Sashe 26
Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bude idonta tayi wanda ke cike da bacci kamar jaririya ya kwantar da ita ya mike, ga mamakinta sai taji tana bala'in jin sanyi bayan yatashi babu jimawa ciwon kai yasata agaba, sam fahad bai san abinda yake faruwa ba har saida rana tayi duk da har lokacin anata yayyafi yashigo dakin da niyyar yin alwala tayi masa magana,
"Dan Allah ko zaka samo min maganin ciwon kai"
Matsawa yayi kusada ita ya dafa goshinta,
"Da zazzabi?"
"A'a iya ciwon kanne"
"Sannu, Allah ya sawwake bari naje na samo miki"
Sai bayan da yatafi sannan ta janyo wayarta ta kunna ta tura masa text domin pad dinta yakare abinda ya hanata ma wanka kenan tun dazu,
Yana gidansu wurinsu ayiyah zai karba mata abinci text din nata yashigo yana dubawa yaga tace,
_Dan Allah ka dan taho min da pad._
Murmushi yayi aransa yana cewa,
"Wato baza dai afada min baki da bakiba wai kunya akeji hajjaju kenan"
Saida yajira aka karasa abincin rana sannan aka zuba ma bilkisu cikin food flask, maryam yadauka zasu tafi da ita domin ta ragewa bilkisu aiki tunda yau suna gida ruwa ya hanasu zuwa makaranta, ta wani chemist suka fara biyawa yashiga domin siyo mata maganin ciwon kan kuma cikin sa'a yaga harda pad dinma gashi nan ana saidawa kala kala, guda biyu ya siyo mata yakarbo mata maganin suka wuce shida maryam. Har yakoma tana kwance rikeda kanta wanda ke azalzalarta, afalo yabar maryam yashiga cikin bedroom din ya taimaka mata ta tashi zaune,
"Kiyi wanka sai kici abinci kisha maganin ko?"
Kai ta daga masa tana jiran yafita daga dakin sannan sai tatashi domin tana kyautata zaton tayi staining, tun kafin ta koreshi ya fahimta dan haka yamike yafice bayan ya ajiye mata maganin da pad din agefenta, lallabawa tayi ta tashi cikin sa'a taga staining din bai taba bedsheet dinba iya kayan jikinta ne, wanka tashiga tayi da ruwa mai dumi wanda ke cikin babbab tea flask dinta, har lokacin kanta bai sarara mata ba, body spray kadai ta fesa ta saka kaya riga da wando na Pakistan, ta lallaba tafita falo, yana kwance a kujera maryam na mopping din falon ganinta yasa bilkisu fadada murmushinta,
"Maryam daga zuwa kuma sai aiki"
"Ehh anty, ina wuni? Yajiki?"
Zama tayi akujerar nesa da fahad tana amsawa, da kanshi yatashi yaje ya dauko mata abinci da flate yakawo mata, saida tafara hada tea tasha sannan tabude abincin, dashishi ne yaji kayan hadi da albasa ga mai nashe nashe ai kuwa taji dadin ganin dashishin nan domin taci da yawa dama yau bata ci komai ba, kwanciya tayi bayan tasha magani bacci yayi gaba da ita sai lokacin fahad yasamu yafita yabar maryam atare da ita, koda yaje shagonma hankalinsa na gida domin bini bini sai yakirata yaji yajikin nata har magrib tayi bayan yayi salla ya koma gida yadauki maryam ya maida ita gida daga can ayiyah tabashi tuwo yatafiwa da bilkisu. Tsawon kwana biyu ta dauka tana fama da ciwon kan kafin tasamu sauki tafara fita aiki amma da ko aikinma bata zuwa, khulsum har gida tazo ta dubata haka ma maama masu jegone kadai basu zoba tahanasu tace taji sauki basai sunzo ba kowa yadauka laulayin ciki tafara basu san bahaka bane. Shi dai fahad yanata iya kokarinsa na ganin sun zama abu daya amma taki amincewa shikuma baya son yanuna mata karfinsa shiyasa yake kyaleta, yauma kamar kullum saida sukayi rikici daga karshe ya sauka kasa yayi shimfidarshi ya kwanta wai yayi fushi,can cikin dare tafara jin nishinsa yana murkususu kamar bazata kulashiba amma sai taje inda yake ganinsa tayi duk ya jigata sai gumi yake baccin da basu komaba kenan domin abin ya tsananta zuwa asuba yasamu ya lafa masa, bayan gari yafara haske yatashi ya dingisa yayi alwala yayi salla yana dafe da gefen mararsa na hagu, akwance agida yawuni ranar gashi yakasa cin abinci sai ruwan tea kadai yake sha bilkisu tayi tayi akan yaje asibiti yaki daren ranar halin da yashiga har yafi najiya babu shiri ta dauki wayarsa ta dangwala dan yatsanshi tashiga neman contact ya abba takira lokacin karfe 12 nadare yana tsaka da bacci yadauka,
"Kanina ya akayi?"
Cikin tashin hankali bilkisu tayi magana, dama abban yazo gari yana nan cikeda tashin hankali shima yasako kaya yafito ko cikin gida bai shigaba saboda kowa na gidan yayi bacci. Bilkisu na can tanata fama dashi domin kuka yake ta yimata wiwi yana rike mararsa ahaka Abba yazo gidan yasoma kwankwasawa da azamarta taje ta bude shida salim ne sukazo a motar ya baffa ai basu jira komaiba ahaka suka daukeshi sukayi kama kama, itama dogon hijabi kawai tasaka ta daura zani tabisu,asibiti mafi kusa suka je wani dan karami na kudi, wajen karfe dayan dare Dr yafito yace aiki za ayiwa fahad domin k'arine a mararsa kuma yagirma dole sai ancire nanda zuwa safe za ayi masa aikin matsawar sun biya kudin aikin amma ahalin yanzu aunyi masa allurar da zata sakashi bacci dan yasamu saukin ciwon,azaune su bilkisu suka kwana da ita da Abba da salim, zuwa asuba Abba yasanar da gida abinda yake faruwa kafin gari yagama wayewa su baba duk sunzo dasu ayiyah har su yaya asabe sun zo nan aka biya duk wani kudi da ake bukata,wurin karfe 9 nasafe ake sa ran yimasa aikin shiyasa kowa ya zauna yana zaman jiran tsammani,kafin lokacin da za ayi masa aikin anty kubra da anty juwairiyya suka zo dauke da abincin da suka shiryo amma dayake hankali ba akwance yakeba babu wanda yakula balle har yaci.
Karfe tara da wurin rabi aka shiga da fahad theater ayiyah sai addu'a akeyi itada mamuh abin tausayi, tunda aka shiga dashi basu suka fitoba sai sha biyu na rana kallo daya zakayi masa kagane amutukar wahale yake sannan yajigata,sai faman baccin wahala yake, wani daki aka kaishi gado biyune adakin amma daya gadon babu kowa akai, wuni yayi yana bacci bai farfado ba sai la'asar sai lokacin hankalin kowa ya dan kwanta yanyameshi akayi kowa nayi masa sannu bilkisu dai daga dan baya ta tsaya saida kowa yagama sannan tamatsa itama bayan taga fitarsu mamuh yarage saura abba da salim kadai, duk wanda yayi masa sannu sai dai yadaga masa kai amma baya iya amsawa, koda bilkisu ta matsa idanuwanshi yazuba mata wadanda suka sake girma sakamakon dan fadawar da yayi,
"Sannu... Yajikin.... Allah yabaka lafiya"
Kai yadaga mata sannan ahankali yakamo hannunta cikin nashi yana mai yimata alamar da ta zauna agefenshi, batayi musuba ta zauna tana kallonshi, lumshe idanuwanshi yayi har lokacin yana rike da hannunta, sunata zaune ahaka har anty Fauziyya tashigo ta kirata wai tazo inji ayiyah, tashi tayi tafita bayan yasaki hannun nata, koda taje ayiyah matsa mata tayi tasata agaba dole sai taci abinci domin wuni guda bata ci abincin kirki ba, daurewa tayi taci abincin tuwon shinkafa miyar wake bayan tagama ci tayi alwala tayi salla sannan takoma cikin dakin tare dasu Mariya wadanda suka biyo anty fauziyya suka taho tare.
"Sannu ya fahad....." Inji su mariya kai yadaga musu sannan yamaida kallonsa ga bilkisu hannu ya mika mata amma sai taki kamawa saboda ganinsu mariya awurin gaban gadon taje ta zauna amma sai ya dan dungureta koda ta kalleshi sai taga yana yimata alama da ta zauna asaitin kanshi matsawa tayi ta zauna tana zama yamaida kansa kan cinyarta yana ciccije lebe sakamakon amsawar da wurin da akayi masa dinki yayi hannunta ya damke cikin nasa yana rumtse idanuwa duk sai yabata tausayi domin tasan abinda zaisa kaga namiji na kuka to bafa karami bane abin ahaka suka kasance har wani baccin ya dan daukeshi kowa ya leko yaga ayanda suke baya shigowa saiya koma shiyasa duk nauyi da kunyar duniya tataru ta dabaibaye bilkisu musamman ma da taga su ayiyah sun leko amma sai suka koma har magrib yana kan cinyarta saida ya farka sannan abba yataimaka mata ya kwantar dashi saman pillow, salla taje tayi daga can tazauna wurinsu ayiyah har karfe 9 nadare suna asibitin da su ayiyah zasu tafine lokacin da mijin anty fauziyya yazo daukarsu sukace bilkisu ma tatafi gida sai su mariya subita su tayata kwana shikuma fahad abba yakwana awurinsa, turo baki fahad yayi ya bata rai yana kallon mamuh wadda itace ke tsara hakan, kallonshi ya mayar kan bilkisu ganin ta mike daga kujerar da take kai azaune acikin zuciyarshi yanata masifa,
"Ga matata ga komai maimakon abarta mu kwana tare shine kawai za awani ce ya Abba ya zauna ya kwana awurina, ni wallahi mamuh baki kyauta minba..."
Haka yaketa fada acikin ransa amma afili babu bakin magana domin tamkar andinke masa bakin baya iya magana gashi duk jikinsa kamar ba nashiba musamman ma daga mararsa zuwa babban yatsunshi na kafa,
Jin kowa nayi masa sallama suna tafiya yayi saurin yiwa salim alama da ya kira bilkisu,
"Hajjaju oga fa yana magana"
Murmushi tayi ta koma da baya tana cewa,
"Lallai salim kaima din hajjajun zakace"
Tana zuwa yayi mata alama da ta sunkuyo taji, duk atunaninta magana zaiyi mata akunne amma tana mika fuskarta saitin tashi taji yabata hot kiss a kumatunta mikewa tayi tana harararsa shima harararta yayi murmushi ne ya subuce mata batare da ta shirya ba, hannunta ya riko yana yimata alama da wai shima tayi kissing din kumatunshi,
"Dan Allah kaga ni sakar min hannu gasu can ni kadai suke jira kar kasa azargi ko wani abu mukey...."
Murmushin karfin hali taga yayi kafin yagirgiza Mata kai alamun bazai sakar mata hannun ba, hannunshi tayiwa kiss tana kokarin fita abba yashigo ganinsu ahaka yasashi saurin komawa da baya, hararar fahad tayi,
"Kagani ko...."
"Dan Allah ko zaka samo min maganin ciwon kai"
Matsawa yayi kusada ita ya dafa goshinta,
"Da zazzabi?"
"A'a iya ciwon kanne"
"Sannu, Allah ya sawwake bari naje na samo miki"
Sai bayan da yatafi sannan ta janyo wayarta ta kunna ta tura masa text domin pad dinta yakare abinda ya hanata ma wanka kenan tun dazu,
Yana gidansu wurinsu ayiyah zai karba mata abinci text din nata yashigo yana dubawa yaga tace,
_Dan Allah ka dan taho min da pad._
Murmushi yayi aransa yana cewa,
"Wato baza dai afada min baki da bakiba wai kunya akeji hajjaju kenan"
Saida yajira aka karasa abincin rana sannan aka zuba ma bilkisu cikin food flask, maryam yadauka zasu tafi da ita domin ta ragewa bilkisu aiki tunda yau suna gida ruwa ya hanasu zuwa makaranta, ta wani chemist suka fara biyawa yashiga domin siyo mata maganin ciwon kan kuma cikin sa'a yaga harda pad dinma gashi nan ana saidawa kala kala, guda biyu ya siyo mata yakarbo mata maganin suka wuce shida maryam. Har yakoma tana kwance rikeda kanta wanda ke azalzalarta, afalo yabar maryam yashiga cikin bedroom din ya taimaka mata ta tashi zaune,
"Kiyi wanka sai kici abinci kisha maganin ko?"
Kai ta daga masa tana jiran yafita daga dakin sannan sai tatashi domin tana kyautata zaton tayi staining, tun kafin ta koreshi ya fahimta dan haka yamike yafice bayan ya ajiye mata maganin da pad din agefenta, lallabawa tayi ta tashi cikin sa'a taga staining din bai taba bedsheet dinba iya kayan jikinta ne, wanka tashiga tayi da ruwa mai dumi wanda ke cikin babbab tea flask dinta, har lokacin kanta bai sarara mata ba, body spray kadai ta fesa ta saka kaya riga da wando na Pakistan, ta lallaba tafita falo, yana kwance a kujera maryam na mopping din falon ganinta yasa bilkisu fadada murmushinta,
"Maryam daga zuwa kuma sai aiki"
"Ehh anty, ina wuni? Yajiki?"
Zama tayi akujerar nesa da fahad tana amsawa, da kanshi yatashi yaje ya dauko mata abinci da flate yakawo mata, saida tafara hada tea tasha sannan tabude abincin, dashishi ne yaji kayan hadi da albasa ga mai nashe nashe ai kuwa taji dadin ganin dashishin nan domin taci da yawa dama yau bata ci komai ba, kwanciya tayi bayan tasha magani bacci yayi gaba da ita sai lokacin fahad yasamu yafita yabar maryam atare da ita, koda yaje shagonma hankalinsa na gida domin bini bini sai yakirata yaji yajikin nata har magrib tayi bayan yayi salla ya koma gida yadauki maryam ya maida ita gida daga can ayiyah tabashi tuwo yatafiwa da bilkisu. Tsawon kwana biyu ta dauka tana fama da ciwon kan kafin tasamu sauki tafara fita aiki amma da ko aikinma bata zuwa, khulsum har gida tazo ta dubata haka ma maama masu jegone kadai basu zoba tahanasu tace taji sauki basai sunzo ba kowa yadauka laulayin ciki tafara basu san bahaka bane. Shi dai fahad yanata iya kokarinsa na ganin sun zama abu daya amma taki amincewa shikuma baya son yanuna mata karfinsa shiyasa yake kyaleta, yauma kamar kullum saida sukayi rikici daga karshe ya sauka kasa yayi shimfidarshi ya kwanta wai yayi fushi,can cikin dare tafara jin nishinsa yana murkususu kamar bazata kulashiba amma sai taje inda yake ganinsa tayi duk ya jigata sai gumi yake baccin da basu komaba kenan domin abin ya tsananta zuwa asuba yasamu ya lafa masa, bayan gari yafara haske yatashi ya dingisa yayi alwala yayi salla yana dafe da gefen mararsa na hagu, akwance agida yawuni ranar gashi yakasa cin abinci sai ruwan tea kadai yake sha bilkisu tayi tayi akan yaje asibiti yaki daren ranar halin da yashiga har yafi najiya babu shiri ta dauki wayarsa ta dangwala dan yatsanshi tashiga neman contact ya abba takira lokacin karfe 12 nadare yana tsaka da bacci yadauka,
"Kanina ya akayi?"
Cikin tashin hankali bilkisu tayi magana, dama abban yazo gari yana nan cikeda tashin hankali shima yasako kaya yafito ko cikin gida bai shigaba saboda kowa na gidan yayi bacci. Bilkisu na can tanata fama dashi domin kuka yake ta yimata wiwi yana rike mararsa ahaka Abba yazo gidan yasoma kwankwasawa da azamarta taje ta bude shida salim ne sukazo a motar ya baffa ai basu jira komaiba ahaka suka daukeshi sukayi kama kama, itama dogon hijabi kawai tasaka ta daura zani tabisu,asibiti mafi kusa suka je wani dan karami na kudi, wajen karfe dayan dare Dr yafito yace aiki za ayiwa fahad domin k'arine a mararsa kuma yagirma dole sai ancire nanda zuwa safe za ayi masa aikin matsawar sun biya kudin aikin amma ahalin yanzu aunyi masa allurar da zata sakashi bacci dan yasamu saukin ciwon,azaune su bilkisu suka kwana da ita da Abba da salim, zuwa asuba Abba yasanar da gida abinda yake faruwa kafin gari yagama wayewa su baba duk sunzo dasu ayiyah har su yaya asabe sun zo nan aka biya duk wani kudi da ake bukata,wurin karfe 9 nasafe ake sa ran yimasa aikin shiyasa kowa ya zauna yana zaman jiran tsammani,kafin lokacin da za ayi masa aikin anty kubra da anty juwairiyya suka zo dauke da abincin da suka shiryo amma dayake hankali ba akwance yakeba babu wanda yakula balle har yaci.
Karfe tara da wurin rabi aka shiga da fahad theater ayiyah sai addu'a akeyi itada mamuh abin tausayi, tunda aka shiga dashi basu suka fitoba sai sha biyu na rana kallo daya zakayi masa kagane amutukar wahale yake sannan yajigata,sai faman baccin wahala yake, wani daki aka kaishi gado biyune adakin amma daya gadon babu kowa akai, wuni yayi yana bacci bai farfado ba sai la'asar sai lokacin hankalin kowa ya dan kwanta yanyameshi akayi kowa nayi masa sannu bilkisu dai daga dan baya ta tsaya saida kowa yagama sannan tamatsa itama bayan taga fitarsu mamuh yarage saura abba da salim kadai, duk wanda yayi masa sannu sai dai yadaga masa kai amma baya iya amsawa, koda bilkisu ta matsa idanuwanshi yazuba mata wadanda suka sake girma sakamakon dan fadawar da yayi,
"Sannu... Yajikin.... Allah yabaka lafiya"
Kai yadaga mata sannan ahankali yakamo hannunta cikin nashi yana mai yimata alamar da ta zauna agefenshi, batayi musuba ta zauna tana kallonshi, lumshe idanuwanshi yayi har lokacin yana rike da hannunta, sunata zaune ahaka har anty Fauziyya tashigo ta kirata wai tazo inji ayiyah, tashi tayi tafita bayan yasaki hannun nata, koda taje ayiyah matsa mata tayi tasata agaba dole sai taci abinci domin wuni guda bata ci abincin kirki ba, daurewa tayi taci abincin tuwon shinkafa miyar wake bayan tagama ci tayi alwala tayi salla sannan takoma cikin dakin tare dasu Mariya wadanda suka biyo anty fauziyya suka taho tare.
"Sannu ya fahad....." Inji su mariya kai yadaga musu sannan yamaida kallonsa ga bilkisu hannu ya mika mata amma sai taki kamawa saboda ganinsu mariya awurin gaban gadon taje ta zauna amma sai ya dan dungureta koda ta kalleshi sai taga yana yimata alama da ta zauna asaitin kanshi matsawa tayi ta zauna tana zama yamaida kansa kan cinyarta yana ciccije lebe sakamakon amsawar da wurin da akayi masa dinki yayi hannunta ya damke cikin nasa yana rumtse idanuwa duk sai yabata tausayi domin tasan abinda zaisa kaga namiji na kuka to bafa karami bane abin ahaka suka kasance har wani baccin ya dan daukeshi kowa ya leko yaga ayanda suke baya shigowa saiya koma shiyasa duk nauyi da kunyar duniya tataru ta dabaibaye bilkisu musamman ma da taga su ayiyah sun leko amma sai suka koma har magrib yana kan cinyarta saida ya farka sannan abba yataimaka mata ya kwantar dashi saman pillow, salla taje tayi daga can tazauna wurinsu ayiyah har karfe 9 nadare suna asibitin da su ayiyah zasu tafine lokacin da mijin anty fauziyya yazo daukarsu sukace bilkisu ma tatafi gida sai su mariya subita su tayata kwana shikuma fahad abba yakwana awurinsa, turo baki fahad yayi ya bata rai yana kallon mamuh wadda itace ke tsara hakan, kallonshi ya mayar kan bilkisu ganin ta mike daga kujerar da take kai azaune acikin zuciyarshi yanata masifa,
"Ga matata ga komai maimakon abarta mu kwana tare shine kawai za awani ce ya Abba ya zauna ya kwana awurina, ni wallahi mamuh baki kyauta minba..."
Haka yaketa fada acikin ransa amma afili babu bakin magana domin tamkar andinke masa bakin baya iya magana gashi duk jikinsa kamar ba nashiba musamman ma daga mararsa zuwa babban yatsunshi na kafa,
Jin kowa nayi masa sallama suna tafiya yayi saurin yiwa salim alama da ya kira bilkisu,
"Hajjaju oga fa yana magana"
Murmushi tayi ta koma da baya tana cewa,
"Lallai salim kaima din hajjajun zakace"
Tana zuwa yayi mata alama da ta sunkuyo taji, duk atunaninta magana zaiyi mata akunne amma tana mika fuskarta saitin tashi taji yabata hot kiss a kumatunta mikewa tayi tana harararsa shima harararta yayi murmushi ne ya subuce mata batare da ta shirya ba, hannunta ya riko yana yimata alama da wai shima tayi kissing din kumatunshi,
"Dan Allah kaga ni sakar min hannu gasu can ni kadai suke jira kar kasa azargi ko wani abu mukey...."
Murmushin karfin hali taga yayi kafin yagirgiza Mata kai alamun bazai sakar mata hannun ba, hannunshi tayiwa kiss tana kokarin fita abba yashigo ganinsu ahaka yasashi saurin komawa da baya, hararar fahad tayi,
"Kagani ko...."