Sashe 59
Kamar Da Wasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Adawo lafiya" yafada yana kara kwanciya, duk abinda sukeyi husnah na labe tana jinsu akofar kitchen, kwafa tayi da karfi amma shi fahad bai jiyoba Bilkisu ita kuma tafita, husnah ita kadai tasan abinda zata shirya musu saboda taga fahad yama rainata akan matarsa harda marinta? Wallahi saita rama ta wata hanyar. Kamar yadda ta fadawa fahad yau gidansu takarasa wuni sai da magriba takoma gida,daren ranar ma adakin husnah ya kwana washe gari kuma zai dawo dakinta, ranar da yadawo dakinta tunda safe garin kano yake daure da wani matsanancin zafi kowa kagani rike yake da abin fifita masu kankara da ruwan sanyi kuwa kasuwarsu ce tabude ranar saboda kowa abu mai sanyi yake bukata, karfe 3 tadawo daga office saboda yunwa gashi ita har gobe takasa sabawa da cin abinci a office sam bata iyawa, tuwon shinkafa ta tuka miyar busasshiyar kubewa da kifi, sannan ta tafasa magarya wannan dabi'artane tun tana gida abubuwan nan guda biyu duk lokacin da tagama period tana amfani dasu almiski da magarya saboda tasan yau zata samu tsarki, dama bata wuce kwana biyar ata dade tayi shida. Bayan magrib tasamu tsarki tana yin sallar magriba fahad yadawo daga filin kwallo wanka yayi ya dauki mattress yafita tsakar gida yayi shimfida saboda zafi, Bilkisu na daki bata fitoba tana dai jiyo yar hirar da sukeyi shida husnah tana cemasa ita karatun nan yafi wanda tayi da wahala saboda tulin sunayen magungunan da suke haddacewa sannan sai sun haddace class din da yake da group dinshi da dossage dinshi na manya da na yara, dariya taji yana yi yanace mata ai dama kowanne karatu akwai irin tashi wahalar domin shima hakan take yanzu wata wahala karatunsu ke zubawa saboda yakusa zuwa karshe, ita dai bilkisu tana jinsu ne kawai batada niyyar shiga shirginsu koda akusa dasu ma take bare tana nesa, tunani itama tafara yi da tunifa itama tazama nurse ko Dr dan har tasamu admission a school of nursing amma taki yi tace mass com takeso saboda shi take sha'awa tun tana karama.
K'arfe 9 saura taji su husna shiru da alama sun bar waje sun dawo ciki amma kuma ai yau fahad adakinta yake, bata kai ga gama tunaninta ba taji yar kara daga waje kuma da alama fahad ne ta zaci abin wasane sai tajiyoshi yana ta salati, atamanin ta sauka tafita daidai lokacin itama husnah tafito rikeda wayarta wadda ta kunna light,
"Kuyi ahankali kar ta harbeku.... Kunama ce..."
Husnah na haskawa kuwa sai ga kunama katuwa irin rikakkiyar nan baka kirin da ita, wata zabura husnah tayi saboda tsoro sai Bilkisu ce ta kashe kunamar cikin rawar jiki, fahad kam na kwance yadafe gefen kanshi inda kunamar ta harbeshi,
"Kira min ya Abba... Yazo muje asibiti"
"Wanne yazo ku tafi asibiti kawai ya siyo maka magani saboda kar abata lokaci...." Bilkisu tafada tana dangwala masa dan yatsanshi ajikin wayar, husnah ta mikawa bayan tayi dialling number din ya Abba, yana dagawa husnah tace zata turo sunayen magani yayi sauri yakawo yanzu kunama ce ta harbi fahad,
Dukansu arikice suke saboda wani irin nishi fahad yakeyi mai wahalar gaske duk yabi yahada gumi sai sannu suke yimasa amma baya iya amsawa. Lokacin da Abba yakawo maganin duk yagama jigata, cikin azama husnah ta karbi maganin dama harda allura tayi gaggawar yimasa sannan suka bashi maganin yasha, alama yayiwa Bilkisu da ta kaishi daki nan ta kamashi akan kafadarta suka shiga ciki kayan shimfidar tashi ma da yayi sai ya abbane yashigar musu dashi falo yatafi ita kuma husnah tabishi tarufe gidan. Sosai Bilkisu tayi nadamar kamo fahad bata bari ya Abba yakamashi ba saboda nauyin da taji yayi mata sosai dakyar ta iya kaishi dakinta suna zuwa bakin gado saboda layin da yaketa yi hajijiya na daukarsa akokarinta na kwantar dashi suka fada saman gadon tare yabita ya rufe, iya yinta tayi amma tagagara tureshi saboda nauyinshi har lokacin garin adaure yake sai dai akwai kamshin ruwa alamun anyi akusa da garin, jin gumin dake fita daga jikinsa tasan yana shan azaba cikin ikon Allah nefa suka kawo wuta nan sanyin iskar fanka tasoma ratsashi yadaina gumin, hannunta ta mika ta warware net din dake jikin gadonta pink colour nan hasken yaragu akansu, ita gaba daya mamaki ya rufeta saboda jin nauyin fahad gaba daya yasakar mata nauyi dakyar take numfashi. Baccine itama ya saceta ahaka, husna daketa kaiwa da kawowa tana dan labewa ko zataji motsinsu tun lokacin da suka shiga daki amma sai taji shiru har 12 takai tana zirga zirgar laben nan idan taji shiru sai taje ta kwanta da anjima sai tasake komawa daga karshe sai gajiya tayi ta kwanta tai bacci. Misalin karfe biyu nadare fahad yafarka, daidai lokacin ansau iska agarin sannan yayyafi yafara sauka amma bamai karfiba, juyawa yayi niyyar yi amma sai yajishi ajikin Bilkisu dafarko yazaci ma husnah ce amma yanayin kamshinsu da ya banbanta yasashi gane Bilkisu ce yana kwance dumu dumu akanta ta zagayeshi da hannuwanta ta rungumeshi tsantsan, yayi pillow da kirjinta, ahankali ya bude idonshi ya kalleta har lokacin kanshi yana dan ciwo kadan kadan,
"Ohh Allah inama yau akwana ana lafta ruwa...." Yafada ahankali kafin yarufe bakinsa ruwan ya dan fara karfi daidai lokacin kuma difff nepa suka dauke wuta, ahankali ya dan raba jikinsa da nata yana sinsinarta daidai lokacin ruwa yasake karfi kamar da bakin kwarya......
*_Ummi Shatu_*
*Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*
52****Cikin bacci yaci gaba da sinsinarta saboda kamshinta is special & different da duk kamshin da yataba ji abaya, duk dauriyarsa na wai yau yabarta kasawa yayi, baima san lokacin da yarabata da rigar baccinta ba, rawar sanyi yaga tafara sakamakon ruwan da ake shekawa bargo yajanyo ya lullubesu sannan yamaida hankali wurin ruda mata jiki da soyayyarsa mai zafi, duk kyankyaminshi amma yau haka yadage yana lasar ko ina na jikinta kamar wani tsohon maye, duk yabi ya rude yarasa ma ta ina zai fara,
Bilkisu kam cikin bacci taji abinda fahad keyi mata harga Allah tazaci cikin mafarki take, sosai itama take mayar masa da martanin abinda yake yimata, tun tana yi cikin bacci har tafarka saboda lamarin ya zarce tunaninta, koda tafara fahimtar abinda ke faruwa taso tayi gardama amma sai ya hanata ta hanyar rufe mata baki ruf da nashi, cikin lokaci kankani ya fitar da ita daga hayyacinta nan yarinka juyata son ranshi, abin yayi mutukar bashi mamaki saboda yanda take rawar jiki kamar yaune tasoma shiga cikin wannan yanayin, duk wani pattern da wani password da yasan idan yasaka mata zata dau charge yasaka mata shiyasa tahau tsuma, ayau yayi alkawarin sai yashayar da ita zumar soyayyarsa sannan sai yasata acikin wata duniya wacce bata taba sanin cewar akwaita ba, hakan kuwa akayi domin Bilkisu kawai dai ayi sha'ani dan hamood mugun cutarta yayi da bai taba attempting bata farin ciki kwatankwacin hakaba saboda shi kansa kawai yasani, duk fahad yabi ya rudata tagama fita hayyacinta,rikeshi tayi kamar zata koma cikinsa lokacin da nutsuwarta zata zo, duk da shima yana cikin wani hali amma saida yayi dariya domin a yar kauye tafito ba yar birni ba awannan fagen,
"Wayaga Ambaliya...." Yafada acikin ranshi, saida yabarta tagama samun nutsuwarta sannan shima yafara kokarin nemo tashi nutsuwar, jikinta gaba daya yagama mutuwa murus babu karfi ko kadan cikin wannan halin taji abinda fahad ke neman aikatawa ita dai yau tasan tafaru takare dan bazata iya hanashi ba yariga da yayi nisa tabar damarta tun da farko saboda tamkar mayunwacin zakin da yayi kwana da kwanaki baici abinci ba haka ya zame mata, tanata kokarin tureshi amma takasa saboda jikinta amace yake, kuka tafara yi aboye saboda bata son yaji yasamu damar rainata amma inaa tun tana na boye harta fara na fili, tana kuka tana magiya amma yau fahad yazama kurma kuma makaho dan baya ji kuma baya gani kawai abinda yayi niyya yabada himma,murya bilkisu ta bude tana tsaga kuka daga baya taji shima yafara tayata, tabbas yau badan ruwan da ake kwararawa da babu abinda zai hana husnah jiyo duk abinda ke faruwa, jin kukan nasu yafara yawa yasashi rufe musu baki tahanyar hade bakinsu wuri guda zuwa wani lokaci yasake budesu suka cigaba da koke kokensu yaufa tunda yasamu dama baiyi wasa da damarsa ba saida ya tabbatar sun zama abu daya, har lokacin kuka takeyi sosai kamar me shima yana tayata, rungumeta yayi sosai har lokacin yana samanta sai sauke numfashi yakeyi kamar me, tureshi tayi cikin kuka tace,
"Ni dagani... Ka dagani..."
Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman ajiye numfashi, saboda yasan idan yatashi sanyin da zata ji ba kadan bane saboda gaba daya windows din dakin abude suke. Yana jinta tanata shasshekar kuka sai jan zuciya take shima haka,gaba daya yarasa ma wanne irin farin ciki zaiyi saboda ayadda yasamu Bilkisu abin yayi mugun gigita tunaninsa kwata kwata baiyi tsammanin cewar zai sameta a matsayin cikakkiyar budurwa ba amma sai gashi ya isketa fiyeda muradinsa,
Harshensa yakai saman wuyanta yana sake lasarsa ta ko ina, tureshi tayi amma ko motsi baiyiba maimakon ma yabari sai yakoma lasar saman kirjinsa,kuka tasake fashewa dashi cikin sauri ya maida bakinsa kan nata dolenta tayi shiru, duk da yariga da ya karbi abinda yajima da tsole masa ido hakan bai sa ya ya kyaleta ba sai neman fitina yake tayi yaki yarabu da ita,kuka kam ta shashi harta godewa Allah saboda ita yanzu babban tashin hankalinta tayadda zata iya kallon fahad da safe, duk sai taji kunya da haushi sun kamata. Suna nan kwance nane da juna har aka fara kiran assalatu sai lokacin ya iya tashi,
"Tashi muje kiyi wanka..."
Shiru tayi kamar bata ji abinda yaceba, sake maimaitawa yayi amma shiru sai kuka take ta faman yi,
"Am very sorry soulmate wallahi bada niyya hakan tafaru ba.... Tsautsayi ne..."
Kukanta taci gaba dayi tana tattatare gashinta Wanda ya hargitsa mata,
"Yi hakuri ki tashi muje kiyi wanka..."
"Bazanyi ba.... Ni ka kyaleni" tafada cikin kuka,
K'arfe 9 saura taji su husna shiru da alama sun bar waje sun dawo ciki amma kuma ai yau fahad adakinta yake, bata kai ga gama tunaninta ba taji yar kara daga waje kuma da alama fahad ne ta zaci abin wasane sai tajiyoshi yana ta salati, atamanin ta sauka tafita daidai lokacin itama husnah tafito rikeda wayarta wadda ta kunna light,
"Kuyi ahankali kar ta harbeku.... Kunama ce..."
Husnah na haskawa kuwa sai ga kunama katuwa irin rikakkiyar nan baka kirin da ita, wata zabura husnah tayi saboda tsoro sai Bilkisu ce ta kashe kunamar cikin rawar jiki, fahad kam na kwance yadafe gefen kanshi inda kunamar ta harbeshi,
"Kira min ya Abba... Yazo muje asibiti"
"Wanne yazo ku tafi asibiti kawai ya siyo maka magani saboda kar abata lokaci...." Bilkisu tafada tana dangwala masa dan yatsanshi ajikin wayar, husnah ta mikawa bayan tayi dialling number din ya Abba, yana dagawa husnah tace zata turo sunayen magani yayi sauri yakawo yanzu kunama ce ta harbi fahad,
Dukansu arikice suke saboda wani irin nishi fahad yakeyi mai wahalar gaske duk yabi yahada gumi sai sannu suke yimasa amma baya iya amsawa. Lokacin da Abba yakawo maganin duk yagama jigata, cikin azama husnah ta karbi maganin dama harda allura tayi gaggawar yimasa sannan suka bashi maganin yasha, alama yayiwa Bilkisu da ta kaishi daki nan ta kamashi akan kafadarta suka shiga ciki kayan shimfidar tashi ma da yayi sai ya abbane yashigar musu dashi falo yatafi ita kuma husnah tabishi tarufe gidan. Sosai Bilkisu tayi nadamar kamo fahad bata bari ya Abba yakamashi ba saboda nauyin da taji yayi mata sosai dakyar ta iya kaishi dakinta suna zuwa bakin gado saboda layin da yaketa yi hajijiya na daukarsa akokarinta na kwantar dashi suka fada saman gadon tare yabita ya rufe, iya yinta tayi amma tagagara tureshi saboda nauyinshi har lokacin garin adaure yake sai dai akwai kamshin ruwa alamun anyi akusa da garin, jin gumin dake fita daga jikinsa tasan yana shan azaba cikin ikon Allah nefa suka kawo wuta nan sanyin iskar fanka tasoma ratsashi yadaina gumin, hannunta ta mika ta warware net din dake jikin gadonta pink colour nan hasken yaragu akansu, ita gaba daya mamaki ya rufeta saboda jin nauyin fahad gaba daya yasakar mata nauyi dakyar take numfashi. Baccine itama ya saceta ahaka, husna daketa kaiwa da kawowa tana dan labewa ko zataji motsinsu tun lokacin da suka shiga daki amma sai taji shiru har 12 takai tana zirga zirgar laben nan idan taji shiru sai taje ta kwanta da anjima sai tasake komawa daga karshe sai gajiya tayi ta kwanta tai bacci. Misalin karfe biyu nadare fahad yafarka, daidai lokacin ansau iska agarin sannan yayyafi yafara sauka amma bamai karfiba, juyawa yayi niyyar yi amma sai yajishi ajikin Bilkisu dafarko yazaci ma husnah ce amma yanayin kamshinsu da ya banbanta yasashi gane Bilkisu ce yana kwance dumu dumu akanta ta zagayeshi da hannuwanta ta rungumeshi tsantsan, yayi pillow da kirjinta, ahankali ya bude idonshi ya kalleta har lokacin kanshi yana dan ciwo kadan kadan,
"Ohh Allah inama yau akwana ana lafta ruwa...." Yafada ahankali kafin yarufe bakinsa ruwan ya dan fara karfi daidai lokacin kuma difff nepa suka dauke wuta, ahankali ya dan raba jikinsa da nata yana sinsinarta daidai lokacin ruwa yasake karfi kamar da bakin kwarya......
*_Ummi Shatu_*
*Littafina na kudine me buqatar siya ya nemi wannan lambar 07084161619 kokuma 08030811300*
52****Cikin bacci yaci gaba da sinsinarta saboda kamshinta is special & different da duk kamshin da yataba ji abaya, duk dauriyarsa na wai yau yabarta kasawa yayi, baima san lokacin da yarabata da rigar baccinta ba, rawar sanyi yaga tafara sakamakon ruwan da ake shekawa bargo yajanyo ya lullubesu sannan yamaida hankali wurin ruda mata jiki da soyayyarsa mai zafi, duk kyankyaminshi amma yau haka yadage yana lasar ko ina na jikinta kamar wani tsohon maye, duk yabi ya rude yarasa ma ta ina zai fara,
Bilkisu kam cikin bacci taji abinda fahad keyi mata harga Allah tazaci cikin mafarki take, sosai itama take mayar masa da martanin abinda yake yimata, tun tana yi cikin bacci har tafarka saboda lamarin ya zarce tunaninta, koda tafara fahimtar abinda ke faruwa taso tayi gardama amma sai ya hanata ta hanyar rufe mata baki ruf da nashi, cikin lokaci kankani ya fitar da ita daga hayyacinta nan yarinka juyata son ranshi, abin yayi mutukar bashi mamaki saboda yanda take rawar jiki kamar yaune tasoma shiga cikin wannan yanayin, duk wani pattern da wani password da yasan idan yasaka mata zata dau charge yasaka mata shiyasa tahau tsuma, ayau yayi alkawarin sai yashayar da ita zumar soyayyarsa sannan sai yasata acikin wata duniya wacce bata taba sanin cewar akwaita ba, hakan kuwa akayi domin Bilkisu kawai dai ayi sha'ani dan hamood mugun cutarta yayi da bai taba attempting bata farin ciki kwatankwacin hakaba saboda shi kansa kawai yasani, duk fahad yabi ya rudata tagama fita hayyacinta,rikeshi tayi kamar zata koma cikinsa lokacin da nutsuwarta zata zo, duk da shima yana cikin wani hali amma saida yayi dariya domin a yar kauye tafito ba yar birni ba awannan fagen,
"Wayaga Ambaliya...." Yafada acikin ranshi, saida yabarta tagama samun nutsuwarta sannan shima yafara kokarin nemo tashi nutsuwar, jikinta gaba daya yagama mutuwa murus babu karfi ko kadan cikin wannan halin taji abinda fahad ke neman aikatawa ita dai yau tasan tafaru takare dan bazata iya hanashi ba yariga da yayi nisa tabar damarta tun da farko saboda tamkar mayunwacin zakin da yayi kwana da kwanaki baici abinci ba haka ya zame mata, tanata kokarin tureshi amma takasa saboda jikinta amace yake, kuka tafara yi aboye saboda bata son yaji yasamu damar rainata amma inaa tun tana na boye harta fara na fili, tana kuka tana magiya amma yau fahad yazama kurma kuma makaho dan baya ji kuma baya gani kawai abinda yayi niyya yabada himma,murya bilkisu ta bude tana tsaga kuka daga baya taji shima yafara tayata, tabbas yau badan ruwan da ake kwararawa da babu abinda zai hana husnah jiyo duk abinda ke faruwa, jin kukan nasu yafara yawa yasashi rufe musu baki tahanyar hade bakinsu wuri guda zuwa wani lokaci yasake budesu suka cigaba da koke kokensu yaufa tunda yasamu dama baiyi wasa da damarsa ba saida ya tabbatar sun zama abu daya, har lokacin kuka takeyi sosai kamar me shima yana tayata, rungumeta yayi sosai har lokacin yana samanta sai sauke numfashi yakeyi kamar me, tureshi tayi cikin kuka tace,
"Ni dagani... Ka dagani..."
Shiru yayi mata har lokacin yana manne da ita bai dagata ba yanata faman ajiye numfashi, saboda yasan idan yatashi sanyin da zata ji ba kadan bane saboda gaba daya windows din dakin abude suke. Yana jinta tanata shasshekar kuka sai jan zuciya take shima haka,gaba daya yarasa ma wanne irin farin ciki zaiyi saboda ayadda yasamu Bilkisu abin yayi mugun gigita tunaninsa kwata kwata baiyi tsammanin cewar zai sameta a matsayin cikakkiyar budurwa ba amma sai gashi ya isketa fiyeda muradinsa,
Harshensa yakai saman wuyanta yana sake lasarsa ta ko ina, tureshi tayi amma ko motsi baiyiba maimakon ma yabari sai yakoma lasar saman kirjinsa,kuka tasake fashewa dashi cikin sauri ya maida bakinsa kan nata dolenta tayi shiru, duk da yariga da ya karbi abinda yajima da tsole masa ido hakan bai sa ya ya kyaleta ba sai neman fitina yake tayi yaki yarabu da ita,kuka kam ta shashi harta godewa Allah saboda ita yanzu babban tashin hankalinta tayadda zata iya kallon fahad da safe, duk sai taji kunya da haushi sun kamata. Suna nan kwance nane da juna har aka fara kiran assalatu sai lokacin ya iya tashi,
"Tashi muje kiyi wanka..."
Shiru tayi kamar bata ji abinda yaceba, sake maimaitawa yayi amma shiru sai kuka take ta faman yi,
"Am very sorry soulmate wallahi bada niyya hakan tafaru ba.... Tsautsayi ne..."
Kukanta taci gaba dayi tana tattatare gashinta Wanda ya hargitsa mata,
"Yi hakuri ki tashi muje kiyi wanka..."
"Bazanyi ba.... Ni ka kyaleni" tafada cikin kuka,