Sashe 45
Kaddara Ta Riga Fata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kumawa da baya da baya Aunty hauwa ta farayi tana bin uncle baba da kallo bakinta a buɗe, har saida tayi tuntuɓe da ƙafan mutum tukun ta tsaya, a hankali ta juya tana bin kowa da kallo, bata iya cewa komai ba bata cigaba da kukan ba, sai ido da take ta buɗewa kaman zasu fito su faɗi ƙasa, a hankali ta riƙe hannun Ummi tace, "Ummi Baba umar da Aunty suwaiba wai sun rasu? Wai sun mutu dukkansu yau, kinsan me Hero yace mun ɗazu? No baki sani bama, ni kaɗai na sani", sai ta sake hannun Ummi ta juya wurin Addagana da ta fara share hawaye da ƙasan hijabinta, har ƙasa ta tsuguna ta dafa ƙafan Adda tace, "Adda mijina ya rasu, baban ɗiyata wancar", ta nuna Aisha da ta kwanta a jikin sister Babanta da take ta kuka kaman ranta zai fita, sannan ta dawo da kallon ta kan Adda ta sake cewa, "mijina ya rasu yau, mijin na ya rasu shida suwaiba yau," sannan ta sake mikewa ba tare da ta furta komai ba, ta tafi gefen Mama ta kwantar da kanta a kafaɗan mama.
"Mama mijina ya rasu ya barni, idan mun tashi za a binne shi a kabari shi kaɗan shi, ni kuma za a dinga ce mun kiyi haƙuri," ta juyo da fuskar Mama da ta ke ta kuka kaman ranta zai fita tace, "bazan kula kowa ba, zanyi shiru ina kallon kuwa, hala mijina yaji tausayi na ya dawo, zan kwanta nayi bacci yanzu", ta faɗa bayan ta miƙe ta hau kan tree sitter parlourn ta kwanta.
Kowa da yake parlourn kallon Aunty hauwa ya keyi yana kuka na fitar hankali, don duk sun lura abun ya mata yawa ne, har ta rasa tunanin da zatayi, ita kuma Aunty hauwa rufe idon ta tayi gam, Ummi da sauri ta juya tana kallon kawu auwal da ya durƙusa a wurin yana kuka kaman ba shi ba, "auwal ina Abban su ne"? Ba tare da yace mata komai ba ya nuna mata hanyar waje, a guje Ummi tayi hanyar waje.
Bayan sun idar da sallan asuba Abba ya wuce asibiti shida uncle baba, acan suka haɗu da shugaban ƴan custume da wasu abokan Baba Umar, anan aka yi ta shirye-shiyen tafiya da gawawwakin, bau ɓata lokaci aka gama komai zuwa 9:00am, dukkan su suka shiga jirgi sai jos.
A chan Narabi kuma duk mutanen misau sun iso tun wajajen 9:00 na safe, an cika a ƙofar gidan Baban Narabi, ga mutanen tilde ma duk sun hallara, cikin gida kuma sai kuka mata sukeyi, inda Baban Narabi ya fito ta kofar parlourn shi ya zubawa ƙanwar mahaifiyar Baba Umar da take aure a cikin Narabin da ƙannen Baba Umar ɗin mata da suka rungumeta suna ta kuka kamar ransu zai fita, murya a hankali ya ƙira sunanta.
"Halima! Soyayyar da zaku nunawa Umar kenan? Irin Godiyar da zaku nunawa Ubangijin mu kenan? Don Allah kuyi haƙuri kuyi mishi addu'a don yanzu shi yafi buƙata a gareku, sannan ki kwantar wa yaran da hankali ga shi sun shigo gari da mamatan, kuma zasu shigo dasu cikin gidan domin muga fuskan Umar ɗan aljannah", ya ƙara faɗi muryan shi yana rawa, a hankali ɗan shi na biyu ya riƙe shi suka fita zuwa ƙofar gidan, domin jin tsayuwar mototi da yawa.
Har cikiɓ parlour aka shigo da gawan su Baba Umar, inda Baban Narabi yace maza iyayen Suwaiba da ƴan'uwan Baba Umar su fara zuwa su gansu su musu addu'a kafin mata su zo.
Ɗaɗɗaya aka dinga zuwa ana musu addu'a, tunda bawai fuskarsu aka rufe ba, duk wanda ya musu addu'a cikin ƙanne da iyayen Baba Umar sai sun zubar da hawaye, Baban Narabi ya sunkuya kan gawan Baba Umar Ya mishi addu'o'i masu yawan gaske, sannan a ƙarshe ya saka hannu ya share hawayen shi yace, "ya kai wannan ɗa mai yawan biyayya a gare ni, ina maka albishir da ni kam mahaifinka na yafe maka duk abinda kake tunani kamun da ga zuwan ka duniya Umar, halinka na gari ya bika har cikin aljannar fiddausi, Umar na yafe maka duniya da lahira, Umar ka tafi ka barni da tarin yawan kewar ka a zuciyata, amma Allahn da ya bani kai yafini sonka, Allah ya maka rahma kai da iyalinka", ya saka hannu ya shafa fuskan sanna ya miƙe ya koma kan kujera ya zauna yana jan charbi.
A haka iyayen suwaiba da ƙannenta da yayunta mata suka shigo suka mata addu'a, daga nan aka shigo da Aunty gauwa da ta ke rungume a jikin Ummi, da sauran ƴan'uwan Baba Umar mata da umma halima da su umman misau da su Mama, kuma har zuwa lokacin babu hawaye a fuskar Aunty hauwa, gefe ɗaya kuma ƙanwar shi na rungume da Aisha a hannunta.
Umma Halima ce ta sunkuya akan Baba Umar tana kuka, addu'an ma kasawa tayi, ganin haka Mama ta riƙo hannunta ta matsar da ita, tana ta bata haƙuri, Ummi ta riƙo hannun Aunty hauwa har gaban gawan suka durƙusa kusa da fuskar su, murya na rawa tace, "Hauwa kiyiwa mijinki addu'a, ki yafe mishi shi da ƴar'uwar ki.
Murmushi Aunty hauwa tayi tana kallon Ummi tace, "bai mun komai ba, na yafe musu gaba É—ayan su", "toh ki musu addu'a Hauwa" cewar Baban narabi daga inda yake zaune.
A hankali Aunty hauwa ta dinga yi musu addu'an samun rahma, sannan a ƙarshe ta miƙa hannu aka bata Aisha, ta dubi fuskar Aunty suwaiba ta dubi fuskar Aisha tace, "wannan maman kice ta tafi ta barki ba tare da ta jira girmanki ba, din naso kada tayi kukan rashin haihuwa irin yadda maman mu batayi, amma sai ta tafi ta barmu tun yanzu, Aisha mun yafewa Aunty suwaiba duniya da lahira, kuma zamuyita mata addu'a har ƙarshen rayuwar mu ko Aisha"? Sannan ta dubi fuskar suwaiba tace, "dama mutuwa zakuyi tare shine kuka mun wayo kuka tafi tare ku kabarni ni kaɗaiko?" ta shafa kan Aunty suwaiba tana share hawaye taja likkafanin ta rufe mata fuska, ƴan'uwan Suwaiba kuma sai kuka sukeyi ganin yadda hauwa ta yi, sannan Aunty hauwa ta juya saitin Baba Umar tace.
"Baba Umar ɗina, zan tamaka addu'a yadda kace, ban san da gaske mutuwar zakayi ba da na biyoku mun tafi tare, bansan me kake so nayi ba babu kai ka tafi kabarni, bayan Ummi zata kula da Aisha, Abba zai maye gurbinka a wurin Baban Narabi, me yasa kuka tafi babu ni? Sannan ta juya ta dubi Baban Narabi wanda lokacin muryanta ya fara rawa tace, "Baba nifa ina son mijina, amma yanzu kowa zai ta cewa mijina ya rasu nayi haƙuri, toh ta yayah zanyi haƙurin?" ta ɗago Aisha ta nuna mishi tace, "Baba sunanta marainiya, ni kuma maman marainiya, Baba ina zan rufe kaina na yita ƙiran mijina da ƙarfi har sai ya tashi? Ina so Baba Umar yaji tausayina ya tashi muyita zama, ni kuma nayita haihuwa ina bawa Aunty suwaiba har yara goma sha biyu, vazan gajji ba, yadda ta keso hakan zanyi," sannan ta dubi mutanen da ke parloun da suke ta kuka tace.
"kowa ya fita ya barni da su, zanyi ta xama dasu, idan sun tashi sai mu fito tare, amma ina son so, sukuma sun tafi sun barni, bazan iya ba Ummi, bazan iya zama babu su ba , Baba nah", ta kara sa tana kuka mai ƙarfin gaske, dukkan su ƴan parlourn kuka suke yi, hattah Baban Narabi kukan yakeyi bai hanata maganganun da ta keyi ba.
Bappah ne ya taso daga inda yake ya saka hannu ya ɗago ta daga kan gawan da ta kefe tana kuka, bai iya ce mata komai ba, ya miƙar da ita tsaye, suna haɗa ido ya dinga jijjiga mata kai alaman tayi shiru, bai iya cewa komai ba sai hawaye yakeyi, "Bappah miji nane fa kwance a ƙasa wai ya rasu, Bappah kuna nufin mun rabu kenan da shi har abada? Wallahi Bappah ina son mijina sosai, nifa yarinya ce, kaga gawan mijina, amma ka chan mijin Ummi shi bai rasu ba sai nawa, Bappah kai ma fa ka tsufah kaida Baban Narabi amma duk kuna nan sai mijina da bai tsufah ba", ta rungume Bappan tana kuka mai ƙarfi.
Liman ne ya bada umurnin a fitar da gawawwakin, ana ɗaga su za'a fita Aunty hauwa ta ƙwala ƙara ta faɗi a wurin a sume, lokaci ɗaya kuma Aisha ta saka kuka mai figitarwa, tana kallon Abba tana "Dada, dada".
*KULLU NAFSIN ZA'I KATUL MAUTI, TABBAS DUK MAI RAI SAI YA ÆŠANÆŠANA ZAFIN MUTUWA, HAKA SHI ZAFIN MUTUWA BAYA FITA A ZUCIYAR MU DUK TSAWON SHEKARU, WAYYO MUTUWAR MIJI AKWAI CIWO SOSAI*
*FAUZIYA A.A, WANNAN SHAFI NAKI NE, DOMIN TUNAWA DANAKEYI NA ZAFIN DA KIKAJI NA RASUWAR MIJINKI ALIYU BABAGANA ZAKI(ABBA)*
*TUNDA NA FARA PAGE ÆŠIN NAN KE KIKE FAÆŠU MUN ARAINA, INA JIN RAÆŠAÆŠI A XUCIYATA KAMAR YAU MUKA SAMU LABARIN RASUWAR ABBA, ALLAH YA JIƘANSHI YA MISHI RAHMA, ALLAH YA ƘARA MANA HAƘURI AKAN RASHIN MAZAJEN MU, IYAYEN ƳAƳAN MU, ABIN AƘFAHARIN MU* ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
*©AUNTY NICE CE*âœðŸ»âœðŸ»âœðŸ»
[8/19, 12:27] Bsty: *°🔘°ƘADDARA TA RIGA FATA°🔘°*
   *1441H/2020M.*
 Â
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATIONâœ*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira.}_
    ```ðŸŽG•W•AðŸŽ```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*ðŸ‡ðŸ¼
*NA MARUBUCIYA:-*
*AUNTY NICEâœðŸ¼*
*@wattpad AuntyNice.*
*SADAUKARWA GA ƳAƳA NA HASKEN ZUCIYA TA:-*
*NABEELAH ARABI*
*NUHU ARABI*
Wattpad:- *GaskiyaWritersAsso.*
Gmail:[email protected]
Youtube Channel:- *GASKIYA 24TV.*
Bakandamiya:-
*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION.*
*SHAFI NA 37📑*
*__________📖* Kowa kaga idon shi a gidan zaka san ba ƙaramin taɓa su mutuwan tayi ba, ko wani ɗaki ka shiga bazaka ga ana surutu irin na gidan rasuwa ba, kowa zaka ganshi yayi jigum, wasu hannun su rike da charbi, wasu kuma suna karatun qur'ani, ɗaiɗaiku ne kawai zaka ga suna magana ƙasa-ƙasa, amma duk da haka wanda sukayi shirun sun fi yawa.
Ɗakin mahaifiyar su Baba Umar nan aka buɗewa Ummah halima da ƙannen Baba Umar mata, da ƴan'uwan Aunty suwaiba, sannan akwai wani ɗaki a gefen shi, shima ciki ne da parlour, nan aka ajiye Aunty hauwa da ƴan'uwanta.
"Mama mijina ya rasu ya barni, idan mun tashi za a binne shi a kabari shi kaɗan shi, ni kuma za a dinga ce mun kiyi haƙuri," ta juyo da fuskar Mama da ta ke ta kuka kaman ranta zai fita tace, "bazan kula kowa ba, zanyi shiru ina kallon kuwa, hala mijina yaji tausayi na ya dawo, zan kwanta nayi bacci yanzu", ta faɗa bayan ta miƙe ta hau kan tree sitter parlourn ta kwanta.
Kowa da yake parlourn kallon Aunty hauwa ya keyi yana kuka na fitar hankali, don duk sun lura abun ya mata yawa ne, har ta rasa tunanin da zatayi, ita kuma Aunty hauwa rufe idon ta tayi gam, Ummi da sauri ta juya tana kallon kawu auwal da ya durƙusa a wurin yana kuka kaman ba shi ba, "auwal ina Abban su ne"? Ba tare da yace mata komai ba ya nuna mata hanyar waje, a guje Ummi tayi hanyar waje.
Bayan sun idar da sallan asuba Abba ya wuce asibiti shida uncle baba, acan suka haɗu da shugaban ƴan custume da wasu abokan Baba Umar, anan aka yi ta shirye-shiyen tafiya da gawawwakin, bau ɓata lokaci aka gama komai zuwa 9:00am, dukkan su suka shiga jirgi sai jos.
A chan Narabi kuma duk mutanen misau sun iso tun wajajen 9:00 na safe, an cika a ƙofar gidan Baban Narabi, ga mutanen tilde ma duk sun hallara, cikin gida kuma sai kuka mata sukeyi, inda Baban Narabi ya fito ta kofar parlourn shi ya zubawa ƙanwar mahaifiyar Baba Umar da take aure a cikin Narabin da ƙannen Baba Umar ɗin mata da suka rungumeta suna ta kuka kamar ransu zai fita, murya a hankali ya ƙira sunanta.
"Halima! Soyayyar da zaku nunawa Umar kenan? Irin Godiyar da zaku nunawa Ubangijin mu kenan? Don Allah kuyi haƙuri kuyi mishi addu'a don yanzu shi yafi buƙata a gareku, sannan ki kwantar wa yaran da hankali ga shi sun shigo gari da mamatan, kuma zasu shigo dasu cikin gidan domin muga fuskan Umar ɗan aljannah", ya ƙara faɗi muryan shi yana rawa, a hankali ɗan shi na biyu ya riƙe shi suka fita zuwa ƙofar gidan, domin jin tsayuwar mototi da yawa.
Har cikiɓ parlour aka shigo da gawan su Baba Umar, inda Baban Narabi yace maza iyayen Suwaiba da ƴan'uwan Baba Umar su fara zuwa su gansu su musu addu'a kafin mata su zo.
Ɗaɗɗaya aka dinga zuwa ana musu addu'a, tunda bawai fuskarsu aka rufe ba, duk wanda ya musu addu'a cikin ƙanne da iyayen Baba Umar sai sun zubar da hawaye, Baban Narabi ya sunkuya kan gawan Baba Umar Ya mishi addu'o'i masu yawan gaske, sannan a ƙarshe ya saka hannu ya share hawayen shi yace, "ya kai wannan ɗa mai yawan biyayya a gare ni, ina maka albishir da ni kam mahaifinka na yafe maka duk abinda kake tunani kamun da ga zuwan ka duniya Umar, halinka na gari ya bika har cikin aljannar fiddausi, Umar na yafe maka duniya da lahira, Umar ka tafi ka barni da tarin yawan kewar ka a zuciyata, amma Allahn da ya bani kai yafini sonka, Allah ya maka rahma kai da iyalinka", ya saka hannu ya shafa fuskan sanna ya miƙe ya koma kan kujera ya zauna yana jan charbi.
A haka iyayen suwaiba da ƙannenta da yayunta mata suka shigo suka mata addu'a, daga nan aka shigo da Aunty gauwa da ta ke rungume a jikin Ummi, da sauran ƴan'uwan Baba Umar mata da umma halima da su umman misau da su Mama, kuma har zuwa lokacin babu hawaye a fuskar Aunty hauwa, gefe ɗaya kuma ƙanwar shi na rungume da Aisha a hannunta.
Umma Halima ce ta sunkuya akan Baba Umar tana kuka, addu'an ma kasawa tayi, ganin haka Mama ta riƙo hannunta ta matsar da ita, tana ta bata haƙuri, Ummi ta riƙo hannun Aunty hauwa har gaban gawan suka durƙusa kusa da fuskar su, murya na rawa tace, "Hauwa kiyiwa mijinki addu'a, ki yafe mishi shi da ƴar'uwar ki.
Murmushi Aunty hauwa tayi tana kallon Ummi tace, "bai mun komai ba, na yafe musu gaba É—ayan su", "toh ki musu addu'a Hauwa" cewar Baban narabi daga inda yake zaune.
A hankali Aunty hauwa ta dinga yi musu addu'an samun rahma, sannan a ƙarshe ta miƙa hannu aka bata Aisha, ta dubi fuskar Aunty suwaiba ta dubi fuskar Aisha tace, "wannan maman kice ta tafi ta barki ba tare da ta jira girmanki ba, din naso kada tayi kukan rashin haihuwa irin yadda maman mu batayi, amma sai ta tafi ta barmu tun yanzu, Aisha mun yafewa Aunty suwaiba duniya da lahira, kuma zamuyita mata addu'a har ƙarshen rayuwar mu ko Aisha"? Sannan ta dubi fuskar suwaiba tace, "dama mutuwa zakuyi tare shine kuka mun wayo kuka tafi tare ku kabarni ni kaɗaiko?" ta shafa kan Aunty suwaiba tana share hawaye taja likkafanin ta rufe mata fuska, ƴan'uwan Suwaiba kuma sai kuka sukeyi ganin yadda hauwa ta yi, sannan Aunty hauwa ta juya saitin Baba Umar tace.
"Baba Umar ɗina, zan tamaka addu'a yadda kace, ban san da gaske mutuwar zakayi ba da na biyoku mun tafi tare, bansan me kake so nayi ba babu kai ka tafi kabarni, bayan Ummi zata kula da Aisha, Abba zai maye gurbinka a wurin Baban Narabi, me yasa kuka tafi babu ni? Sannan ta juya ta dubi Baban Narabi wanda lokacin muryanta ya fara rawa tace, "Baba nifa ina son mijina, amma yanzu kowa zai ta cewa mijina ya rasu nayi haƙuri, toh ta yayah zanyi haƙurin?" ta ɗago Aisha ta nuna mishi tace, "Baba sunanta marainiya, ni kuma maman marainiya, Baba ina zan rufe kaina na yita ƙiran mijina da ƙarfi har sai ya tashi? Ina so Baba Umar yaji tausayina ya tashi muyita zama, ni kuma nayita haihuwa ina bawa Aunty suwaiba har yara goma sha biyu, vazan gajji ba, yadda ta keso hakan zanyi," sannan ta dubi mutanen da ke parloun da suke ta kuka tace.
"kowa ya fita ya barni da su, zanyi ta xama dasu, idan sun tashi sai mu fito tare, amma ina son so, sukuma sun tafi sun barni, bazan iya ba Ummi, bazan iya zama babu su ba , Baba nah", ta kara sa tana kuka mai ƙarfin gaske, dukkan su ƴan parlourn kuka suke yi, hattah Baban Narabi kukan yakeyi bai hanata maganganun da ta keyi ba.
Bappah ne ya taso daga inda yake ya saka hannu ya ɗago ta daga kan gawan da ta kefe tana kuka, bai iya ce mata komai ba, ya miƙar da ita tsaye, suna haɗa ido ya dinga jijjiga mata kai alaman tayi shiru, bai iya cewa komai ba sai hawaye yakeyi, "Bappah miji nane fa kwance a ƙasa wai ya rasu, Bappah kuna nufin mun rabu kenan da shi har abada? Wallahi Bappah ina son mijina sosai, nifa yarinya ce, kaga gawan mijina, amma ka chan mijin Ummi shi bai rasu ba sai nawa, Bappah kai ma fa ka tsufah kaida Baban Narabi amma duk kuna nan sai mijina da bai tsufah ba", ta rungume Bappan tana kuka mai ƙarfi.
Liman ne ya bada umurnin a fitar da gawawwakin, ana ɗaga su za'a fita Aunty hauwa ta ƙwala ƙara ta faɗi a wurin a sume, lokaci ɗaya kuma Aisha ta saka kuka mai figitarwa, tana kallon Abba tana "Dada, dada".
*KULLU NAFSIN ZA'I KATUL MAUTI, TABBAS DUK MAI RAI SAI YA ÆŠANÆŠANA ZAFIN MUTUWA, HAKA SHI ZAFIN MUTUWA BAYA FITA A ZUCIYAR MU DUK TSAWON SHEKARU, WAYYO MUTUWAR MIJI AKWAI CIWO SOSAI*
*FAUZIYA A.A, WANNAN SHAFI NAKI NE, DOMIN TUNAWA DANAKEYI NA ZAFIN DA KIKAJI NA RASUWAR MIJINKI ALIYU BABAGANA ZAKI(ABBA)*
*TUNDA NA FARA PAGE ÆŠIN NAN KE KIKE FAÆŠU MUN ARAINA, INA JIN RAÆŠAÆŠI A XUCIYATA KAMAR YAU MUKA SAMU LABARIN RASUWAR ABBA, ALLAH YA JIƘANSHI YA MISHI RAHMA, ALLAH YA ƘARA MANA HAƘURI AKAN RASHIN MAZAJEN MU, IYAYEN ƳAƳAN MU, ABIN AƘFAHARIN MU* ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜ðŸ˜
*©AUNTY NICE CE*âœðŸ»âœðŸ»âœðŸ»
[8/19, 12:27] Bsty: *°🔘°ƘADDARA TA RIGA FATA°🔘°*
   *1441H/2020M.*
 Â
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATIONâœ*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira.}_
    ```ðŸŽG•W•AðŸŽ```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*ðŸ‡ðŸ¼
*NA MARUBUCIYA:-*
*AUNTY NICEâœðŸ¼*
*@wattpad AuntyNice.*
*SADAUKARWA GA ƳAƳA NA HASKEN ZUCIYA TA:-*
*NABEELAH ARABI*
*NUHU ARABI*
Wattpad:- *GaskiyaWritersAsso.*
Gmail:[email protected]
Youtube Channel:- *GASKIYA 24TV.*
Bakandamiya:-
*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION.*
*SHAFI NA 37📑*
*__________📖* Kowa kaga idon shi a gidan zaka san ba ƙaramin taɓa su mutuwan tayi ba, ko wani ɗaki ka shiga bazaka ga ana surutu irin na gidan rasuwa ba, kowa zaka ganshi yayi jigum, wasu hannun su rike da charbi, wasu kuma suna karatun qur'ani, ɗaiɗaiku ne kawai zaka ga suna magana ƙasa-ƙasa, amma duk da haka wanda sukayi shirun sun fi yawa.
Ɗakin mahaifiyar su Baba Umar nan aka buɗewa Ummah halima da ƙannen Baba Umar mata, da ƴan'uwan Aunty suwaiba, sannan akwai wani ɗaki a gefen shi, shima ciki ne da parlour, nan aka ajiye Aunty hauwa da ƴan'uwanta.