Sashe 36
Kaddara Ta Riga Fata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummi ce ta miƙo mun hanni alaman nazo wurinta, amma ganin Faisal kusa da su yasakani kallonta ban ƙarasa ba, idona na juya gefen da Dr yake zaune naga shima ido ya ƙura mun, kawai bansan yyh akayi ba kawai sai na samu kaina da tafiya inda yake, na zauna kusa da shi na takura sosai a jikin shi, kaman wani zaizo ya taɓa ni nake ji, lokaci ɗaya naji Dr yayi ajiyan zuciya, sannan ya saka hannunshi ya riƙe ni gam ajikin shi, shima a lokacin idan ka dube shi sai kaji kaman kayi kuka, domin gaba ɗaya a wani firgice yake.
Amaal ce ganin haka ta juya ta harari Faisal, murya a raunane tace, "Ummi Hummy na tsoron shi ta ke ji , kice ya bar wurin bazata iya zuwa wurinki ba", ta faÉ—a tana share hawayenta.
Ummi ta miƙa mata hanni alaman tazo, haka Amaal ta ƙarasa ta kwanta gaba ɗaya a jikin Ummi, shi kuma Abbu yayi murmushi ya dubi Amaal yace, "ki barta a wurin Dr ta, yau inaga idan ba Daddyn ta ba toh babu inda zata samu nutsuwa idan ba wurin Dr ba, a razane ta ke sosai" ya faɗa yana dawo da kallon shi kanmu, nidai ban iya yin komai ba sai na ƙara matsawa jikin Baby sosai, har ina jin yadda jikin shi yake ta rawa, da sauri na ɗago kaina na dube shi, ganin ya ƙurawa Faisal ido kuma jikin shi sai rawa yakeyi, sai naji ya bani tausayi, a hankali na furta, "baby nah kayi haƙuri", muryana ya fita a hankali kuma yana rawa, dawo da duban shi yayi kaina, sai naga hawaye suna zuba a idon shi babu kakkautawa, bakinshi har rawa yakeyi yace, "baby tsoro nakeji a cikin zuciyata, bana so tarihi ya sake maimaita kanshi akaina, ina tsoro sosai baby", sannan ya juya ya dubi Abbu jikin shi yana rawa yace, "Abbu ka ƙira Daddynta kace yazo yau ya ɗaura mana aure, wallahi idan wani abu ya fari da Humairah bazan taɓa yafewa kowa ba, wallahi wannan karon zan ɗauki doka a hannuna, ina sonta sosai bazan iya barinta wa kowa ba, meyasa kullum saini? Me yasa kullum sai abinda nafi so? Wayyo Mama na! Wayyo Babana", ya faɗa yana sauƙowa ƙasa inda nake zaune ya saka dukkan hannayen shi ya rungume ne dasu, kanshi ya ɗaura akan wuyana, muryan shi na rawa yace, "Baby kinsan ina sonki, idan wani ya sameki mutuwa zanyi, kinsan me yafaru dani abaya? Kinsan me ya baroni da family nah? Kinsan zafin danaji na rabuwa dasu da abinda nake so da akayi raping ɗinta? Kinsan gararin da rayuwata ta shiga ta dalilin wancan mummunan ƙaddaran? Toh yanzu kam mutuwa zanyi wani ya yi gangancin cutar mun dake, don ban taɓa jin irin son da nake miki ba akan kowa", a hankali ya sake ni ya matsa a kusa dani ya ɗaga hannayen sama hawaye suna zuba a cikin idon shi yace, "Astagfirullah! Astagfirullah!! Astagfirullah!!! Allah na tuba, Allah don girman zatinka, don tsarkakayen sunayenka guda chasa'in da tara, don darajan wanda ka fifita fiye da kowa da komai, babban masoyinka annabin rahma, kayi mun maganin abinda ke faruwa dani da abinda dake faruwa da rayuwata, kaine masanin sirrin sarari dana ɓoye, nasan kafini sanin halin da nake ciki, da abinda ke faruwa dani,, Allah ka dubani da idon rahma kaji ƙaina ka sassauta mun abinda ke damuna, Allah kaine mabuwayi babu abin bautawa da gaskiya sai kai, a gareka na dogara, kaine mai kawar da baƙin ciki, mai yaye ɓacin rai, mai amsan addu'ar mabuƙata, Allah ka tsare mana gaban mu da bayan mu, Allah ka kare mu da aikata zina da ƙuwaɗi da maɗigo, damu da ƴaƴa yenmu da na ƴan uwanmu, ka nisan tamu da aikata shi, Allah ka kare mun wannan baiwa taka, ka tsare mun ita daga dukkan sharrin masharrata, Allah ka kawo mun nutsuwa a zuciyata, Allah ka kare dukkan musulmai gaba ki ɗaya", yana gamawa ya sunkuyar da kanshi ƙasa hawaye yana bin fuskan shi.
Hawaye Ummi ta share, tana duban mu cike da tausayi tace, "Abbu inaga ya kamata ka ƙira Daddyn tan, don bansan yayah Dr yakeji ba a ranshi, amma a matsayina na uwa nasan da ciwo a rayuwar shi, yakamata a hanzarta mallaka mishi Hummy", ta faɗa tana ƙara rungume Amaal da take ta zubda hawaye.
Hmmm abin tausayi hattah Faisal kuka yakeyi, yana duban Dr yace, "don Allah Dr ka yafe mun, wallahi sharrin sheɗan ne, ni wallahi ban taɓa zina ba, kuma ban taɓa kusan tan shi ba, kawai sheɗanne yau yaso ya buga mun gangan shi, kuma Allah ya kare ni, wallahi dama a razane nake, na gode Allah kuma da kukazo, domin ni kuka taimaka, kuma nayi alƙawari ba Humairah ba ni ko waccce mace ma a duniya zan kiyaye kaina daga gareta, domin gudun faɗawa mummunan ƙaddara", sannan ya riƙo hannun Abbu yana kuka yace.
"Abbu don Allah ku yafe mun wallahi nayi nadama tsakanina da Allah, kuma bazan taɓa maimaita hakan ba, kuyi haƙuri naci amanar tarbiyar dakuka daɗe kuna mun, wallahi wani abokina ne nagaya mishi yadda ake ciki, shi ne yace idan nayi raping ɗinta dole za a haƙura abarni na aureta, amma wallahi nayi nadama bazan sake aikatawa ba".
Yana kuka ya ƙara sa gaban Ummi, riƙo hannunta yayi zaiyi magana amma sai ya kasa, domin ganin irin kukan da Ummi da Amaal sukeyi, kawai sai ya rungume su duka yana faɗin, "Ummi nah, Ummi nah ki daina mun kuka kada Allah yayi fushi dani, na tuba Ummi na", ɗagowa Ummi tayi tana shafa kanshi tace, "na yafe maka Faisal kuma nayi imani da Allah ba halinka bane na yadda sharrin shaiɗanun abokaine yake wasa da rayuwar ka, kuma na raba ka da wannan abokin, na kuma raba ka da hidiman mace idan ba ka tashi aure bane, ni ina kuka domin tausayawa Dr ne, amma bana zubar maka hawaye, domin ina addu'an Allah yasa ku gama damu lafiya, ku gama da duniya lafiya".
Gyaran murya Abbu yayi, kowan mu sai da ya ɗaga ido ya ƙura mishi, jiki a sanyaye Abbu ya saka tissue ya sha re hawayen dayake ta biyo kan kyakkyawan fuskar shi, a hankali ya dube mu gaba ɗayan mu, sannan ya sauƙe idon shi akan Faisal yace, "Ɗana Allah ya kare mun ku daga sharrin abokai da rayuwa, kuma ni bazan ce na yafe maka ba har sai naga hummy ta bar gidan nan lafiya, kuma ina mai ƙara jan hankalinku daku ji tsoron Allah a duk inda kuke, kuma kada kayi tunanin cewa aboki ya sakaka a abu, toh wallahi ranan lahira Allah zai maka hukunci da abinda ka aikata, bawai za ace a barka ba saboda kai abokine ya saka ka, shiyasa ake so ayi abota dana gari, kuma wallahi duk inda kake kasa ka tsoron Allah a zuciyar ka, babu abinda yake cikin zina sai masifa da azaba, kuma sai anrama kaima akanka watarana", sannan Abbu ya dubi Ummi yace, "Muma muna da laifi domin mun bar Faisal yana shiga ɓangaren Amaal kaman ɓangaren namiji ɗan'uwan shi, kuma hakan babban kuskure ne, shiyasa yanxu alfasha yayi yawa ko acikin ƴan'uwa ma, amma insha Allahi daga yau nayi duba da kuskuren mu, daga yau Faisal ka tsaya iyaka naka ɓangaren sai kuma nan parlor, amma bana so ka ƙara zuwa ɗakin Amaal, kema Amaal ban yadda kije ɓangaren shi ba daga yau, sai kuma mu nemi yafiya a wurin ubangiji".
Dawo da kallon shi yayi kaina yace "Humairah kiyi haƙuri, bansan haka zai faru ba amma duk da haka kiyi haƙuri insha Allahu zamu ƙara saka ido akai", sannan ya dubi Dr yace, "kai ma kayi haƙuro Dr da yadda aka ɗaga maka hankali, kuma insha Allahu zan ƙira Daddynta zan mishi bayani kuma inda hali zan ce mishi yazo nan ya same mu sai muyi dukkan magana da zamuyi a nan, ina fatan kowa zai yafewa ɗan uwanshi", gaba ɗaya kowa ya yafe wa ɗan'uwan shi, sannan akace mu tashi mu tafi ɗaki, ɗago ido nayi ina kallon idon Dr, wanda shima kallo na yake, da ƙyar ya sake mun hannu na ya tashi ya yi sallama dasu Abbu ya tafi.
Jikina a sanyaye na riƙe hanjun Amaal muka wuce ɗaki, inda muka bar Abbu da Ummi da Kuma Faisal a parlor.
*©AUNTY NICE CE*âœðŸ»âœðŸ»âœðŸ»
[8/7, 17:36] Bsty: *°🔘°ƘADDARA TA RIGA FATA°🔘°*
   *1441H/2020M.*
 Â
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATIONâœ*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira.}_
    ```ðŸŽG•W•AðŸŽ```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*ðŸ‡ðŸ¼
*NA MARUBUCIYA:-*
*AUNTY NICEâœðŸ¼*
*@wattpad AuntyNice.*
*SADAUKARWA GA ƳAƳA NA HASKEN ZUCIYA TA:-*
*NABEELAH ARABI*
*NUHU ARABI*
Wattpad:- *GaskiyaWritersAsso.*
Gmail:[email protected]
Youtube Channel:- *GASKIYA 24TV.*
Bakandamiya:-
*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION.*
*SHAFI NA 30📑*
*__________📖* A daren Abbu ya ƙira Daddy ya mishi bayani, hankalin Daddy na a tashe ya ƙirani, "Humairah nah kimun bayanin da zan fahimta, kina cikin ƙoshin lafiya dai ko? Kinaga babu wani matsalah na zamanki a gidan kafin na zo"? Duk cikin rawan jiki da tsoro Daddy yayi mun tambayoyin.
Share hawaye na nayi, na ƙwaƙulo murmushin ƙarfi da yaji na ɗaura shi a fuskana, tukun na amsa mishi a cikin nutsuwa, son bana son hankalin shi ya ƙara tashi, "Daddy na babu komai da ya faru, Allah ya kiyaye kuma ina cikin tsaro sosai yanzu, ka kwantar da hankalina Daddy nah, yaushe zakazo"? Na ƙarasa tambayan cike da rauni a maganan nawa.
Ajiyan zuciyar Daddy naji, chan kuma yace, "Gobe insha Allahu zan taho, domin a yanxu har na neme wani egent a Abuja ya bani tabbacin gobe akwai jirgin da zai tashi kuma zai san yadda zaiyi na samu mu taho, don Allah ki kwantar da hankalinki, idan nazo ma kawai zan taho da ke Berselona ki ƙarasa hutun ki tare da ni kinji sweet heart".
Har mun fara bacci nida Amaal sai mukaji ana knocking ƙofan mu, a razane muka tashi dukkan mu, da yake yau Ummi tace mu rufe ƙofan, mudaina barinshi a buɗe, a tsorace Amaaƙ tayi ƙarfin halin ta tambayi waye ne?
Amaal ce ganin haka ta juya ta harari Faisal, murya a raunane tace, "Ummi Hummy na tsoron shi ta ke ji , kice ya bar wurin bazata iya zuwa wurinki ba", ta faÉ—a tana share hawayenta.
Ummi ta miƙa mata hanni alaman tazo, haka Amaal ta ƙarasa ta kwanta gaba ɗaya a jikin Ummi, shi kuma Abbu yayi murmushi ya dubi Amaal yace, "ki barta a wurin Dr ta, yau inaga idan ba Daddyn ta ba toh babu inda zata samu nutsuwa idan ba wurin Dr ba, a razane ta ke sosai" ya faɗa yana dawo da kallon shi kanmu, nidai ban iya yin komai ba sai na ƙara matsawa jikin Baby sosai, har ina jin yadda jikin shi yake ta rawa, da sauri na ɗago kaina na dube shi, ganin ya ƙurawa Faisal ido kuma jikin shi sai rawa yakeyi, sai naji ya bani tausayi, a hankali na furta, "baby nah kayi haƙuri", muryana ya fita a hankali kuma yana rawa, dawo da duban shi yayi kaina, sai naga hawaye suna zuba a idon shi babu kakkautawa, bakinshi har rawa yakeyi yace, "baby tsoro nakeji a cikin zuciyata, bana so tarihi ya sake maimaita kanshi akaina, ina tsoro sosai baby", sannan ya juya ya dubi Abbu jikin shi yana rawa yace, "Abbu ka ƙira Daddynta kace yazo yau ya ɗaura mana aure, wallahi idan wani abu ya fari da Humairah bazan taɓa yafewa kowa ba, wallahi wannan karon zan ɗauki doka a hannuna, ina sonta sosai bazan iya barinta wa kowa ba, meyasa kullum saini? Me yasa kullum sai abinda nafi so? Wayyo Mama na! Wayyo Babana", ya faɗa yana sauƙowa ƙasa inda nake zaune ya saka dukkan hannayen shi ya rungume ne dasu, kanshi ya ɗaura akan wuyana, muryan shi na rawa yace, "Baby kinsan ina sonki, idan wani ya sameki mutuwa zanyi, kinsan me yafaru dani abaya? Kinsan me ya baroni da family nah? Kinsan zafin danaji na rabuwa dasu da abinda nake so da akayi raping ɗinta? Kinsan gararin da rayuwata ta shiga ta dalilin wancan mummunan ƙaddaran? Toh yanzu kam mutuwa zanyi wani ya yi gangancin cutar mun dake, don ban taɓa jin irin son da nake miki ba akan kowa", a hankali ya sake ni ya matsa a kusa dani ya ɗaga hannayen sama hawaye suna zuba a cikin idon shi yace, "Astagfirullah! Astagfirullah!! Astagfirullah!!! Allah na tuba, Allah don girman zatinka, don tsarkakayen sunayenka guda chasa'in da tara, don darajan wanda ka fifita fiye da kowa da komai, babban masoyinka annabin rahma, kayi mun maganin abinda ke faruwa dani da abinda dake faruwa da rayuwata, kaine masanin sirrin sarari dana ɓoye, nasan kafini sanin halin da nake ciki, da abinda ke faruwa dani,, Allah ka dubani da idon rahma kaji ƙaina ka sassauta mun abinda ke damuna, Allah kaine mabuwayi babu abin bautawa da gaskiya sai kai, a gareka na dogara, kaine mai kawar da baƙin ciki, mai yaye ɓacin rai, mai amsan addu'ar mabuƙata, Allah ka tsare mana gaban mu da bayan mu, Allah ka kare mu da aikata zina da ƙuwaɗi da maɗigo, damu da ƴaƴa yenmu da na ƴan uwanmu, ka nisan tamu da aikata shi, Allah ka kare mun wannan baiwa taka, ka tsare mun ita daga dukkan sharrin masharrata, Allah ka kawo mun nutsuwa a zuciyata, Allah ka kare dukkan musulmai gaba ki ɗaya", yana gamawa ya sunkuyar da kanshi ƙasa hawaye yana bin fuskan shi.
Hawaye Ummi ta share, tana duban mu cike da tausayi tace, "Abbu inaga ya kamata ka ƙira Daddyn tan, don bansan yayah Dr yakeji ba a ranshi, amma a matsayina na uwa nasan da ciwo a rayuwar shi, yakamata a hanzarta mallaka mishi Hummy", ta faɗa tana ƙara rungume Amaal da take ta zubda hawaye.
Hmmm abin tausayi hattah Faisal kuka yakeyi, yana duban Dr yace, "don Allah Dr ka yafe mun, wallahi sharrin sheɗan ne, ni wallahi ban taɓa zina ba, kuma ban taɓa kusan tan shi ba, kawai sheɗanne yau yaso ya buga mun gangan shi, kuma Allah ya kare ni, wallahi dama a razane nake, na gode Allah kuma da kukazo, domin ni kuka taimaka, kuma nayi alƙawari ba Humairah ba ni ko waccce mace ma a duniya zan kiyaye kaina daga gareta, domin gudun faɗawa mummunan ƙaddara", sannan ya riƙo hannun Abbu yana kuka yace.
"Abbu don Allah ku yafe mun wallahi nayi nadama tsakanina da Allah, kuma bazan taɓa maimaita hakan ba, kuyi haƙuri naci amanar tarbiyar dakuka daɗe kuna mun, wallahi wani abokina ne nagaya mishi yadda ake ciki, shi ne yace idan nayi raping ɗinta dole za a haƙura abarni na aureta, amma wallahi nayi nadama bazan sake aikatawa ba".
Yana kuka ya ƙara sa gaban Ummi, riƙo hannunta yayi zaiyi magana amma sai ya kasa, domin ganin irin kukan da Ummi da Amaal sukeyi, kawai sai ya rungume su duka yana faɗin, "Ummi nah, Ummi nah ki daina mun kuka kada Allah yayi fushi dani, na tuba Ummi na", ɗagowa Ummi tayi tana shafa kanshi tace, "na yafe maka Faisal kuma nayi imani da Allah ba halinka bane na yadda sharrin shaiɗanun abokaine yake wasa da rayuwar ka, kuma na raba ka da wannan abokin, na kuma raba ka da hidiman mace idan ba ka tashi aure bane, ni ina kuka domin tausayawa Dr ne, amma bana zubar maka hawaye, domin ina addu'an Allah yasa ku gama damu lafiya, ku gama da duniya lafiya".
Gyaran murya Abbu yayi, kowan mu sai da ya ɗaga ido ya ƙura mishi, jiki a sanyaye Abbu ya saka tissue ya sha re hawayen dayake ta biyo kan kyakkyawan fuskar shi, a hankali ya dube mu gaba ɗayan mu, sannan ya sauƙe idon shi akan Faisal yace, "Ɗana Allah ya kare mun ku daga sharrin abokai da rayuwa, kuma ni bazan ce na yafe maka ba har sai naga hummy ta bar gidan nan lafiya, kuma ina mai ƙara jan hankalinku daku ji tsoron Allah a duk inda kuke, kuma kada kayi tunanin cewa aboki ya sakaka a abu, toh wallahi ranan lahira Allah zai maka hukunci da abinda ka aikata, bawai za ace a barka ba saboda kai abokine ya saka ka, shiyasa ake so ayi abota dana gari, kuma wallahi duk inda kake kasa ka tsoron Allah a zuciyar ka, babu abinda yake cikin zina sai masifa da azaba, kuma sai anrama kaima akanka watarana", sannan Abbu ya dubi Ummi yace, "Muma muna da laifi domin mun bar Faisal yana shiga ɓangaren Amaal kaman ɓangaren namiji ɗan'uwan shi, kuma hakan babban kuskure ne, shiyasa yanxu alfasha yayi yawa ko acikin ƴan'uwa ma, amma insha Allahi daga yau nayi duba da kuskuren mu, daga yau Faisal ka tsaya iyaka naka ɓangaren sai kuma nan parlor, amma bana so ka ƙara zuwa ɗakin Amaal, kema Amaal ban yadda kije ɓangaren shi ba daga yau, sai kuma mu nemi yafiya a wurin ubangiji".
Dawo da kallon shi yayi kaina yace "Humairah kiyi haƙuri, bansan haka zai faru ba amma duk da haka kiyi haƙuri insha Allahu zamu ƙara saka ido akai", sannan ya dubi Dr yace, "kai ma kayi haƙuro Dr da yadda aka ɗaga maka hankali, kuma insha Allahu zan ƙira Daddynta zan mishi bayani kuma inda hali zan ce mishi yazo nan ya same mu sai muyi dukkan magana da zamuyi a nan, ina fatan kowa zai yafewa ɗan uwanshi", gaba ɗaya kowa ya yafe wa ɗan'uwan shi, sannan akace mu tashi mu tafi ɗaki, ɗago ido nayi ina kallon idon Dr, wanda shima kallo na yake, da ƙyar ya sake mun hannu na ya tashi ya yi sallama dasu Abbu ya tafi.
Jikina a sanyaye na riƙe hanjun Amaal muka wuce ɗaki, inda muka bar Abbu da Ummi da Kuma Faisal a parlor.
*©AUNTY NICE CE*âœðŸ»âœðŸ»âœðŸ»
[8/7, 17:36] Bsty: *°🔘°ƘADDARA TA RIGA FATA°🔘°*
   *1441H/2020M.*
 Â
®☄
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATIONâœ*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira.}_
    ```ðŸŽG•W•AðŸŽ```
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*ðŸ‡ðŸ¼
*NA MARUBUCIYA:-*
*AUNTY NICEâœðŸ¼*
*@wattpad AuntyNice.*
*SADAUKARWA GA ƳAƳA NA HASKEN ZUCIYA TA:-*
*NABEELAH ARABI*
*NUHU ARABI*
Wattpad:- *GaskiyaWritersAsso.*
Gmail:[email protected]
Youtube Channel:- *GASKIYA 24TV.*
Bakandamiya:-
*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION.*
*SHAFI NA 30📑*
*__________📖* A daren Abbu ya ƙira Daddy ya mishi bayani, hankalin Daddy na a tashe ya ƙirani, "Humairah nah kimun bayanin da zan fahimta, kina cikin ƙoshin lafiya dai ko? Kinaga babu wani matsalah na zamanki a gidan kafin na zo"? Duk cikin rawan jiki da tsoro Daddy yayi mun tambayoyin.
Share hawaye na nayi, na ƙwaƙulo murmushin ƙarfi da yaji na ɗaura shi a fuskana, tukun na amsa mishi a cikin nutsuwa, son bana son hankalin shi ya ƙara tashi, "Daddy na babu komai da ya faru, Allah ya kiyaye kuma ina cikin tsaro sosai yanzu, ka kwantar da hankalina Daddy nah, yaushe zakazo"? Na ƙarasa tambayan cike da rauni a maganan nawa.
Ajiyan zuciyar Daddy naji, chan kuma yace, "Gobe insha Allahu zan taho, domin a yanxu har na neme wani egent a Abuja ya bani tabbacin gobe akwai jirgin da zai tashi kuma zai san yadda zaiyi na samu mu taho, don Allah ki kwantar da hankalinki, idan nazo ma kawai zan taho da ke Berselona ki ƙarasa hutun ki tare da ni kinji sweet heart".
Har mun fara bacci nida Amaal sai mukaji ana knocking ƙofan mu, a razane muka tashi dukkan mu, da yake yau Ummi tace mu rufe ƙofan, mudaina barinshi a buɗe, a tsorace Amaaƙ tayi ƙarfin halin ta tambayi waye ne?