Sashe 63
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaba daya jikin bahijja yagama yin sanyi, "nagode abbu Allah yasaka maka da alkairi yayi maka sakamako da gidan aljanna"
Jaririyar ta karba ta tashi zata fita idonta taf da kwalla, bin bayanta jabir yayi ya rakata har kofar falonta sannan ya juya ya koma sashensa,
Koda bahijja ta kwanta bacci sai takasa tanata tunanin maganganun da jabir ya sanar da ita lallai indai hakane to tarbiyar yara is not easy sai dai ahada da addu'a.
Washe gari aka radawa yarinya suna bahijja tasleem, tuni mai jego da baby sun shirya cikin kaya na alfarma, anyi girke girke da toye toye danma jabir ya hana taron suna yace walima kawai za aje ayi a central mosque nacikin garin,
Karfe uku nidai ummi A'isha muka bazama nida aminiyata *Cwt Kausar Luv* muka nufi inda za agudanar da walimar abakin gate muka ci karo da bestynah *Phertymah Xarah* itada kawayenta Sadiya berry da Miss Aysha, nan muka rankaya zuwa ciki, yanda wurin ya cika dam da al'umma yasa bana iya hango kowa ganin haka nai ta maza nakutsa ciki nan nayi arangama da kawata *Khadija Sidi* gilashinta na ara nasa a idanuna take nafara hango mutane radau nan naga marubuta kamar dansu aka shirya walimar, gefena nadama nafara dubawa nan na hango Lubabatu mai Tafsiri itada Benaxir Omar sai handamar dambu suke, gefensu kuma Maman Shakur ce itada bestynta kuma kawata Humaira sukuma sunata shan kunun aya kowaccensu ta rike roba hurhudu, jan hannun Kausar da pherty nayi muka kara gaba tsayawa nayi ina kallon ikon Allah domin Jidda Aliyu na hango itada Rash Kardam sai wawar alala da dambu suke gasu Anka da Ummu abrar agefensu sukuma suna shan zobo can bayansu kuma S A Aziz ce da stylish bch da zeebeels, da ummu adnan da Aneeluv, ga Anisa didi da Ummu sabreena da baby Lilmeerahcute da khadija chafe sai faman daukar selfie suke ana son asamu na dorawa akan dp,
Bayana na waiwaya nan na hango kannena su Mimi bee da Autar hajiya da Afra mai yar bincike da Futhahatul khair da Kdeey yan matan junior sunsha jar atamfa iri daya mai hoton jaririyar ajiki "ohh wadannan yara da shisshigi kuke ko a ina kuka samo wannan atamfar" nafada azuciyata na kara gaba domin nan nabar su cwt Kausar da besty pherty domin su samar mana take away saboda kar mu koma gida a zero,
Wurin da nahango kawayena na nufa Fiddausi Sodangi itace agaba sai kwasar dambu take duk ta bata fuskarta da maiko ga takwarorina zagaye da ita suna hanbadar jalop A'isha Dansabo da A'isha A Gambo da A'isha Munay da Aisha chuchun gaye ko waccensu ta ajiye mayafinta agefe, daga bayansu kuma Xarah BB ce da takwararta Pherty BB da Teemah Cool sai Hafsa Bunza su dinma ba abarsu abaya ba wurin wawason dambu da lemon kwalba, "yaufa an samu na bati dole ayi cin keta" nafada nawucesu domin basu ganni ba kasancewar idonsu yana kan kwanon da suke wawaso,gaba dasu kadan na hango dotar ubbe da Jidda samusa,da E'eeshmal da amrah ga billy a giro sai wawaso suke yi adaron shinkafa duk kayansu ya baci da maiko,karawa gaba nayi ina dariya har nazo kujerar karshe nan naga ummi adnan da Qurratul ayn da basma erlele sun zage sun takarkace sai zukar kunun gyada suke dukkaninsu hankalinsu yana kan kular kunun dake gabansu gashi duk sun diddisa kunun ajikin kayansu, "masha Allah" nace na nemi wuri na zauna ina zare idanu.
Bayan anci ansha anyi kat ne mai jego bahijja ta shigo taci gayu cikin wani orange colour din leshi tasha katon mayafi tana rikeda jaririyarta tasleem wacce tasha ado cikin riga da skirt yan kanti jajaye masha Allah jaririya kam katuwa ce,
Malamar da zatayi wa'azi ce ta shigo wato malama safiyya Ummu Abdoul, anan ta gabatarwa da mata lecture mai taken *Tarbiyyar yara a musulunci* malamar tayi namijin kokari mutuka wurin fadakar da mata yanda ya kamata su kula da tarbiyar yaransu tun daga haihuwa har zuwa girmansu da lokacin da ya kamata afara raba musu makwanci,
Walimar ta kayatar mutuka amma duk nacin masu naci basu samu ganin jabir ba domin baizo wurin ba yana can shima yana tasa hidimar.
Karfe 6 daidai aka tashi daga walimar kowa ya kama gabansa, su bahijja na komawa gida tayi wanka da ruwa mai zafi ta fito daure da towel yayinda anty Bilkisu tana zaune tana yiwa tasleem wanka, ko jabir bata nema ba tasaka rigar baccinta ta kwanta nan bacci ya dauketa,
Jinta shiru da jabir yayi yasashi binta dakinta bacci ya sameta tanayi ga tasleem agefenta ta kunna musu air condition,
"Binti angaji kenan" yafada ahankali bayan yayi musu kiss ita da babyn akumatu, a.c din ya kashe musu ya fita zuwa part dinshi.
Haka bahijja taci gaba da rainon jaririyarta gashi anty Bilkisu ta dage wurin shiryata domin gabaruwa ta samo mata take tafasa mata tana zama aciki ga wani hadadden tsumi na sassaken baure wanda ake dafashi da kayan kamshi irinsu citta da kanumfari da zuma da ta dage wurin hada mata, daga bahijjan har babyn duk sunyi bulbul dasu sunyi kyau gwanin sha'awa, ranar da suka yi 40 aranar anty Bilkisu tatafi bayan jabir ya hada mata goma ta arziki.
Nan fa jabir da bahijja aka bude sabon babin soyayya domin tattarasu yayi ita da tasleem zuwa dakinshi inda ya basu kulawa ta musamman, har tafita daga girki kullum jabir cikin tattalinsu yake dama kuma da rana tasleem din hannun al'amin da ummunshi take wuni.
Haka rayuwa taci gaba taci gaba da gudana agaresu cikin jin dadi, yanzu watan tasleem biyu, misalin karfe 2 nadare tasleem sai kuka take tsalawa bahijja domin yan kwanakin kukan dare take yi,
Tana zaune ta rasa yadda zata yi mata gashi ba ranar girkinta bane domin idan ranar girkinta ne baccinta takesha tabar jabir da raino, jabir ne ya shigo yana sanye da kayan bacci,
"Meya sameta" ya tambayeta yana kokarin daukar tasleem,
"Abbu haka kawai rigima dai" tafada kamar tayi kuka,
Daukar tasleem yayi yafara jijjigata yana lallashinta sanin yagama da hidimar ummu al'amin ya sashi fita da tasleem din zuwa bedroom dinsa, kwanciya yayi ya dorata asaman kirjinsa yana jijjigata ahaka suka yi bacci shi da ita, ita kam bahijja dama tun kafin jabir yafita daga dakinta ma tayi kwanciyarta amma tana jin soyayyarshi tana karuwa acikin jinin jikinta domin tasan jabir nadaban ne acikin maza saboda samun namiji wanda zai yi irin abinda jabir yake yi ba abune mai sauki ba.
Washe gari kuwa tunda jabir ya fita tasleem take yi mata kuka gashi jikinta yayi zafi dau, zama bahijja tayi tai tagumi tana kuka takasa aikata komai har la'asar tayi,
Dawowar jabir kenan ya shiga sashenta nan ya samesu suna kuka itada tasleem,
"Binti menene"
Tasleem din ta mika masa tana hawaye,
"Ina jin bata da lafiya tunda katafi take min kuka gashi babu abinda nayi agidan"
Jin jikin tasleem da zafi yasashi fita domin kaita asibiti sai alokacin bahijja tasamu tayi ayyukanta tashiga wanka tafito tayi kwalliya,
Tana daura dan kwalinta jabir ya shigo dauke da tasleem akafadarshi tana bacci,kwantar da ita yayi ya nufi bahijja,
"Binti zazzabi ke damunta da ciwon ciki amma dr ya dubata ya bata magani"
Tasowa tayi ta shiga jikinsa tana murmushi "sannu abbu mun gode"
Fuskarta ya lukuce "ba godiyarki nake bukata ba kulawarki nake bukata"
Kanta ta cusa akirjinsa "abbu ina jin tsoro"
"Name?"
"Ciki" tafada ahankali,
"Ai bazan baki yanzu ba sai kin yaye tasleem"
Bude baki tayi tana kallonshi da niyyar yin magana, bakinshi ya hada da nata ya dauketa zuwa dayan bedroom dinta yana cewa, "kin kusa ki dauki dawainiyata ma ke daya domin su al'amin nanda 3 weeks zasu koma.
Tana kwance ajikinshi tana ta faman zuba masa shagwaba,
"Abbu nidai ka samo min yar aiki wacce zata rinka yimin rainon tasleem, akwai wata Xarah ta iya raino sosai"
Sake rungumeta yayi sosai ajikinshi, "kiyi hakuri binti kiyi dukkan ayyukan gidanki da kanki sai Allah ya baki sakamako mai kyau"
Sake kankame juna suka yi suna dariya.
BAYAN SHEKARA 20
*
Wata mata na hango tana sanye da katon hijabi har kasa awani wawakeken fili wanda mata suka cikashi tana yi musu wa'azi, ta kwashe fiyeda awanni 3 tana yi musu wa'azin kafin ta kammala ta rufe da addu'a,
Wurin motarta ta nufa ta bude ta shiga tana murmushi akusa da wani saurayi ta zauna wanda kallo daya zaka yi masa ka gane jabir ne sak "dan autan abbu yau kai kadai ka taho"
Murmushi shima saurayin yayi "ammun yau ban samu yan rakiya ba duk sunki
rakoni sunce awurin abbu zasu zauna"
"Kace yau gidan namu acike yake da yan jikoki" tafada tana dariya,
"Ai kuwa dai ammun"
"Allah dai yayi muku albarka abdul halim" tace dashi tana murmushi, tafiya kadan ta sadasu da gidansu, nan suka shiga tun kafin tafito wasu kyawawan kananan yara kimanin su 10 suka taho suka rungumeta suna "jaddati oyoyo"
Rungumesu tayi suka shiga cikin falonta inda jabir ke zaune da wasu yaran yana koya musu alifun ba'un,
"Abbu yau haka gidan namu ya zama?"
Dagowa yayi ya kalleta "ga masu gyara gida nan sun zo yau"
Cikin dakinta ta wuce ta zauna tana hamdala acikin ranta domin hakika jabir ya zama *_WANI HASKE_* acikin rayuwarta domin ta sanadinshi duk danginta dake okene sunzo sun musulunta awurin jabir gashi yara 9 Allah ya azurtasu da samu ita dashi tun daga kan tasleem, abdullah, abdulrahman, abdulrahim, abdul hamid,abdul rashid, abdul gani, abdul malik sai dan autansu abdul halim,gashi yanzu harda jikoki suke dasu wurin su goma sha biyar,
Shigowar jabir ce ta katse mata tunanin da take yi,
"Yanmatan abbu ki shirya danki al'amin ya biya mana umarah"
Yafada yana zama akusa da ita,
"Allah saka masa da alkairi, shima Allah ya bashi masu yi masa" tafada idonta narai narai,
"Kar kiyi min kuka, nidai yanzu kulawa nake son kibani domin nakada wadancan jikokin naki zuwa gidan zoo suda uncle dinsu abdul halim"
Murmushi tayi ta kwantar da kanta ajikinshi "abbu baka gajiya dani, ban taba ganin sauyin fuska atattare dakai ba"
Hannunta ya kama ya rike cikin nasa,
Jaririyar ta karba ta tashi zata fita idonta taf da kwalla, bin bayanta jabir yayi ya rakata har kofar falonta sannan ya juya ya koma sashensa,
Koda bahijja ta kwanta bacci sai takasa tanata tunanin maganganun da jabir ya sanar da ita lallai indai hakane to tarbiyar yara is not easy sai dai ahada da addu'a.
Washe gari aka radawa yarinya suna bahijja tasleem, tuni mai jego da baby sun shirya cikin kaya na alfarma, anyi girke girke da toye toye danma jabir ya hana taron suna yace walima kawai za aje ayi a central mosque nacikin garin,
Karfe uku nidai ummi A'isha muka bazama nida aminiyata *Cwt Kausar Luv* muka nufi inda za agudanar da walimar abakin gate muka ci karo da bestynah *Phertymah Xarah* itada kawayenta Sadiya berry da Miss Aysha, nan muka rankaya zuwa ciki, yanda wurin ya cika dam da al'umma yasa bana iya hango kowa ganin haka nai ta maza nakutsa ciki nan nayi arangama da kawata *Khadija Sidi* gilashinta na ara nasa a idanuna take nafara hango mutane radau nan naga marubuta kamar dansu aka shirya walimar, gefena nadama nafara dubawa nan na hango Lubabatu mai Tafsiri itada Benaxir Omar sai handamar dambu suke, gefensu kuma Maman Shakur ce itada bestynta kuma kawata Humaira sukuma sunata shan kunun aya kowaccensu ta rike roba hurhudu, jan hannun Kausar da pherty nayi muka kara gaba tsayawa nayi ina kallon ikon Allah domin Jidda Aliyu na hango itada Rash Kardam sai wawar alala da dambu suke gasu Anka da Ummu abrar agefensu sukuma suna shan zobo can bayansu kuma S A Aziz ce da stylish bch da zeebeels, da ummu adnan da Aneeluv, ga Anisa didi da Ummu sabreena da baby Lilmeerahcute da khadija chafe sai faman daukar selfie suke ana son asamu na dorawa akan dp,
Bayana na waiwaya nan na hango kannena su Mimi bee da Autar hajiya da Afra mai yar bincike da Futhahatul khair da Kdeey yan matan junior sunsha jar atamfa iri daya mai hoton jaririyar ajiki "ohh wadannan yara da shisshigi kuke ko a ina kuka samo wannan atamfar" nafada azuciyata na kara gaba domin nan nabar su cwt Kausar da besty pherty domin su samar mana take away saboda kar mu koma gida a zero,
Wurin da nahango kawayena na nufa Fiddausi Sodangi itace agaba sai kwasar dambu take duk ta bata fuskarta da maiko ga takwarorina zagaye da ita suna hanbadar jalop A'isha Dansabo da A'isha A Gambo da A'isha Munay da Aisha chuchun gaye ko waccensu ta ajiye mayafinta agefe, daga bayansu kuma Xarah BB ce da takwararta Pherty BB da Teemah Cool sai Hafsa Bunza su dinma ba abarsu abaya ba wurin wawason dambu da lemon kwalba, "yaufa an samu na bati dole ayi cin keta" nafada nawucesu domin basu ganni ba kasancewar idonsu yana kan kwanon da suke wawaso,gaba dasu kadan na hango dotar ubbe da Jidda samusa,da E'eeshmal da amrah ga billy a giro sai wawaso suke yi adaron shinkafa duk kayansu ya baci da maiko,karawa gaba nayi ina dariya har nazo kujerar karshe nan naga ummi adnan da Qurratul ayn da basma erlele sun zage sun takarkace sai zukar kunun gyada suke dukkaninsu hankalinsu yana kan kular kunun dake gabansu gashi duk sun diddisa kunun ajikin kayansu, "masha Allah" nace na nemi wuri na zauna ina zare idanu.
Bayan anci ansha anyi kat ne mai jego bahijja ta shigo taci gayu cikin wani orange colour din leshi tasha katon mayafi tana rikeda jaririyarta tasleem wacce tasha ado cikin riga da skirt yan kanti jajaye masha Allah jaririya kam katuwa ce,
Malamar da zatayi wa'azi ce ta shigo wato malama safiyya Ummu Abdoul, anan ta gabatarwa da mata lecture mai taken *Tarbiyyar yara a musulunci* malamar tayi namijin kokari mutuka wurin fadakar da mata yanda ya kamata su kula da tarbiyar yaransu tun daga haihuwa har zuwa girmansu da lokacin da ya kamata afara raba musu makwanci,
Walimar ta kayatar mutuka amma duk nacin masu naci basu samu ganin jabir ba domin baizo wurin ba yana can shima yana tasa hidimar.
Karfe 6 daidai aka tashi daga walimar kowa ya kama gabansa, su bahijja na komawa gida tayi wanka da ruwa mai zafi ta fito daure da towel yayinda anty Bilkisu tana zaune tana yiwa tasleem wanka, ko jabir bata nema ba tasaka rigar baccinta ta kwanta nan bacci ya dauketa,
Jinta shiru da jabir yayi yasashi binta dakinta bacci ya sameta tanayi ga tasleem agefenta ta kunna musu air condition,
"Binti angaji kenan" yafada ahankali bayan yayi musu kiss ita da babyn akumatu, a.c din ya kashe musu ya fita zuwa part dinshi.
Haka bahijja taci gaba da rainon jaririyarta gashi anty Bilkisu ta dage wurin shiryata domin gabaruwa ta samo mata take tafasa mata tana zama aciki ga wani hadadden tsumi na sassaken baure wanda ake dafashi da kayan kamshi irinsu citta da kanumfari da zuma da ta dage wurin hada mata, daga bahijjan har babyn duk sunyi bulbul dasu sunyi kyau gwanin sha'awa, ranar da suka yi 40 aranar anty Bilkisu tatafi bayan jabir ya hada mata goma ta arziki.
Nan fa jabir da bahijja aka bude sabon babin soyayya domin tattarasu yayi ita da tasleem zuwa dakinshi inda ya basu kulawa ta musamman, har tafita daga girki kullum jabir cikin tattalinsu yake dama kuma da rana tasleem din hannun al'amin da ummunshi take wuni.
Haka rayuwa taci gaba taci gaba da gudana agaresu cikin jin dadi, yanzu watan tasleem biyu, misalin karfe 2 nadare tasleem sai kuka take tsalawa bahijja domin yan kwanakin kukan dare take yi,
Tana zaune ta rasa yadda zata yi mata gashi ba ranar girkinta bane domin idan ranar girkinta ne baccinta takesha tabar jabir da raino, jabir ne ya shigo yana sanye da kayan bacci,
"Meya sameta" ya tambayeta yana kokarin daukar tasleem,
"Abbu haka kawai rigima dai" tafada kamar tayi kuka,
Daukar tasleem yayi yafara jijjigata yana lallashinta sanin yagama da hidimar ummu al'amin ya sashi fita da tasleem din zuwa bedroom dinsa, kwanciya yayi ya dorata asaman kirjinsa yana jijjigata ahaka suka yi bacci shi da ita, ita kam bahijja dama tun kafin jabir yafita daga dakinta ma tayi kwanciyarta amma tana jin soyayyarshi tana karuwa acikin jinin jikinta domin tasan jabir nadaban ne acikin maza saboda samun namiji wanda zai yi irin abinda jabir yake yi ba abune mai sauki ba.
Washe gari kuwa tunda jabir ya fita tasleem take yi mata kuka gashi jikinta yayi zafi dau, zama bahijja tayi tai tagumi tana kuka takasa aikata komai har la'asar tayi,
Dawowar jabir kenan ya shiga sashenta nan ya samesu suna kuka itada tasleem,
"Binti menene"
Tasleem din ta mika masa tana hawaye,
"Ina jin bata da lafiya tunda katafi take min kuka gashi babu abinda nayi agidan"
Jin jikin tasleem da zafi yasashi fita domin kaita asibiti sai alokacin bahijja tasamu tayi ayyukanta tashiga wanka tafito tayi kwalliya,
Tana daura dan kwalinta jabir ya shigo dauke da tasleem akafadarshi tana bacci,kwantar da ita yayi ya nufi bahijja,
"Binti zazzabi ke damunta da ciwon ciki amma dr ya dubata ya bata magani"
Tasowa tayi ta shiga jikinsa tana murmushi "sannu abbu mun gode"
Fuskarta ya lukuce "ba godiyarki nake bukata ba kulawarki nake bukata"
Kanta ta cusa akirjinsa "abbu ina jin tsoro"
"Name?"
"Ciki" tafada ahankali,
"Ai bazan baki yanzu ba sai kin yaye tasleem"
Bude baki tayi tana kallonshi da niyyar yin magana, bakinshi ya hada da nata ya dauketa zuwa dayan bedroom dinta yana cewa, "kin kusa ki dauki dawainiyata ma ke daya domin su al'amin nanda 3 weeks zasu koma.
Tana kwance ajikinshi tana ta faman zuba masa shagwaba,
"Abbu nidai ka samo min yar aiki wacce zata rinka yimin rainon tasleem, akwai wata Xarah ta iya raino sosai"
Sake rungumeta yayi sosai ajikinshi, "kiyi hakuri binti kiyi dukkan ayyukan gidanki da kanki sai Allah ya baki sakamako mai kyau"
Sake kankame juna suka yi suna dariya.
BAYAN SHEKARA 20
*
Wata mata na hango tana sanye da katon hijabi har kasa awani wawakeken fili wanda mata suka cikashi tana yi musu wa'azi, ta kwashe fiyeda awanni 3 tana yi musu wa'azin kafin ta kammala ta rufe da addu'a,
Wurin motarta ta nufa ta bude ta shiga tana murmushi akusa da wani saurayi ta zauna wanda kallo daya zaka yi masa ka gane jabir ne sak "dan autan abbu yau kai kadai ka taho"
Murmushi shima saurayin yayi "ammun yau ban samu yan rakiya ba duk sunki
rakoni sunce awurin abbu zasu zauna"
"Kace yau gidan namu acike yake da yan jikoki" tafada tana dariya,
"Ai kuwa dai ammun"
"Allah dai yayi muku albarka abdul halim" tace dashi tana murmushi, tafiya kadan ta sadasu da gidansu, nan suka shiga tun kafin tafito wasu kyawawan kananan yara kimanin su 10 suka taho suka rungumeta suna "jaddati oyoyo"
Rungumesu tayi suka shiga cikin falonta inda jabir ke zaune da wasu yaran yana koya musu alifun ba'un,
"Abbu yau haka gidan namu ya zama?"
Dagowa yayi ya kalleta "ga masu gyara gida nan sun zo yau"
Cikin dakinta ta wuce ta zauna tana hamdala acikin ranta domin hakika jabir ya zama *_WANI HASKE_* acikin rayuwarta domin ta sanadinshi duk danginta dake okene sunzo sun musulunta awurin jabir gashi yara 9 Allah ya azurtasu da samu ita dashi tun daga kan tasleem, abdullah, abdulrahman, abdulrahim, abdul hamid,abdul rashid, abdul gani, abdul malik sai dan autansu abdul halim,gashi yanzu harda jikoki suke dasu wurin su goma sha biyar,
Shigowar jabir ce ta katse mata tunanin da take yi,
"Yanmatan abbu ki shirya danki al'amin ya biya mana umarah"
Yafada yana zama akusa da ita,
"Allah saka masa da alkairi, shima Allah ya bashi masu yi masa" tafada idonta narai narai,
"Kar kiyi min kuka, nidai yanzu kulawa nake son kibani domin nakada wadancan jikokin naki zuwa gidan zoo suda uncle dinsu abdul halim"
Murmushi tayi ta kwantar da kanta ajikinshi "abbu baka gajiya dani, ban taba ganin sauyin fuska atattare dakai ba"
Hannunta ya kama ya rike cikin nasa,