Sashe 12
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Har yamma tana bacci bata tashi ba, lokacin da mal jabir da al'amin suka dawo daga masallacin ma bacci take, hannun al'amin ya saki ya nufi part din goodness shikuma al'amin ya nufi wurin ummunshi, yana shiga falon yaga bata ciki amma ga su chocolate dinnan da tasha ita da al'amin duk a barbaje, girgiza kai yayi ya danyi murmushi,"ita da al'amin din banbancinsu kadan ne domin itama yarinya ce" yafada acikin zuciyarta, dakinta ya leka tana kwance tana bacci duk ta hada gumi daga gani zazzabin ya saketa, _air condition_ ya kunna mata ya juya ya fita ya nufi sashensa.
Sai wurin karfe shida sannan goodness ta tashi daga baccin da take yi, wanka ta shiga tayi ta fito ta saka wata riga da wando dukkansu jajaye yan kanti _cotton_ masu laushi, falonta taje ta gyara aranta tana jin dadin yanda yanzu abu al'amin ya sauya mata yake bata kulawa, tv ta kunna ta jona DVD ta kunna wakar d banj cikin wakarsa ta _"my woman my everything"_ wani farin ciki yau take ji domin ko wanne lokaci idan ta rufe idonta hangota take yi rungume agefen jikin mal jabir _"my man my everything"_ tafada ta hanyar sauya salon wakar da take ji, nan taci gaba da al'amuranta.
Misalin karfe _8:30_ ya shigo gidan hannunsa rikeda na al'amin yakaishi sashen ummu sannan ya shiga nasa part din tun da yashiga falo yaji sautin kida yana tashi kasa kasa, "sauki ya samu kenan tunda naji haka" yafada tareda ajiye littafin da ya shigo dashi na adabul mufrad sannan ya shige cikin dakinsa, ta window ya hangota acikin kitchen dinta tana aiki wanda bazai iya fahimtar abunda take yi ba amma kamar girki take yi dan hancinshi ya fara jiyowa kamshin wainar kwai, ajiyar zuciya ya saki domin tunowa da yayi bai taba shan koda ruwa ba acikin part dinta ba,saboda shi kyankyami gareshi, jallabiyar jikinsa ya cire ya shiga wanka ya fito lokacin tabar cikin kitchen din, turaren _right man_ ya fesa yasa karamar jallabiya riga da wando ya koma falo nan ya tarar da al'amin hannunsa rikeda hadisi yana bitar karatun da ya dora masa,
"Al'amin yau ba za muyi karatu ba dare yayi kaje ka kwanta maza, sannan kar ka manta kayi addu'a kaji, yama addu'ar kwanciya bacci?"
"Abbu bismikallahumma amutu wa ahyana"
"Yawwa yarona maza tafi kayi bacci" littafinsa ya dauka ya fice yatafi wurin ummunsa yayinda shi kuma mal jabir ya zauna yafara cin abincin da ummu ta ajiye masa, bayan ya kammala ya kunna tashar huda tv ya fara kallo har _10_ tayi alokacinne ya mike ya nufi sashen goodness.
_*Ummi Aisha*_👌🏻
[10/28, 9:28 PM] +234 810 100 9022: *WANI HASKE*
_NA_
*_UMMI A'ISHA_*
_39_
~~~Sashen _goodness_ ya nufa, tun akan hanyarsa yake jiyo alamun karar tv wadda daga ji babu tambaya kallo take yi,
Ahankali ya kama handle din kofar falon ya bude ya shiga, ganinta yayi ta yiwa tv kuri da ido ko kiftawa ba tayi tana kallon wani Nigerian film _its my life_,agogon falon ya kalla karfe goma da yan mintuna,
"Goodness you have to go to sleep now" ya fada cikin sanyayyiyar muryarshi, arazane ta jiyo ta ganshi dan bata san ya shigo ba domin hankalinta gaba daya ya tattara ga kallon da take yi,
"Yes sir, ina son ne nagama kallon wannan film din yanzu zai kare" tafada tareda sakin ajiyar zuciya,
"Alright, sai da safe" ya fada gamida juyawa zai fita daga falon,
"Sir ina son gobe nafara zuwa church pls"
Dam ya danyi ba tareda ya jiyo ya bata amsa ba amma kuma bai fita ba, to shi yanzu zai hanata zuwa church dinne ko kuma zai kyaleta taje? "Dole babu yadda zakayi tunda itama addininta zata je tayi" zuciyarsa ta bashi amsa,
"Shikenan kije" ya fada a takaice tareda ficewa daga cikin falon ya nufi hanyar komawa nasa sashen, fuskarta ta maida kan tv taci gaba da kallon da take yi.
***
Washe gari da safe tun misalin karfe 7 na safe goodness ta dau wanka tasha wasu English wears riga pink colour da yar top dinta baka, tasha bakin jeans mai beza daga kasa, ta kawo hill ta dora bayan ta fente fuskarta da kwalliya, part dinta ta kulle ta fita mai gadi ya bude mata gate ta tari abin hawa ta tafi church a lokacin su mal jabir ko tashi daga bacci ba suyi ba,
Sai around 9 sannan ya tashi kasancewar weekend ne, tunda yaji shiru babu alamun tashin sautin kida yasan goodness bata gidan tayi sammakon zuwa church, wanka ya shiga yayi ya fito ya shirya ya fita falo lokacin ummu al'amin har ta tanadar masa abin karyawa, yana zama al'amin yana shigowa dan haka da gudu ya fada kansa yana dariya,
"Abbuna yau anty bata nan"
"Taje unguwa ne al'amin"
"Abbu muma za muje unguwar nida kai?"
"Eh za muje bari mu gama cin abinci"
Wani tsalle ya sake yi ya fada kan abbun nashi yana murna yayinda shi kuma mal jabir yake tunani acikin ranshi oh yanzu shi kuma haka Allah ya doro masa ana zuwa church a gidansa.
Wuni su goodness suka yi acikin church, kuma gashi ta samu fuska sosai awurin ma dan tayi murna da ganinta ba kadan ba gashi duk da ba wata kulawa take samu daga wurin mijin nata ba duk da haka tayi kyau kumatunta sun dan kara cika, basu bar church din ba sai wurin karge uku na yamma, ma tabi zuwa gidanta.
Suna tafe suna yan hirarrakinsu ma tana ta shan cikinta kan zamantakewar ta da mijin nata, wani ta fada wani kuma tayi shiru da haka har suka karasa cikin gidan,
Suna shiga tayi ido hudu da mahaifinta acikin falo yana karanta jarida, "Allah sarki my papa" tafada acikin zuciyarta,
"Ah papa goodness you dey here?" Ma ta fada tana ajiyewa Bible dinta,
Da sauri goodness taje ta durkusa ta gaida babanta wanda rabonta dashi tun bikinta,
"I dey here mama goodness" ya bawa ma amsa wacce ta shiga kitchen ta fara kokarin hado musu abinci, teba miyar kubewa ta zubo ta kawowa goodness bayan itama ta zubo nata,
"Ehem goodness ina son za muje okene, za muje nida ke zaki gaisa da family wanda baki sansu ba suma basu sanki ba"
Cikin sauri mahaifin goodness ya kalleta,
"Mama goodness why are you always .....?"
Da sauri ta katse shi "papa goodness always what...? Kana nufin bazan kaita wurin dangina ba saboda kai ka fita acikin addininmu tun jimawa?"
"Mama its ok,kiyi hakuri papa baice komai ba ai"
Mikewa baban nata yayi ya fita shi har yanzu ya kasa gane kan Maman goodness tun lokacin da ya musulunta ta saka masa karan tsana adole take zaune dashi,
Yana fita ma ta kalli goodness "you made a big mistake my daughter, kinyi kuskure da kika yarda kika auri hausa man saboda su komai sai suce babu kyau, sannan sai ki samu 1 man yana auren 4 wives, gashi sun iya divorce kamar me"
Jijjiga kai goodness tayi tana ci gaba da cin tebar da take yi "hakane ma amma shi wannan man din da nake aure bashida wani problem"
"To naji amma kin san dai yanzu kullum zaki rinka zuwa church ko?"
"Eh ma shiyasa nake sauri na koma gida da wuri saboda gobe ma ina son zuwa da yamma"
"Yawwa my daughter duk yadda zaiyi dake kar ki yarda kibar addininki"
Nan ma taci gaba da yi mata hudubar tsiya har ta gama ta yimata sallama ta tafi gidanta, lokacin da ta shiga gidan Ummu al'amin tayi bakuwa ta rakota compound din gidan suna sallama sai gata ta shigo,
Daga nesa suka gaisa da ummu ta wuce part dinta, nan bakuwar ta kalli ummu "wannan kuma wacece?"
"Itace amaryar abu al'amin din ai"
Rike haba tayi "oh lallai yanzu duk yanmatan garin nan hausa fulani masu addini ace malam ya tsallakesu yaje ya debo ahlul kitabi? Allah ya kyauta to"
"Amin dai" Ummu al'amin tafada tareda yi mata sallama ta koma sashenta.
Goodness kam tana shiga daki ta sauya kayan jikinta zuwa wata yar karamar riga mai karamin hannu da wando tied red colour iya gwiwarta, aikin gyara sashen nata tafara domin yau kasancewar bata zauna agidan ba babu abinda tayi ta fita, tana ta ffaman aikin tana yan wake wakenta al'amin ya shigo wanda dawowarsu kenan shida abbunsa daga unguwa,
"My boy ina abbunka?"
"Anty yana falonsa"
"Oya maza kaje kace masa nace i love you"
Dagudu al'amin ya fita yana nanata kalmar a bakinsa gudun kada ya manta yana shiga falon abbun nashi ya same shi zaune shida ummun sa da karfi yace "abbu anty ta aiko ni wai i love you".
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/28, 9:29 PM] +234 810 100 9022: [9/1, 7:05 PM] Ummi A'isha👌🏻:
*WANI HASKE*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_40-41_
~~~Shi kam ma abun dariya ya bashi, dan murmushi yayi gamida shafa dan kyakkyawan gemunsa, ba tareda yace komai ba, kallonsa ummu tayi ta na murmushi,
"Ya an aiko maka da sako amma ba kace komai ba?"
Kallonta yayi da sexy eyes dinshi ya sakar mata lallausan murmushi,
"To ai naji ba shikenan ba"
Murmushi tayi ta mayar da idonta kan al'amin Wanda yake tsaye yana kallon tv, shi kuma mal jabir acikin ransa yana mamakin wannan yarinyar goodness shifa daidai da rana daya bai taba jin yana sonta ba kai asalima bazai iya cewa ga yanayin halittarta ba amma dole yaci gaba da zama da ita babu yadda ya iya.
Sai wurin karfe shida sannan goodness ta tashi daga baccin da take yi, wanka ta shiga tayi ta fito ta saka wata riga da wando dukkansu jajaye yan kanti _cotton_ masu laushi, falonta taje ta gyara aranta tana jin dadin yanda yanzu abu al'amin ya sauya mata yake bata kulawa, tv ta kunna ta jona DVD ta kunna wakar d banj cikin wakarsa ta _"my woman my everything"_ wani farin ciki yau take ji domin ko wanne lokaci idan ta rufe idonta hangota take yi rungume agefen jikin mal jabir _"my man my everything"_ tafada ta hanyar sauya salon wakar da take ji, nan taci gaba da al'amuranta.
Misalin karfe _8:30_ ya shigo gidan hannunsa rikeda na al'amin yakaishi sashen ummu sannan ya shiga nasa part din tun da yashiga falo yaji sautin kida yana tashi kasa kasa, "sauki ya samu kenan tunda naji haka" yafada tareda ajiye littafin da ya shigo dashi na adabul mufrad sannan ya shige cikin dakinsa, ta window ya hangota acikin kitchen dinta tana aiki wanda bazai iya fahimtar abunda take yi ba amma kamar girki take yi dan hancinshi ya fara jiyowa kamshin wainar kwai, ajiyar zuciya ya saki domin tunowa da yayi bai taba shan koda ruwa ba acikin part dinta ba,saboda shi kyankyami gareshi, jallabiyar jikinsa ya cire ya shiga wanka ya fito lokacin tabar cikin kitchen din, turaren _right man_ ya fesa yasa karamar jallabiya riga da wando ya koma falo nan ya tarar da al'amin hannunsa rikeda hadisi yana bitar karatun da ya dora masa,
"Al'amin yau ba za muyi karatu ba dare yayi kaje ka kwanta maza, sannan kar ka manta kayi addu'a kaji, yama addu'ar kwanciya bacci?"
"Abbu bismikallahumma amutu wa ahyana"
"Yawwa yarona maza tafi kayi bacci" littafinsa ya dauka ya fice yatafi wurin ummunsa yayinda shi kuma mal jabir ya zauna yafara cin abincin da ummu ta ajiye masa, bayan ya kammala ya kunna tashar huda tv ya fara kallo har _10_ tayi alokacinne ya mike ya nufi sashen goodness.
_*Ummi Aisha*_👌🏻
[10/28, 9:28 PM] +234 810 100 9022: *WANI HASKE*
_NA_
*_UMMI A'ISHA_*
_39_
~~~Sashen _goodness_ ya nufa, tun akan hanyarsa yake jiyo alamun karar tv wadda daga ji babu tambaya kallo take yi,
Ahankali ya kama handle din kofar falon ya bude ya shiga, ganinta yayi ta yiwa tv kuri da ido ko kiftawa ba tayi tana kallon wani Nigerian film _its my life_,agogon falon ya kalla karfe goma da yan mintuna,
"Goodness you have to go to sleep now" ya fada cikin sanyayyiyar muryarshi, arazane ta jiyo ta ganshi dan bata san ya shigo ba domin hankalinta gaba daya ya tattara ga kallon da take yi,
"Yes sir, ina son ne nagama kallon wannan film din yanzu zai kare" tafada tareda sakin ajiyar zuciya,
"Alright, sai da safe" ya fada gamida juyawa zai fita daga falon,
"Sir ina son gobe nafara zuwa church pls"
Dam ya danyi ba tareda ya jiyo ya bata amsa ba amma kuma bai fita ba, to shi yanzu zai hanata zuwa church dinne ko kuma zai kyaleta taje? "Dole babu yadda zakayi tunda itama addininta zata je tayi" zuciyarsa ta bashi amsa,
"Shikenan kije" ya fada a takaice tareda ficewa daga cikin falon ya nufi hanyar komawa nasa sashen, fuskarta ta maida kan tv taci gaba da kallon da take yi.
***
Washe gari da safe tun misalin karfe 7 na safe goodness ta dau wanka tasha wasu English wears riga pink colour da yar top dinta baka, tasha bakin jeans mai beza daga kasa, ta kawo hill ta dora bayan ta fente fuskarta da kwalliya, part dinta ta kulle ta fita mai gadi ya bude mata gate ta tari abin hawa ta tafi church a lokacin su mal jabir ko tashi daga bacci ba suyi ba,
Sai around 9 sannan ya tashi kasancewar weekend ne, tunda yaji shiru babu alamun tashin sautin kida yasan goodness bata gidan tayi sammakon zuwa church, wanka ya shiga yayi ya fito ya shirya ya fita falo lokacin ummu al'amin har ta tanadar masa abin karyawa, yana zama al'amin yana shigowa dan haka da gudu ya fada kansa yana dariya,
"Abbuna yau anty bata nan"
"Taje unguwa ne al'amin"
"Abbu muma za muje unguwar nida kai?"
"Eh za muje bari mu gama cin abinci"
Wani tsalle ya sake yi ya fada kan abbun nashi yana murna yayinda shi kuma mal jabir yake tunani acikin ranshi oh yanzu shi kuma haka Allah ya doro masa ana zuwa church a gidansa.
Wuni su goodness suka yi acikin church, kuma gashi ta samu fuska sosai awurin ma dan tayi murna da ganinta ba kadan ba gashi duk da ba wata kulawa take samu daga wurin mijin nata ba duk da haka tayi kyau kumatunta sun dan kara cika, basu bar church din ba sai wurin karge uku na yamma, ma tabi zuwa gidanta.
Suna tafe suna yan hirarrakinsu ma tana ta shan cikinta kan zamantakewar ta da mijin nata, wani ta fada wani kuma tayi shiru da haka har suka karasa cikin gidan,
Suna shiga tayi ido hudu da mahaifinta acikin falo yana karanta jarida, "Allah sarki my papa" tafada acikin zuciyarta,
"Ah papa goodness you dey here?" Ma ta fada tana ajiyewa Bible dinta,
Da sauri goodness taje ta durkusa ta gaida babanta wanda rabonta dashi tun bikinta,
"I dey here mama goodness" ya bawa ma amsa wacce ta shiga kitchen ta fara kokarin hado musu abinci, teba miyar kubewa ta zubo ta kawowa goodness bayan itama ta zubo nata,
"Ehem goodness ina son za muje okene, za muje nida ke zaki gaisa da family wanda baki sansu ba suma basu sanki ba"
Cikin sauri mahaifin goodness ya kalleta,
"Mama goodness why are you always .....?"
Da sauri ta katse shi "papa goodness always what...? Kana nufin bazan kaita wurin dangina ba saboda kai ka fita acikin addininmu tun jimawa?"
"Mama its ok,kiyi hakuri papa baice komai ba ai"
Mikewa baban nata yayi ya fita shi har yanzu ya kasa gane kan Maman goodness tun lokacin da ya musulunta ta saka masa karan tsana adole take zaune dashi,
Yana fita ma ta kalli goodness "you made a big mistake my daughter, kinyi kuskure da kika yarda kika auri hausa man saboda su komai sai suce babu kyau, sannan sai ki samu 1 man yana auren 4 wives, gashi sun iya divorce kamar me"
Jijjiga kai goodness tayi tana ci gaba da cin tebar da take yi "hakane ma amma shi wannan man din da nake aure bashida wani problem"
"To naji amma kin san dai yanzu kullum zaki rinka zuwa church ko?"
"Eh ma shiyasa nake sauri na koma gida da wuri saboda gobe ma ina son zuwa da yamma"
"Yawwa my daughter duk yadda zaiyi dake kar ki yarda kibar addininki"
Nan ma taci gaba da yi mata hudubar tsiya har ta gama ta yimata sallama ta tafi gidanta, lokacin da ta shiga gidan Ummu al'amin tayi bakuwa ta rakota compound din gidan suna sallama sai gata ta shigo,
Daga nesa suka gaisa da ummu ta wuce part dinta, nan bakuwar ta kalli ummu "wannan kuma wacece?"
"Itace amaryar abu al'amin din ai"
Rike haba tayi "oh lallai yanzu duk yanmatan garin nan hausa fulani masu addini ace malam ya tsallakesu yaje ya debo ahlul kitabi? Allah ya kyauta to"
"Amin dai" Ummu al'amin tafada tareda yi mata sallama ta koma sashenta.
Goodness kam tana shiga daki ta sauya kayan jikinta zuwa wata yar karamar riga mai karamin hannu da wando tied red colour iya gwiwarta, aikin gyara sashen nata tafara domin yau kasancewar bata zauna agidan ba babu abinda tayi ta fita, tana ta ffaman aikin tana yan wake wakenta al'amin ya shigo wanda dawowarsu kenan shida abbunsa daga unguwa,
"My boy ina abbunka?"
"Anty yana falonsa"
"Oya maza kaje kace masa nace i love you"
Dagudu al'amin ya fita yana nanata kalmar a bakinsa gudun kada ya manta yana shiga falon abbun nashi ya same shi zaune shida ummun sa da karfi yace "abbu anty ta aiko ni wai i love you".
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/28, 9:29 PM] +234 810 100 9022: [9/1, 7:05 PM] Ummi A'isha👌🏻:
*WANI HASKE*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_40-41_
~~~Shi kam ma abun dariya ya bashi, dan murmushi yayi gamida shafa dan kyakkyawan gemunsa, ba tareda yace komai ba, kallonsa ummu tayi ta na murmushi,
"Ya an aiko maka da sako amma ba kace komai ba?"
Kallonta yayi da sexy eyes dinshi ya sakar mata lallausan murmushi,
"To ai naji ba shikenan ba"
Murmushi tayi ta mayar da idonta kan al'amin Wanda yake tsaye yana kallon tv, shi kuma mal jabir acikin ransa yana mamakin wannan yarinyar goodness shifa daidai da rana daya bai taba jin yana sonta ba kai asalima bazai iya cewa ga yanayin halittarta ba amma dole yaci gaba da zama da ita babu yadda ya iya.