Sashe 37
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bazafa kisha ba, bani nan" fusgewa yayi ya mayar cikin kwalin ya rufe ya ajiye akusa dashi,
Wasu kananan kaya masu kyau ya shiga futo mata dasu yana mika mata,
"Woww..!" Shine kawai abinda take furtawa,
Bra din da ya siyo mata ya ciro, "ungo wannan idan kuma sunyi miki kadan shikenan"
Karba tayi duk kaloline masu kyau kuma manya irin size dinta,
"Haba abbu wannan ai sunyi min yawa, wanne irin kadan?"
"Wadannan abubuwanne suka yi miki yawa?" Ya tambayeta yana satar kallon kirjinta, dago kanta tayi daga sunkuyen da yake tana kallon kayan, caraf suka hada ido, dauke kansa yayi duk sai yaji yar kunya ta rufeshi saboda yadda goodness ta kamashi yana kallon kirjinta,
Lips dinta ta cije ta zuba masa ido kamar zata cinyeshi,shikuma sai basarwa yake yaki sake kallonta,
Sunfi minti biyar ahaka tana kallonsa shikuma yana kallon wani wuri, juyowa yayi suka sake hada ido har lokacin tana cije da lips dinta fuskarta dauke da murmushi,
"Lafiya? Ki duba sauran kayan mana, wannan kuma idan sunyi miki kadan ki bayar kawai"
Murmushi tayi aranta tace "dama fa sai da ka gama karewa kirjina kallo kasan size dina sannan ka siyo min wannan braziers din idan ba haka ba ya akayi kasan size dina"
Kallonta ya sake yi jin bata yi magana ba,
"Abbu wlh wannan ba zasu yi min kadan ba"
Mikewa tayi da bra daya a hannunta tashiga bedroom dinshi bata jima ba sai gata ta fito,
"Abbu kaga tayi min daidai"
Juyawa yayi yaganta daga ita sai bra din, kuma tayi mata cif cif, dama shi bai kawo cewar zata yi mata yawa ba yafi zaton kada zata yi mata,
Kansa ya dauke daga kallonta,
"Nagani,tunda tayi dai dai shikenan"
Dakinsa ta koma ta sako rigarta, ta dawo wurinshi inda yake zaune yana nazarin cikar halitta irin tata.
Agabanshi ta zauna ta cigaba da dudduba sauran kayan dake cikin akwatin,wasu hadaddun turarruruka tagani wadanda daga gani masu tsadane nagaske,
"Bani wannan turaren nawane ba naki ba" yafada tareda mika mata hannu,
"Abbu bani ka siyowa ba?",ta tambayeshi a shagwabance,
"Ehh, nawane saboda me karfine, kinga ai bai kamata kisaka turaren maza ba saboda duk inda kikaje sai anji kamshinki kuma hakan haramunne"
Mika masa tayi, tafara kokarin mayar da kayan cikin jakar,
"Abbu dan Allah ka barni naje gidan anty bilkisu anjima, kaina ya cika da yawa saloon yake so" tafada tana shagwabe fuskarta,
"Saloon dinne har sai kinje gidan anty bilkisu?"
Kai ta daga masa batare da tayi magana ba,
"Indai wannan ne dalilin kadai to basai kinje ba"
"Abbu kagani fa" hular kanta ta cire, nan yaga gashin kan nata cukus kamar me amma baza asata asahun marassa gashi ba,
"Koni ai zan iya yimiki saloon din tunda ina yiwa ummu ma, badai saka relexer bane kawai?"
"Abbu relexer Kadai?"
"Akwai hand drayer ta ummu sai in dauko miki"
Jakar kayan ta dauka tafita ta nufi sashenta tana dariyar yadda za ayi jabir yayi mata shamfo,
Abincin rana ta dora ta dafa shinkafa da miya sannan tayi lemon kankana wanda ta hada da ayaba da apple tasaka madarar ruwa ta dan zuba sugar kadan,
Lokacin data gama komai tatafi wurin jabir domin ya saka mata relexer din, a dakinshi ta iskeshi yana kwance akan gado da wani littafin addini a hannunshi yana karantawa,
Ajikinshi ta kwanta, "abbu nagama aiki kazo ka shafa min relexer din"
Littafin hannunshi ya ajiye yana kallonta, "da wanne relexer kike amfani?"
"Abbu soft and beautiful ne"
Wayarshi ya dauka ya kira driver yace ya taho masa da relexer,
Tana nan kwance ajikinsa har driver din ya dawo, da kanshi ya fita yaje ya karbo ya dawo,
Tun awurin tajewa aka fara samun matsala domin rike hannunshi tayi "washh abbu wlh da zafi bani na taje da kaina"
Sakar mata cumb din yayi tagama tajeshi da kanta sannan ya fara raba mata shi gida uku,
"Abbu kasaka leda a hannunka karka ji ciwo"
"No basai nasaka ba"
Tana zaune akasa shikuma yana kan kujera yana shafa mata har yagama amma duk ya yayyabe mata goshinta da keyarta sosai da relexer din,
Tashi tayi taje gaban mirror ta gyara fuskarta ta dan goge na goshin nata, shi kuma jabir ya shiga bathroom ya wanke hannunsa, fitowa yayi ya koma falo ya kunna tv,
Tun relexer din baifi minti goma ba ta fito tazo wurinshi, "abbu zo muje ka wanke min, yafara yimin zafi"
Dago idonshi yayi ya kalleta "daga sakawa sai wankewa? Ki bari yayi 30 minutes kamar yadda suka rubuta ajiki"
Zama tayi kusa dashi tana jijjiga hannuwanshi, "abbu zai kona min kai, wlh da zafi"
"To bari idan ya kara 25 minutes sai in wanke miki"
Tashi tayi tana yarfe hannunta ta shiga bedroom dinshi, kallo yayita binta dashi har ta shige,
Dakyar ta bari yayi 20 minutes tazo tasaka shi agaba sukaje bathroom yafara wanke mata, wata uwar kara ta cillara,
"Wohhhhh abbu goshina, wayyo goshina,abbu wlh na kone"
Da kokawa da komai yake wanke mata kan daga karshe ta rirrike hannunshi,
"Nidai ka bari zan karasa wankewa da kaina"
Fita yayi ya barta ta dan lallaba kan ta wankeshi sama sama, duk kayan jikinta ya jijjike dama jabir ba iya saka relexer din da yayi asalima ita ummu al'amin bata shanfo iyakacinta kawai ta wanke gashinta,
Agefen gado ta sameshi zaune yana jiran fitowarta,
Rigarta ta kwaye ta fara goge goshinta da cikin kunnenta hakan ya bashi damar ganin jikinta hatta jar bra din dake jikinta sai da yagani,
"Abbu wlhi duk na kone agoshina da ta keya na",tafada idonta rau rau da kwalla,
"Ayya sorry binti, zo nagani"
Gabanshi taje ta tsugunna yafara ganin goshin nata hakika gashi nan kam duk ta kokkone wurin yayi alama,
"Sorry binti, zanje masallaci in dawo"
"Abbu har lokacin sallar yayi?"
"Ehh ke ai bayi kike ba shiyasa zaki ga lokaci yayi saurin yi"
Bathroom ya shiga yayinda ita kuma ta jawo towel dinshi ta daura ta fara kiciniyar cire kayan jikinta, tana tsaye daure da towel din yafito ya wuceta ya tafi masallaci.
Bangarenta ta koma ta shiga wanka ta sake wanke gashinta wanda keta yi mata radadi,
Kwalliya tayi ta shirya tsaf cikin riga da skirt yan kanti masu kwalliyar beza ajiki,
Kanta abude ta dauki abincin jabir tatafi part dinsa lokacin ya dawo daga sallar,
"Abbu wlh har yanzu wurinnan radadi yake yimin, nidai basai nayi amfani da hand drayer din ba, nafasa"
Abincin tafara zuba masa tana kallonshi,
"Zai daina zuwa anjima, gashinki yanada karfine, ni matar da zan aura gashinta mai laushine sosai kuma bata saka relexer"
Dagowa tayi ta kalleshi tareda kicincine fuskarta amma batace komai ba, ta gefen idonshi ya kalleta yana dan murmushi, salon yanda take kishinta yana burgeshi,
Abincin ta ajiye masa ba tareda tayi magana ba, mikewa tayi zata tafi saida taje har bakin kofa ya kirata,
"Binti zo nan"
Dawowa tayi tazo ta tsugunna agabanshi amma har lokacin taki kallon fuskarshi,
Kallonta yayi sosai yana mamakinta domin kishinta yawane dashi duk tabi ta damu daga fadar haka,
"Dubo kan drewar adakina akwai wasu littattafai da nake koyawa al'amin karatu ki debosu duka"
Mikewa tayi taje ta kwaso littattafan ta kawo masa,
Guda daya daga ciki ya dauka ya mika mata "wannan littafin akdari ne, shi zan rinka koya miki, bari na gama sai muyi"
Har lokacin taki kallon fuskarshi sannan taki magana, littattafan tafara dubawa acikin ranta tana tunanin kenan duk littattafan al'amin ya kwaso mata wanda yake koya masa,
Wani mai hoto ajiki ta bude tana gani, babu zato taga hoton zaki ajiki yana bin wani mutum da gudu, dariya tayi bata shirya ba,
"Abbu kagani" ta juya masa littafin, murmushi yayi yana cin abincinshi, kallon hoton tai tayi tana dariya har ya gama, hadadden lemon kankanar da ta hada musu ya zage ya shanye sai dan kadan ya rage wanda baifi rabin cup ba,
"Abbu shine ka shanye lemon ni baka rage min ba" tafada tana zumbura bakinta,
Wal yayi da manyan idanuwanshi wanda suka fi na cwt Kausar girma "au dama baki sha ba? Yi hakuri ai ban saniba"
Jikinshi ta matsa tana tuttura baki, nan yafara koya mata karatun har suka dauki tsawon lokaci,sai yamma sannan yayi wanka ya fita, tunda ya fice kuma bai dawo gidan ba sai da daddare,
Tana dakinta tana ninke kayanta ya shigo,
"Binti zanje unguwa in dawo"
Kallonsa tayi yasha shadda mai mutakar kyalli sai maiko take yi kalarta dark brown, yasha hula sai faman kamshi yake yi,
Rau rau tayi da idanuwanta tana tabe fuska kamar zatayi kuka "abbu zan bika dan Allah" amma duk atunaninta wurin budurwar da yake ta fada mata zaije,
"Yanzu idan naje dake fada zaki hadani da budurwata dan haka kiyi zamanki naje nadawo"
Tashi tayi taje ta rirrikeshi, "abbu wlh bazan zauna ba sai nabika" kuka tafara mai hawaye da dan sauti kadan,
Sakin baki yayi yana kallonta cikeda mamaki, ya fahimci sam bata da wahalar kuka abu kadanne yake sakata kuka,
"To yi shiru amma kiyi min alkawai idan munje amota zaki zauna ba zakice sai kin bini cikin gidan ba"
"Abbu nayi alqawari"
"To sake kayanki mu tafi"
Har lokacin tana rirrike dashi, dakyar ta cikashi ta fara binkito after dress dinta, agurguje tasaka tabishi suka fita,
Ko acikin mota ma shiru tayi tana mai jin haushin kanta biyoshin da tayi bayan kuma wurin budurwarsa yace zaije, idonta ta rufe taci magani ta bata rai har sukaje inda zasu bata bude idonta ba,
"Binti ina zuwa" yafada lokacin da yake kokarin fita daga cikin motar, bata bashi amsa ba kuma bata bude idonta ba har ya fice din,
Tadade zuciyarta tana kuna tana jin haushin koma wacece mijinta yake so,
Ahankali ta bude idonta ta kalli wurin kamar amafarki sai tagansu akofar gidansu ashe gidansu zaije shiyasa ya hanata shiga, wani farin ciki taji aranta take bakin cikinta ya yaye,
Tana nan tana jiransa har yafito shida papa,akofar gidan suka yi sallama yazo ya shiga motar yayinda mal idi driver ya bude boot yafara jidar kayan dake ciki yana shigar dasu cikin gidan,
Jikin jabir ta matsa ta kama hannunshi ta rike cikin nata tana murmushi, "kin gama fushin?" Ya tambayeta yana jujjuya hannunta acikin nashi,
Wasu kananan kaya masu kyau ya shiga futo mata dasu yana mika mata,
"Woww..!" Shine kawai abinda take furtawa,
Bra din da ya siyo mata ya ciro, "ungo wannan idan kuma sunyi miki kadan shikenan"
Karba tayi duk kaloline masu kyau kuma manya irin size dinta,
"Haba abbu wannan ai sunyi min yawa, wanne irin kadan?"
"Wadannan abubuwanne suka yi miki yawa?" Ya tambayeta yana satar kallon kirjinta, dago kanta tayi daga sunkuyen da yake tana kallon kayan, caraf suka hada ido, dauke kansa yayi duk sai yaji yar kunya ta rufeshi saboda yadda goodness ta kamashi yana kallon kirjinta,
Lips dinta ta cije ta zuba masa ido kamar zata cinyeshi,shikuma sai basarwa yake yaki sake kallonta,
Sunfi minti biyar ahaka tana kallonsa shikuma yana kallon wani wuri, juyowa yayi suka sake hada ido har lokacin tana cije da lips dinta fuskarta dauke da murmushi,
"Lafiya? Ki duba sauran kayan mana, wannan kuma idan sunyi miki kadan ki bayar kawai"
Murmushi tayi aranta tace "dama fa sai da ka gama karewa kirjina kallo kasan size dina sannan ka siyo min wannan braziers din idan ba haka ba ya akayi kasan size dina"
Kallonta ya sake yi jin bata yi magana ba,
"Abbu wlh wannan ba zasu yi min kadan ba"
Mikewa tayi da bra daya a hannunta tashiga bedroom dinshi bata jima ba sai gata ta fito,
"Abbu kaga tayi min daidai"
Juyawa yayi yaganta daga ita sai bra din, kuma tayi mata cif cif, dama shi bai kawo cewar zata yi mata yawa ba yafi zaton kada zata yi mata,
Kansa ya dauke daga kallonta,
"Nagani,tunda tayi dai dai shikenan"
Dakinsa ta koma ta sako rigarta, ta dawo wurinshi inda yake zaune yana nazarin cikar halitta irin tata.
Agabanshi ta zauna ta cigaba da dudduba sauran kayan dake cikin akwatin,wasu hadaddun turarruruka tagani wadanda daga gani masu tsadane nagaske,
"Bani wannan turaren nawane ba naki ba" yafada tareda mika mata hannu,
"Abbu bani ka siyowa ba?",ta tambayeshi a shagwabance,
"Ehh, nawane saboda me karfine, kinga ai bai kamata kisaka turaren maza ba saboda duk inda kikaje sai anji kamshinki kuma hakan haramunne"
Mika masa tayi, tafara kokarin mayar da kayan cikin jakar,
"Abbu dan Allah ka barni naje gidan anty bilkisu anjima, kaina ya cika da yawa saloon yake so" tafada tana shagwabe fuskarta,
"Saloon dinne har sai kinje gidan anty bilkisu?"
Kai ta daga masa batare da tayi magana ba,
"Indai wannan ne dalilin kadai to basai kinje ba"
"Abbu kagani fa" hular kanta ta cire, nan yaga gashin kan nata cukus kamar me amma baza asata asahun marassa gashi ba,
"Koni ai zan iya yimiki saloon din tunda ina yiwa ummu ma, badai saka relexer bane kawai?"
"Abbu relexer Kadai?"
"Akwai hand drayer ta ummu sai in dauko miki"
Jakar kayan ta dauka tafita ta nufi sashenta tana dariyar yadda za ayi jabir yayi mata shamfo,
Abincin rana ta dora ta dafa shinkafa da miya sannan tayi lemon kankana wanda ta hada da ayaba da apple tasaka madarar ruwa ta dan zuba sugar kadan,
Lokacin data gama komai tatafi wurin jabir domin ya saka mata relexer din, a dakinshi ta iskeshi yana kwance akan gado da wani littafin addini a hannunshi yana karantawa,
Ajikinshi ta kwanta, "abbu nagama aiki kazo ka shafa min relexer din"
Littafin hannunshi ya ajiye yana kallonta, "da wanne relexer kike amfani?"
"Abbu soft and beautiful ne"
Wayarshi ya dauka ya kira driver yace ya taho masa da relexer,
Tana nan kwance ajikinsa har driver din ya dawo, da kanshi ya fita yaje ya karbo ya dawo,
Tun awurin tajewa aka fara samun matsala domin rike hannunshi tayi "washh abbu wlh da zafi bani na taje da kaina"
Sakar mata cumb din yayi tagama tajeshi da kanta sannan ya fara raba mata shi gida uku,
"Abbu kasaka leda a hannunka karka ji ciwo"
"No basai nasaka ba"
Tana zaune akasa shikuma yana kan kujera yana shafa mata har yagama amma duk ya yayyabe mata goshinta da keyarta sosai da relexer din,
Tashi tayi taje gaban mirror ta gyara fuskarta ta dan goge na goshin nata, shi kuma jabir ya shiga bathroom ya wanke hannunsa, fitowa yayi ya koma falo ya kunna tv,
Tun relexer din baifi minti goma ba ta fito tazo wurinshi, "abbu zo muje ka wanke min, yafara yimin zafi"
Dago idonshi yayi ya kalleta "daga sakawa sai wankewa? Ki bari yayi 30 minutes kamar yadda suka rubuta ajiki"
Zama tayi kusa dashi tana jijjiga hannuwanshi, "abbu zai kona min kai, wlh da zafi"
"To bari idan ya kara 25 minutes sai in wanke miki"
Tashi tayi tana yarfe hannunta ta shiga bedroom dinshi, kallo yayita binta dashi har ta shige,
Dakyar ta bari yayi 20 minutes tazo tasaka shi agaba sukaje bathroom yafara wanke mata, wata uwar kara ta cillara,
"Wohhhhh abbu goshina, wayyo goshina,abbu wlh na kone"
Da kokawa da komai yake wanke mata kan daga karshe ta rirrike hannunshi,
"Nidai ka bari zan karasa wankewa da kaina"
Fita yayi ya barta ta dan lallaba kan ta wankeshi sama sama, duk kayan jikinta ya jijjike dama jabir ba iya saka relexer din da yayi asalima ita ummu al'amin bata shanfo iyakacinta kawai ta wanke gashinta,
Agefen gado ta sameshi zaune yana jiran fitowarta,
Rigarta ta kwaye ta fara goge goshinta da cikin kunnenta hakan ya bashi damar ganin jikinta hatta jar bra din dake jikinta sai da yagani,
"Abbu wlhi duk na kone agoshina da ta keya na",tafada idonta rau rau da kwalla,
"Ayya sorry binti, zo nagani"
Gabanshi taje ta tsugunna yafara ganin goshin nata hakika gashi nan kam duk ta kokkone wurin yayi alama,
"Sorry binti, zanje masallaci in dawo"
"Abbu har lokacin sallar yayi?"
"Ehh ke ai bayi kike ba shiyasa zaki ga lokaci yayi saurin yi"
Bathroom ya shiga yayinda ita kuma ta jawo towel dinshi ta daura ta fara kiciniyar cire kayan jikinta, tana tsaye daure da towel din yafito ya wuceta ya tafi masallaci.
Bangarenta ta koma ta shiga wanka ta sake wanke gashinta wanda keta yi mata radadi,
Kwalliya tayi ta shirya tsaf cikin riga da skirt yan kanti masu kwalliyar beza ajiki,
Kanta abude ta dauki abincin jabir tatafi part dinsa lokacin ya dawo daga sallar,
"Abbu wlh har yanzu wurinnan radadi yake yimin, nidai basai nayi amfani da hand drayer din ba, nafasa"
Abincin tafara zuba masa tana kallonshi,
"Zai daina zuwa anjima, gashinki yanada karfine, ni matar da zan aura gashinta mai laushine sosai kuma bata saka relexer"
Dagowa tayi ta kalleshi tareda kicincine fuskarta amma batace komai ba, ta gefen idonshi ya kalleta yana dan murmushi, salon yanda take kishinta yana burgeshi,
Abincin ta ajiye masa ba tareda tayi magana ba, mikewa tayi zata tafi saida taje har bakin kofa ya kirata,
"Binti zo nan"
Dawowa tayi tazo ta tsugunna agabanshi amma har lokacin taki kallon fuskarshi,
Kallonta yayi sosai yana mamakinta domin kishinta yawane dashi duk tabi ta damu daga fadar haka,
"Dubo kan drewar adakina akwai wasu littattafai da nake koyawa al'amin karatu ki debosu duka"
Mikewa tayi taje ta kwaso littattafan ta kawo masa,
Guda daya daga ciki ya dauka ya mika mata "wannan littafin akdari ne, shi zan rinka koya miki, bari na gama sai muyi"
Har lokacin taki kallon fuskarshi sannan taki magana, littattafan tafara dubawa acikin ranta tana tunanin kenan duk littattafan al'amin ya kwaso mata wanda yake koya masa,
Wani mai hoto ajiki ta bude tana gani, babu zato taga hoton zaki ajiki yana bin wani mutum da gudu, dariya tayi bata shirya ba,
"Abbu kagani" ta juya masa littafin, murmushi yayi yana cin abincinshi, kallon hoton tai tayi tana dariya har ya gama, hadadden lemon kankanar da ta hada musu ya zage ya shanye sai dan kadan ya rage wanda baifi rabin cup ba,
"Abbu shine ka shanye lemon ni baka rage min ba" tafada tana zumbura bakinta,
Wal yayi da manyan idanuwanshi wanda suka fi na cwt Kausar girma "au dama baki sha ba? Yi hakuri ai ban saniba"
Jikinshi ta matsa tana tuttura baki, nan yafara koya mata karatun har suka dauki tsawon lokaci,sai yamma sannan yayi wanka ya fita, tunda ya fice kuma bai dawo gidan ba sai da daddare,
Tana dakinta tana ninke kayanta ya shigo,
"Binti zanje unguwa in dawo"
Kallonsa tayi yasha shadda mai mutakar kyalli sai maiko take yi kalarta dark brown, yasha hula sai faman kamshi yake yi,
Rau rau tayi da idanuwanta tana tabe fuska kamar zatayi kuka "abbu zan bika dan Allah" amma duk atunaninta wurin budurwar da yake ta fada mata zaije,
"Yanzu idan naje dake fada zaki hadani da budurwata dan haka kiyi zamanki naje nadawo"
Tashi tayi taje ta rirrikeshi, "abbu wlh bazan zauna ba sai nabika" kuka tafara mai hawaye da dan sauti kadan,
Sakin baki yayi yana kallonta cikeda mamaki, ya fahimci sam bata da wahalar kuka abu kadanne yake sakata kuka,
"To yi shiru amma kiyi min alkawai idan munje amota zaki zauna ba zakice sai kin bini cikin gidan ba"
"Abbu nayi alqawari"
"To sake kayanki mu tafi"
Har lokacin tana rirrike dashi, dakyar ta cikashi ta fara binkito after dress dinta, agurguje tasaka tabishi suka fita,
Ko acikin mota ma shiru tayi tana mai jin haushin kanta biyoshin da tayi bayan kuma wurin budurwarsa yace zaije, idonta ta rufe taci magani ta bata rai har sukaje inda zasu bata bude idonta ba,
"Binti ina zuwa" yafada lokacin da yake kokarin fita daga cikin motar, bata bashi amsa ba kuma bata bude idonta ba har ya fice din,
Tadade zuciyarta tana kuna tana jin haushin koma wacece mijinta yake so,
Ahankali ta bude idonta ta kalli wurin kamar amafarki sai tagansu akofar gidansu ashe gidansu zaije shiyasa ya hanata shiga, wani farin ciki taji aranta take bakin cikinta ya yaye,
Tana nan tana jiransa har yafito shida papa,akofar gidan suka yi sallama yazo ya shiga motar yayinda mal idi driver ya bude boot yafara jidar kayan dake ciki yana shigar dasu cikin gidan,
Jikin jabir ta matsa ta kama hannunshi ta rike cikin nata tana murmushi, "kin gama fushin?" Ya tambayeta yana jujjuya hannunta acikin nashi,