Sashe 39
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Haba binti abinne ya bata min rai saboda wannan matar mijinta ya cuceta ya ci amanarta, narasa meyasa wasu mazan basuda tunani, acikin addini fa tilasne miji ya koyar da matarsa ilimi idan kuma bashida ilimin da zai iya koyar da ita ko kuma bashida lokacin koya mata to wajibine yasamo wanda zai koyar da ita ko kuma ya samar mata makaranta taje ta koyo, domin an yarjewa mutum yatafi neman ilmi har kasar birnin sin sannan duk wanda yake kan hanyar neman ilmi to yana kan tafarkin Allah inji annabin rahma sallallahu alai wasallam,ki gaya min ta yadda mutum zai bautawa ubangijinsa cikin jahilci? Ai Allah ma cewa yayi ku sanni kafin ku bauta min, wannan yana nufin mutum yaje ya nemi ilimin sanin dukkan hukunci abubuwan da suka shafi addini kafin ya gabatar da bautar ubangiji, ya kamata ace duk namijin da yayi aure to kafin wani abu ya shiga tsakaninsa da matar ya sanar da ita yanda zata bautawa ubangijinta, amma mace tana tare da mijinta tsawon shekaru amma bata san wani abu wai shi wankan janaba ba, bare wankan haida, da wankan biki da sauran wanka wadanda sukeda muhimmanci, kai Allah ya sawwaka"
Hannunshi ta rike "abbu yanzu nima idan nagama wannan abun sai nayi wanka?"
Kanta ya shafa "binti sai kinyi wanka da zarar wannan jinin ya dauke miki, sannan duk lokacin da miji ya ziyarci shimfidar matarsa to wajibi ne yayi wanka duk da nasha amsa tambayoyin mutane akan wai idan miji yayi wani abu da matarshi fiyeda sau daya to wai wankan ma fiyeda daya zai yi, wannan ba gaskiya bane, ko sau nawa mutum ya kula matarshi to idan ya tashi yin wanka sau daya zaiyi haka itama wajibi ne agareta tayi wankan"
Ita dai duk bayanan nan na jabir jinsu kawai take amma bata san inda suka dosa ba,
"Abbu yanzu duk kyan da gashin nan yayi haka zan wankeshi?"
"Ehh binti, dole ne, domin haida tana wajabta wanka kamar yadda fitar sparm yake wajabta wanka, sannan mutukar mutum ya ziyarci matarsa to ko bai fitar da sparm ba to wajibine sai anyi wanka,kin gane?"
Kai ta girgiza alamar a'a,
"Misali idan nayi miki wani abu har kika fitar da wani abu to tsarki zakiyi sannan ki sake alwala amma idan nayi rayuwar aure dake ko baki fitar dashi ba to dole sai kinyi wanka"
Kanta ta cusa acikin kirjinshi tana mai tsananin jin kunyarshi,
"Shi maniyyi wajabta wanka yake amma fitar maziyyi shi hukuncinsa tsarkine,misali kamar idan na tabaki sai kikaji wani abu aranki na nishadi har kika fitar da wani Abu to idan kinyi alwala before na taba kin to alwalarki ta karye sai kin yi tsarki kin sake wata, haka idan bana nan sai kikayi tunanina har kikaji wani abu gameda ni to nanma alwalarki ta karye, amma kuma muddin nayi rayuwa dake irinta mata da miji to ko baki ji komai ba dole sai kinyi wanka, kin fahinta?"
Kanta ta sake cusawa atsakiyar kirjinshi bata bashi amsaba, shima bai zaci amsar daga gareta ba dan yasan kunya takeji duk da cewa shima daurewa kawai yayi ya sanar da ita saboda yasan hakkinsa ne yanzu ya koyar da ita duk abinda ya shafi addini musamman ma irin wadannan abubuwan wadanda babu wanda zai iya runtse ido ya koyar da ita dole sai shi.
"Kodai practical za ayi sai kifi ganewa?" Ya rada mata acikin kunnenta yana wani malalacin murmushi.
_masu karatu yau kam ga wani haske nan da yawa Sai kuma kun jini nanda bayan sati biyu, saura kuma su oh oh ayi mafarkin goodness da jabir, Luv u all_
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/19, 5:48 PM] +234 903 993 4050: [10/5, 3:41 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*
*_NA_*
*_UMMI A'ISHA_*
_Gaisuwa mai yawa gareki anty maijidda, nagode da kulawarki_
_96-100_
~~~Gashin kanta ya shafa yana murmushi, "tambayarki fa nake yi, nace ko nayi miki practically sai kifi ganewa?"
Shiru tayi masa ta sake cusa kanta atsakiyar kirjinshi duk kunya ta gama baibayeta,
"Hmm binti tunda kika yi shiru nasan kin fi son ayi practical din, bari afara yanzu"
Kankameshi tayi taki dago kanta amma hankalinta har ya dan fara tashi, wannan ranar ta yau tazo mata zuwa irin na bazata saboda bata zaci zuwanta ba,
"Dago kanki kiji binti" ya fada cikin muryarshi mai mutukar sanyi,dakyar ta iya dago kanta amma har lokacin idanuwanta arufe suke,
Juyi yayi da ita,ahankali ya dora bakinshi kan nata akaro nafarko, kamar a mafarki taji ya fara kissing din bakinta da dan mitsitsin bakinshi wanda ta jima tana kwadayin samu,
Wani farin ciki mai hadeda nishadi ne ya fara ziyartar babban dan yatsanta na kafa har ya haura zuwa cikin kwakwalwarta,
Wasu abubuwa ya shiga yi mata wanda sirrinsu ne babu ruwan ummi Shatu, sun jima ahaka suna jiyar da junansu farin ciki domin sun shafe fiyeda minti 30 acikin wannan yanayi,
Dakyar ta iya hakura ta saki dan karamin bakinshi wanda take jin zakinsa fiyeda sweet, acikin jikinshi ya kwantar da ita yasaka hannayenshi ya zagayeta yana murmushi,
"Binti..!" Ya kira sunanta ahankali,
Bata amsa ba shiru tayi ta kwanta luf ajikinshi tana fitar da numfashi ahankali,
"Binti, kina jina?"
"Uhm" ta fada atakaice,
"Menene uhm? Ki bude baki kimin magana"
Kanta ta soma boyewa acikin jikinsa tana murmushin farin ciki,
Hancinta ya lalubo yaja "saura kadan ki cinye min bakina yau" yafada cikin zolaya,
"Am sorry" tafada akunyace,
"Ban hakura ba"
"Haba abbu kar kayi fushi dani mana"
Hannunta ya laluba ya rike cikin nashi ya fara jan yatsunta yana kissing din goshinta hadida sinsinar gashin kanta me dadin kamshi,
"Kinga wannan abinda nayi miki yanzu? To hukuncinsa tsarkine da sake alwala,domin duk abinda yake fita ta sanadiyyar karamar sha'awa to hukuncinsa alwalane amma duk wani abu wanda babbar sha'awa ta sashi fita to shikuma wanka za ayi masa"
Har lokacin dai bata iya yin magana ba domin kunyace mai nauyi lullube da ita amma yau tana jinta itama wata macece mai daraja awurin jabir,
"Nasan yanzu kin gane abinda nake son in sanar dake abu dayane baki ganeba shima zaki gane nan da wani lokaci"
Gashin kanta yaci gaba da shafa tareda yi mata addu'a ya shafe mata jikinta bayan ya gyara mata kwanciyarta ajikinshi, ta jima tana tunanin yanayin da suka kasance dazu itada jabir har bacci ya dauketa batare data sani ba,
Jin alamun tayi bacci ya sanya jabir tashi ya zameta daga jikinsa ya kwantar da ita,
Ya lullubeta da bargo ya shiga bathroom alwala ya dauro yaje ya tsaya ya fara sallar nafila kamar yadda ya saba ako wanne dare,sai wurin k'arfe 3 nadare sannan yayi addu'a ya tashi yakoma kan gadon ya kwanta bayan ya jingina jikinsa dana goodness.
K'arfe 8 daidai ta farka tana mika tareda yin hamma kamar wacce ta shekara bata ci abinci ba, da hanzarinta ta tashi tafita zuwa part dinta, agurguje tayi wanka tayi brush ta fito,
Jikinta ta shafe da turare mai kamshi sannan ta saka wata bakar doguwar riga iya gwiwa mai siririn hannu,
Gashin kanta kawai ta taje ta gyara ta fita zuwa kitchen ba tareda tayi kwalliya ba,
Bread ta dauka tafara ci da guntun farfesun da tayi jiya, sai da tayi nak sannan ta daga idanuwanta ta kalli window, jabir ta hango tsaye ajikin window din bedroom dinsa yana kallonta,
Wata gagarumar kunya taji ta kamata kasancewar tuno abinda ya faru jiya da tayi, gashi kuma yanzu ya ganta tana lauma,
Tana nan tsaye tana hada masa breakfast har ta kammala shima yana gaban window din atsaye yana kallonta, har saida yaga fitarta sannan ya matsa daga wurin ya nufi falonshi, yana fitowa tana shigowa,
Bata iya kallonshi ba illa kanta dake kasa tana kallon kasan falon hannunta dauke da farantin silba,
Ahankali ya taka ya karasa har gabanta ya mika hannunshi ya dora kan nata yarike farantin tareda janta zuwa kan dining table, ahankali ta ajiye farantin amma har lokacin hannunsa yana dafe da nata,
Bakinta har wani nauyi yayi mata yau takasa magana domin kunyarsa take ji, idanuwanshi masu mutukar girma ya zuba mata yana kallonta up and down saboda tayi kyau sosai kamar irin black American dinnan haka yaganta,
Duk tagama tsarguwa da kallon da yake yi mata, ahankali tace,
"Abbu ina kwana?"
Hannunsa yasa ya dago kanta yana kallon fuskarta,
"Binti ban gane wannan sussunkuyar da kan da kike yi ba, meke faruwa?"
Shiru tayi bata amsaba, hakan da tayi yasashi jan hannunta suka koma cikin falo,Zaunarda ita yayi yana murmushi "yawwa kar namanta yankan farce zanyi domin yana daya yana daya daga cikin sunnonin ranar juma'a"
abin yanke farce ya dauko ya fara yanke faratansa, dana hannun damansa ya fara, yatsan da ake nune dashi shi yafara yankewa saida yakai har kan dan kurinsa sannan yakoma ya yanke babban dan yatsanshi na karshe,
Tana zaune tana kallonsa har ya yanke na daya hannun wato hannun hagun sannan yakoma kan kafarsa ta dama yafara yankewa daga kan karamin dan yatsanshi har zuwa babban, kafar hagun dinma haka taga yayi,
Murmushi tayi acikin ranta tana nazarin rayuwa irinta musulmi komai acikin tsari yake babu baragada,
"Binti wai yau lafiyarki kuwa? Sam kinki yimin magana sai kallona kike"
Fuskarta ta rufe da tafukan hannunta "abbu period dina ya rikice nakasa ganewa,wancan yin nayi kwana 4 yanzu kuma kaga har kwana 5"
Yan yatsunta ya kamo, "rikicewar period kusan mafi akasarin mata suna fama dashi to amma abubuwa guda ukune suke haddasa shi nafarko ciwon sanyi idan yakama mace har takai matakin da zataga wani farin ruwa yana fita ajikinta ko kuma tana jin kaikayi ko kuraje to hakan yana hassadar da rikicewar period, abu na biyu kuma shine samun matsala acikin mahaifa, kamar fitar k'ari ko kuma wani ciwo dai acikin mahaifar, abu na karshe kuma shine rashin kwanciyar hankali, to ke ban san wannene matsalarki ba, abu mafi sauki dai shine kawai kije asibiti kiga likita"
Murmushi tayi tana kallonsa aranta tana cewa "gaka nan babban likitan da zanga" saboda abubuwan nan da ya zayyano mata tamkar wani likita haka taga ya zama,
"Abbu nidai kawai ka siyo min magani"
"Shikenan tunda ba zakije asibitin ba"
Dan yatsanta ta cusa acikin kunnenta tasoma sosa kunnenta,
Hannunshi ta rike "abbu yanzu nima idan nagama wannan abun sai nayi wanka?"
Kanta ya shafa "binti sai kinyi wanka da zarar wannan jinin ya dauke miki, sannan duk lokacin da miji ya ziyarci shimfidar matarsa to wajibi ne yayi wanka duk da nasha amsa tambayoyin mutane akan wai idan miji yayi wani abu da matarshi fiyeda sau daya to wai wankan ma fiyeda daya zai yi, wannan ba gaskiya bane, ko sau nawa mutum ya kula matarshi to idan ya tashi yin wanka sau daya zaiyi haka itama wajibi ne agareta tayi wankan"
Ita dai duk bayanan nan na jabir jinsu kawai take amma bata san inda suka dosa ba,
"Abbu yanzu duk kyan da gashin nan yayi haka zan wankeshi?"
"Ehh binti, dole ne, domin haida tana wajabta wanka kamar yadda fitar sparm yake wajabta wanka, sannan mutukar mutum ya ziyarci matarsa to ko bai fitar da sparm ba to wajibine sai anyi wanka,kin gane?"
Kai ta girgiza alamar a'a,
"Misali idan nayi miki wani abu har kika fitar da wani abu to tsarki zakiyi sannan ki sake alwala amma idan nayi rayuwar aure dake ko baki fitar dashi ba to dole sai kinyi wanka"
Kanta ta cusa acikin kirjinshi tana mai tsananin jin kunyarshi,
"Shi maniyyi wajabta wanka yake amma fitar maziyyi shi hukuncinsa tsarkine,misali kamar idan na tabaki sai kikaji wani abu aranki na nishadi har kika fitar da wani Abu to idan kinyi alwala before na taba kin to alwalarki ta karye sai kin yi tsarki kin sake wata, haka idan bana nan sai kikayi tunanina har kikaji wani abu gameda ni to nanma alwalarki ta karye, amma kuma muddin nayi rayuwa dake irinta mata da miji to ko baki ji komai ba dole sai kinyi wanka, kin fahinta?"
Kanta ta sake cusawa atsakiyar kirjinshi bata bashi amsaba, shima bai zaci amsar daga gareta ba dan yasan kunya takeji duk da cewa shima daurewa kawai yayi ya sanar da ita saboda yasan hakkinsa ne yanzu ya koyar da ita duk abinda ya shafi addini musamman ma irin wadannan abubuwan wadanda babu wanda zai iya runtse ido ya koyar da ita dole sai shi.
"Kodai practical za ayi sai kifi ganewa?" Ya rada mata acikin kunnenta yana wani malalacin murmushi.
_masu karatu yau kam ga wani haske nan da yawa Sai kuma kun jini nanda bayan sati biyu, saura kuma su oh oh ayi mafarkin goodness da jabir, Luv u all_
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/19, 5:48 PM] +234 903 993 4050: [10/5, 3:41 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*
*_NA_*
*_UMMI A'ISHA_*
_Gaisuwa mai yawa gareki anty maijidda, nagode da kulawarki_
_96-100_
~~~Gashin kanta ya shafa yana murmushi, "tambayarki fa nake yi, nace ko nayi miki practically sai kifi ganewa?"
Shiru tayi masa ta sake cusa kanta atsakiyar kirjinshi duk kunya ta gama baibayeta,
"Hmm binti tunda kika yi shiru nasan kin fi son ayi practical din, bari afara yanzu"
Kankameshi tayi taki dago kanta amma hankalinta har ya dan fara tashi, wannan ranar ta yau tazo mata zuwa irin na bazata saboda bata zaci zuwanta ba,
"Dago kanki kiji binti" ya fada cikin muryarshi mai mutukar sanyi,dakyar ta iya dago kanta amma har lokacin idanuwanta arufe suke,
Juyi yayi da ita,ahankali ya dora bakinshi kan nata akaro nafarko, kamar a mafarki taji ya fara kissing din bakinta da dan mitsitsin bakinshi wanda ta jima tana kwadayin samu,
Wani farin ciki mai hadeda nishadi ne ya fara ziyartar babban dan yatsanta na kafa har ya haura zuwa cikin kwakwalwarta,
Wasu abubuwa ya shiga yi mata wanda sirrinsu ne babu ruwan ummi Shatu, sun jima ahaka suna jiyar da junansu farin ciki domin sun shafe fiyeda minti 30 acikin wannan yanayi,
Dakyar ta iya hakura ta saki dan karamin bakinshi wanda take jin zakinsa fiyeda sweet, acikin jikinshi ya kwantar da ita yasaka hannayenshi ya zagayeta yana murmushi,
"Binti..!" Ya kira sunanta ahankali,
Bata amsa ba shiru tayi ta kwanta luf ajikinshi tana fitar da numfashi ahankali,
"Binti, kina jina?"
"Uhm" ta fada atakaice,
"Menene uhm? Ki bude baki kimin magana"
Kanta ta soma boyewa acikin jikinsa tana murmushin farin ciki,
Hancinta ya lalubo yaja "saura kadan ki cinye min bakina yau" yafada cikin zolaya,
"Am sorry" tafada akunyace,
"Ban hakura ba"
"Haba abbu kar kayi fushi dani mana"
Hannunta ya laluba ya rike cikin nashi ya fara jan yatsunta yana kissing din goshinta hadida sinsinar gashin kanta me dadin kamshi,
"Kinga wannan abinda nayi miki yanzu? To hukuncinsa tsarkine da sake alwala,domin duk abinda yake fita ta sanadiyyar karamar sha'awa to hukuncinsa alwalane amma duk wani abu wanda babbar sha'awa ta sashi fita to shikuma wanka za ayi masa"
Har lokacin dai bata iya yin magana ba domin kunyace mai nauyi lullube da ita amma yau tana jinta itama wata macece mai daraja awurin jabir,
"Nasan yanzu kin gane abinda nake son in sanar dake abu dayane baki ganeba shima zaki gane nan da wani lokaci"
Gashin kanta yaci gaba da shafa tareda yi mata addu'a ya shafe mata jikinta bayan ya gyara mata kwanciyarta ajikinshi, ta jima tana tunanin yanayin da suka kasance dazu itada jabir har bacci ya dauketa batare data sani ba,
Jin alamun tayi bacci ya sanya jabir tashi ya zameta daga jikinsa ya kwantar da ita,
Ya lullubeta da bargo ya shiga bathroom alwala ya dauro yaje ya tsaya ya fara sallar nafila kamar yadda ya saba ako wanne dare,sai wurin k'arfe 3 nadare sannan yayi addu'a ya tashi yakoma kan gadon ya kwanta bayan ya jingina jikinsa dana goodness.
K'arfe 8 daidai ta farka tana mika tareda yin hamma kamar wacce ta shekara bata ci abinci ba, da hanzarinta ta tashi tafita zuwa part dinta, agurguje tayi wanka tayi brush ta fito,
Jikinta ta shafe da turare mai kamshi sannan ta saka wata bakar doguwar riga iya gwiwa mai siririn hannu,
Gashin kanta kawai ta taje ta gyara ta fita zuwa kitchen ba tareda tayi kwalliya ba,
Bread ta dauka tafara ci da guntun farfesun da tayi jiya, sai da tayi nak sannan ta daga idanuwanta ta kalli window, jabir ta hango tsaye ajikin window din bedroom dinsa yana kallonta,
Wata gagarumar kunya taji ta kamata kasancewar tuno abinda ya faru jiya da tayi, gashi kuma yanzu ya ganta tana lauma,
Tana nan tsaye tana hada masa breakfast har ta kammala shima yana gaban window din atsaye yana kallonta, har saida yaga fitarta sannan ya matsa daga wurin ya nufi falonshi, yana fitowa tana shigowa,
Bata iya kallonshi ba illa kanta dake kasa tana kallon kasan falon hannunta dauke da farantin silba,
Ahankali ya taka ya karasa har gabanta ya mika hannunshi ya dora kan nata yarike farantin tareda janta zuwa kan dining table, ahankali ta ajiye farantin amma har lokacin hannunsa yana dafe da nata,
Bakinta har wani nauyi yayi mata yau takasa magana domin kunyarsa take ji, idanuwanshi masu mutukar girma ya zuba mata yana kallonta up and down saboda tayi kyau sosai kamar irin black American dinnan haka yaganta,
Duk tagama tsarguwa da kallon da yake yi mata, ahankali tace,
"Abbu ina kwana?"
Hannunsa yasa ya dago kanta yana kallon fuskarta,
"Binti ban gane wannan sussunkuyar da kan da kike yi ba, meke faruwa?"
Shiru tayi bata amsaba, hakan da tayi yasashi jan hannunta suka koma cikin falo,Zaunarda ita yayi yana murmushi "yawwa kar namanta yankan farce zanyi domin yana daya yana daya daga cikin sunnonin ranar juma'a"
abin yanke farce ya dauko ya fara yanke faratansa, dana hannun damansa ya fara, yatsan da ake nune dashi shi yafara yankewa saida yakai har kan dan kurinsa sannan yakoma ya yanke babban dan yatsanshi na karshe,
Tana zaune tana kallonsa har ya yanke na daya hannun wato hannun hagun sannan yakoma kan kafarsa ta dama yafara yankewa daga kan karamin dan yatsanshi har zuwa babban, kafar hagun dinma haka taga yayi,
Murmushi tayi acikin ranta tana nazarin rayuwa irinta musulmi komai acikin tsari yake babu baragada,
"Binti wai yau lafiyarki kuwa? Sam kinki yimin magana sai kallona kike"
Fuskarta ta rufe da tafukan hannunta "abbu period dina ya rikice nakasa ganewa,wancan yin nayi kwana 4 yanzu kuma kaga har kwana 5"
Yan yatsunta ya kamo, "rikicewar period kusan mafi akasarin mata suna fama dashi to amma abubuwa guda ukune suke haddasa shi nafarko ciwon sanyi idan yakama mace har takai matakin da zataga wani farin ruwa yana fita ajikinta ko kuma tana jin kaikayi ko kuraje to hakan yana hassadar da rikicewar period, abu na biyu kuma shine samun matsala acikin mahaifa, kamar fitar k'ari ko kuma wani ciwo dai acikin mahaifar, abu na karshe kuma shine rashin kwanciyar hankali, to ke ban san wannene matsalarki ba, abu mafi sauki dai shine kawai kije asibiti kiga likita"
Murmushi tayi tana kallonsa aranta tana cewa "gaka nan babban likitan da zanga" saboda abubuwan nan da ya zayyano mata tamkar wani likita haka taga ya zama,
"Abbu nidai kawai ka siyo min magani"
"Shikenan tunda ba zakije asibitin ba"
Dan yatsanta ta cusa acikin kunnenta tasoma sosa kunnenta,