Sashe 24
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abu na goma sha uku shine ki zama macen data kware wurin iya kwalliya, maza suna son macen data iya kwalliya sosai kar ki zama irin matan nan da sam kwalliya bata damesu ba sai dai su zauna kullum fuskarsu a kod'e wannan kuskure ne babba domin maza da dama abinda ke sakasu kara aure shine matansu basa kwalliya kullum jiya iyau alhalin kuma ita mace "yar kwalliya ce koda yaushe ana son aganta dadas kamar fulawa,
Sai abu na goma sha hudu kar ki zama mai tsananin kishi domin zafin kishi baya haifar da zaman lafiya tsakanin mata da miji,
Abu na karshe nagoma sha biyar shine ina so ki bani aron hankalinki kiji abinda zan fada miki, abu na karshe ki zama yar soyayya, ki zama macen da ta kware a fagen soyayya sannan ki nunawa mijinki so da kauna, ki rinka zama kina shiryawa mijinki kalamai na kauna da soyayya wadanda zaki rinka tararshi dasu da zarar ya dawo gareki, ki nuna masa shi kadai kikeso acikin maza sannan shi kadai ne namijin da yake burgeki, ki kula da duk wani motsinsa da abinda yafi kauna atare dake, kar kiyi sakacin kasa gane yanayin da yafi sha'awar ganinki atare dashi da irin sutturar da yake son ki rinka sakawa aduk sa'ilin da kuke tare,
Ki nazarci abubuwan da suka fi sakashi nishadi atare dake sannan ki kasance akoda yaushe mai nuna son kasancewa dashi kar ki nuna gajiyawa dashi kuma kar ki rinka hanashi kanki aduk lokacin da ya nuna bukatarki domin maza suna tsanar mace mai irin wannan halin,
Ina so ki lak'anci gyara jikinki da kayan gyara wadanda ko a lafiyar jiki basa cutarwa kamarsu kankana, madara, zuma, da sauran yayan itatuwa, sannan ki tabbatar kullum jikinki yana fitar da kamshin dadi yanda mijinki zai rinka dokin zama kusa dake,
Sannan ya zama wajibi ki gane yanayin mijinki a makwanci domin mata da dama sunada matsala sai ka samu mace tafi shekaru goma da mijinta wata ma fiyeda haka amma bata taba samun gamsuwa atare dashi ba dalili shine tana jin kunyar ta sanar dashi ko kuma ta nuna masa hakan, wata matar kuma zaka samu mijinta sam bashida yawan bukata ita kuma tana bukatarsa to ba zata iya nuna masa ba haka zata hakura ta danne har sai lokacin da shi yaji yana bukatarsa dan kansa saboda ita tana kunyar nuna masa cewar tana bukatarsa to duk wannan kuskure ne, ita mace ana son ta zama mai kunya acikin mutane amma kuma acikin dakin mijinta anfi son ta zama fitsararriya wacce bata da kunya kuma hakika maza sunfi son irin wannan matar domin itace take gamsar dasu take yi musu duk abubuwan da suke so,
Ta cikin kissa da dabara zaki nunawa mijinki kina son kasancewa dashi wanda ta sanadiyyar haka shima zaiji yana bukatarki ba tareda ya shirya ba amma rashin wayewa ne da iya zaman aure mace ta shafe sama da sati uku ba tareda mijinta yaga wani abu a tare da ita yayi sha'awarta ba, (masu karatu kar kuce ummi A'isha ta cika rashin kunya bari nayi shiru haka amma agaskiya matan hausawa muna yiwa kanmu illa da yawa, kunya tana cutarmu sosai),
Dafa kafadar goodness anty Bilkisu tayi tana murmushi, "yanzu abinda nake so dake shine ina so ki zauna ki nutsu ki gane mijinki wanne irine a ta fannin rayuwar auratayya domin ki san irin abubuwan da ya dace kiyi masa dan ganin rayuwar aurenku ta inganta",
Jijjiga kai goodness tayi duk tana cikeda kunyar yayar tata "thank you anty"
Tun lokacin ta zauna da niyyar yin duk wasu abubuwan da yayarta ta koyar da ita, satinsu daya a lagos suka dawo gida, gidanta ta wuce bayan sun gaisa da mahaifinta, tana zuwa gida ta ajiye kayayyakinta tabi lafiyar gado ta kwanta sai da ta sha bacci ta more sannan ta tashi ta kikkintsa gidan tayi wanka tana tunanin jabir aranta domin yau ba suyi waya ba kwata kwata.
Kitchen ta shiga ta dafa indomie ta je falo ta zauna ta kunna tv tafara kallon Nigerian film, tana nan zaune har jabir ya kirata,
Murmushi tayi ta dauki wayar ta lankwashe murya "hello sir" wani yar yaji ajikinsa saboda yanda tayi maganar yau ya banbanta da na kullum,
"Ya gida?" Ya fada cikin muryarsa mai mutukar sanyi da dadi,
"Am cool sir but am still missing you" ta fada bayan ta sake kasa da muryarta,
"Gobe zan dawo ai, me zan siyo miki? Koda yake nasan abinda zan siyo miki" ya fada shima muryarsa kasa kasa,
"Sir what? Me zaka siyo min? Chocolate?" Ta ce dashi tana mai tausasa harshenta ta yanda muryar tata zata sake zaki da taushi,
"No,i will buy u hydrogen, so that kinga next time idan kika sake jin ciwo sai asaka miki" ya fada yana mai yin murmushinsa mai sanyi,
"No Sir, i don't like it, pls don't buy me hydrogen, chocolate nake so"
Wani irin shock yaji tun daga babban dan yatsan kafarshi har zuwa cikin kwakwalwarshi saboda yanda tayi maganar cikin shagwaba da kuma wani irin salo na daban.
"Where is my boy?" Ta sake fada ahankali domin jabir ya kasa sake magana,
"Gashi" ya fada dakyar, al'amin ya bawa wayar wanda yake kwance akan ruwan cikinsa domin ummu ta fita cikin gari, yana jinsu sunata shirmensu ita da al'amin, sunfi rabin awa sunata surutu kafin suyi sallama, karbar wayar yayi ya kashe yana kallon al'amin amma acan kasan ranshi tunani yake yi shin wanne abune yake shirin faruwa dashi ne yanzu akan goodness? Shi dai har yanzu he didn't believe that he's in love with her, sannan yasan yanzu dai bashida burin yin rayuwar auratayya da ita,ya shafe tsawon lokaci yana tunani amma ya kasa gane cewar ya kamu da soyayyar goodness ko kuma akasin haka.
Daren ranar yaje supermarket shida al'amin ya fara debowa goodness tsarabar chocolate din da take so amma yana son ya siya mata wani abu mai muhimmanci sai dai ya rasa abinda zai sai mata, tunowa yayi duk lokacin da yazo umarah ummun al'amin tana bashi sautun farin almiski duk da bai san abinda take yi dashi ba amma yasan dai yana da amfani agun mata, hakan da ya tuno ya sashi siyawa goodness farin muskin har guda goma sha biyu, wato dozin daya,
Wasu kayan bacci ya hango masu mutukar kyau da daukar hankali ajere a wani bangare, sai kawai ya tsinci kansa da son siyawa goodness kayan saboda yasan ba karamin kyau kayan zasu yi mata ba duk da ba wai zai bata su yanzu bane,
Wurin kayan yaje ya zabo guda biyu daya pink colour ce yayinda dayar kuma milk colour amma kayan sun tafi da hankalinsa domin shara shara ne sosai kuma masu santsi ne ba masu laushi ba, daga kirji anyi yar karamar bra ajiki sannan ga dan siririn hannun nan irin na bra, tsayinta bazai wuce iya cinya ba gashi yadin jikin rigar kamar net yake,
Gurin biyan kudi yaje ya biya kudin rigunan kowacce guda daya kimanin naira dubu biyu ta kama,
"Abbu Anty ka siyawa ko ummu na?"
Al'amin ya jefo masa wannan tambayar,
"Antynka na siyawa" ya fada atakaice,
"Shukran abbu i know this dress will suit my anty"
Murmushi yayi yaja hannun sa suka fita, koda suka je gidan ma bai bari ummu ta gani ba boyesu yayi cikin wata jakar kayanshi domin yasan idan ta gani ko bata fada masa ba sai taji bacin rai tunda ya fuskanci su mata komai abin yiwa kishine awurinsu.
***
Goodness kuwa ba karamin farin ciki ta shiga ba domin jabir bai taba yin doguwar hira da ita ba makamanciyar wannan tabbas yanzu ta kara samun karfin gwiwar nuna masa soyayya zalla gashi ta kara samun dama tunda yanzu su biyu zasu kasance agidan babu al'amin babu ummu al'amin.
Tunda anty Bilkisu ta fada mata kayan gyaran jiki ta fara hadawa da kanta, yau kwakwa da dabino da kankana da zuma da peak ta ruwa ta bawa mai gadi ya siyo mata a kasuwa, gaba daya hadasu tayi tai blending dinsu acikin blender ta saka zuma ta juyo peak gwangwani daya ta ruwa ta saka acikin fridge, ita ta wuni tana sha har dare kasancewar da yawa tayi.
Washe gari ma ranar da jabir zai dawo sai da ta sake hadawa cikin babban jug sannan ta shiga kitchen ta shiryawa jabir farar shinkafa da miyar hanta wacce tasha kayan lambu duk da dai bai kirata ba amma yayi mata text cewar karfe _4_ zai sauka.
Tana gama dukkanin ayyukanta ta shiga wanka ta sillo jikinta ta fito, kwalliya tayi ta gyara fuskarta sosai tasha jan baki dau akan lips dinta kusan kwalliyar da tayi yau tafi ta kowacce rana da ta saba yi tun bayan zuwanta gidan,
Doguwar riga roba ta saka baka mai layi layin kaloli ajiki kama tun daga blue, pink, red, white da sauran kaloli daban daban, rigar tsayinta har kasa yake sannan tanada gajeren hannu amma mai kama jiki ce sosai, kasancewar tayi gyaran gashi tun a lagos ya sata daura dan siririn bakin dan kwali akanta, kamar kullum yauma turaren _rocking girl_ ta fesa bayan ta shafa roll on kala daban daban, agogon dakinta ta kalla karfe 3:58 na yamma hakan ya sata komawa falo ta zauna ta fara kallon wani Nigerian film da ta tarar ana nunawa a tashar _African magic_ mai suna _ladies without borders_ kallonta take yi cikin nishadi har lokaci yaja sosai ba tare da ta sani ba, tana nan zaune taji alamun shigowar mota cikin harabar gidan, daga kai tayi ta duba lokaci,karfe _5_ saura minti _9_ ,zumbur ta mike ta leka _window_ jabir ta hango yana fitowa daga cikin mota yana yin waya hannunsa kuma dauke da littattafan addini wanda bata san ko na menene ba yana sanye cikin bakar doguwar riga ta jallabiya haka kansa ma kamar kullum yasa yar mitsitsiyar hula baka, cikin sanyinshi yake tafiya yana magana a waya,
Sai abu na goma sha hudu kar ki zama mai tsananin kishi domin zafin kishi baya haifar da zaman lafiya tsakanin mata da miji,
Abu na karshe nagoma sha biyar shine ina so ki bani aron hankalinki kiji abinda zan fada miki, abu na karshe ki zama yar soyayya, ki zama macen da ta kware a fagen soyayya sannan ki nunawa mijinki so da kauna, ki rinka zama kina shiryawa mijinki kalamai na kauna da soyayya wadanda zaki rinka tararshi dasu da zarar ya dawo gareki, ki nuna masa shi kadai kikeso acikin maza sannan shi kadai ne namijin da yake burgeki, ki kula da duk wani motsinsa da abinda yafi kauna atare dake, kar kiyi sakacin kasa gane yanayin da yafi sha'awar ganinki atare dashi da irin sutturar da yake son ki rinka sakawa aduk sa'ilin da kuke tare,
Ki nazarci abubuwan da suka fi sakashi nishadi atare dake sannan ki kasance akoda yaushe mai nuna son kasancewa dashi kar ki nuna gajiyawa dashi kuma kar ki rinka hanashi kanki aduk lokacin da ya nuna bukatarki domin maza suna tsanar mace mai irin wannan halin,
Ina so ki lak'anci gyara jikinki da kayan gyara wadanda ko a lafiyar jiki basa cutarwa kamarsu kankana, madara, zuma, da sauran yayan itatuwa, sannan ki tabbatar kullum jikinki yana fitar da kamshin dadi yanda mijinki zai rinka dokin zama kusa dake,
Sannan ya zama wajibi ki gane yanayin mijinki a makwanci domin mata da dama sunada matsala sai ka samu mace tafi shekaru goma da mijinta wata ma fiyeda haka amma bata taba samun gamsuwa atare dashi ba dalili shine tana jin kunyar ta sanar dashi ko kuma ta nuna masa hakan, wata matar kuma zaka samu mijinta sam bashida yawan bukata ita kuma tana bukatarsa to ba zata iya nuna masa ba haka zata hakura ta danne har sai lokacin da shi yaji yana bukatarsa dan kansa saboda ita tana kunyar nuna masa cewar tana bukatarsa to duk wannan kuskure ne, ita mace ana son ta zama mai kunya acikin mutane amma kuma acikin dakin mijinta anfi son ta zama fitsararriya wacce bata da kunya kuma hakika maza sunfi son irin wannan matar domin itace take gamsar dasu take yi musu duk abubuwan da suke so,
Ta cikin kissa da dabara zaki nunawa mijinki kina son kasancewa dashi wanda ta sanadiyyar haka shima zaiji yana bukatarki ba tareda ya shirya ba amma rashin wayewa ne da iya zaman aure mace ta shafe sama da sati uku ba tareda mijinta yaga wani abu a tare da ita yayi sha'awarta ba, (masu karatu kar kuce ummi A'isha ta cika rashin kunya bari nayi shiru haka amma agaskiya matan hausawa muna yiwa kanmu illa da yawa, kunya tana cutarmu sosai),
Dafa kafadar goodness anty Bilkisu tayi tana murmushi, "yanzu abinda nake so dake shine ina so ki zauna ki nutsu ki gane mijinki wanne irine a ta fannin rayuwar auratayya domin ki san irin abubuwan da ya dace kiyi masa dan ganin rayuwar aurenku ta inganta",
Jijjiga kai goodness tayi duk tana cikeda kunyar yayar tata "thank you anty"
Tun lokacin ta zauna da niyyar yin duk wasu abubuwan da yayarta ta koyar da ita, satinsu daya a lagos suka dawo gida, gidanta ta wuce bayan sun gaisa da mahaifinta, tana zuwa gida ta ajiye kayayyakinta tabi lafiyar gado ta kwanta sai da ta sha bacci ta more sannan ta tashi ta kikkintsa gidan tayi wanka tana tunanin jabir aranta domin yau ba suyi waya ba kwata kwata.
Kitchen ta shiga ta dafa indomie ta je falo ta zauna ta kunna tv tafara kallon Nigerian film, tana nan zaune har jabir ya kirata,
Murmushi tayi ta dauki wayar ta lankwashe murya "hello sir" wani yar yaji ajikinsa saboda yanda tayi maganar yau ya banbanta da na kullum,
"Ya gida?" Ya fada cikin muryarsa mai mutukar sanyi da dadi,
"Am cool sir but am still missing you" ta fada bayan ta sake kasa da muryarta,
"Gobe zan dawo ai, me zan siyo miki? Koda yake nasan abinda zan siyo miki" ya fada shima muryarsa kasa kasa,
"Sir what? Me zaka siyo min? Chocolate?" Ta ce dashi tana mai tausasa harshenta ta yanda muryar tata zata sake zaki da taushi,
"No,i will buy u hydrogen, so that kinga next time idan kika sake jin ciwo sai asaka miki" ya fada yana mai yin murmushinsa mai sanyi,
"No Sir, i don't like it, pls don't buy me hydrogen, chocolate nake so"
Wani irin shock yaji tun daga babban dan yatsan kafarshi har zuwa cikin kwakwalwarshi saboda yanda tayi maganar cikin shagwaba da kuma wani irin salo na daban.
"Where is my boy?" Ta sake fada ahankali domin jabir ya kasa sake magana,
"Gashi" ya fada dakyar, al'amin ya bawa wayar wanda yake kwance akan ruwan cikinsa domin ummu ta fita cikin gari, yana jinsu sunata shirmensu ita da al'amin, sunfi rabin awa sunata surutu kafin suyi sallama, karbar wayar yayi ya kashe yana kallon al'amin amma acan kasan ranshi tunani yake yi shin wanne abune yake shirin faruwa dashi ne yanzu akan goodness? Shi dai har yanzu he didn't believe that he's in love with her, sannan yasan yanzu dai bashida burin yin rayuwar auratayya da ita,ya shafe tsawon lokaci yana tunani amma ya kasa gane cewar ya kamu da soyayyar goodness ko kuma akasin haka.
Daren ranar yaje supermarket shida al'amin ya fara debowa goodness tsarabar chocolate din da take so amma yana son ya siya mata wani abu mai muhimmanci sai dai ya rasa abinda zai sai mata, tunowa yayi duk lokacin da yazo umarah ummun al'amin tana bashi sautun farin almiski duk da bai san abinda take yi dashi ba amma yasan dai yana da amfani agun mata, hakan da ya tuno ya sashi siyawa goodness farin muskin har guda goma sha biyu, wato dozin daya,
Wasu kayan bacci ya hango masu mutukar kyau da daukar hankali ajere a wani bangare, sai kawai ya tsinci kansa da son siyawa goodness kayan saboda yasan ba karamin kyau kayan zasu yi mata ba duk da ba wai zai bata su yanzu bane,
Wurin kayan yaje ya zabo guda biyu daya pink colour ce yayinda dayar kuma milk colour amma kayan sun tafi da hankalinsa domin shara shara ne sosai kuma masu santsi ne ba masu laushi ba, daga kirji anyi yar karamar bra ajiki sannan ga dan siririn hannun nan irin na bra, tsayinta bazai wuce iya cinya ba gashi yadin jikin rigar kamar net yake,
Gurin biyan kudi yaje ya biya kudin rigunan kowacce guda daya kimanin naira dubu biyu ta kama,
"Abbu Anty ka siyawa ko ummu na?"
Al'amin ya jefo masa wannan tambayar,
"Antynka na siyawa" ya fada atakaice,
"Shukran abbu i know this dress will suit my anty"
Murmushi yayi yaja hannun sa suka fita, koda suka je gidan ma bai bari ummu ta gani ba boyesu yayi cikin wata jakar kayanshi domin yasan idan ta gani ko bata fada masa ba sai taji bacin rai tunda ya fuskanci su mata komai abin yiwa kishine awurinsu.
***
Goodness kuwa ba karamin farin ciki ta shiga ba domin jabir bai taba yin doguwar hira da ita ba makamanciyar wannan tabbas yanzu ta kara samun karfin gwiwar nuna masa soyayya zalla gashi ta kara samun dama tunda yanzu su biyu zasu kasance agidan babu al'amin babu ummu al'amin.
Tunda anty Bilkisu ta fada mata kayan gyaran jiki ta fara hadawa da kanta, yau kwakwa da dabino da kankana da zuma da peak ta ruwa ta bawa mai gadi ya siyo mata a kasuwa, gaba daya hadasu tayi tai blending dinsu acikin blender ta saka zuma ta juyo peak gwangwani daya ta ruwa ta saka acikin fridge, ita ta wuni tana sha har dare kasancewar da yawa tayi.
Washe gari ma ranar da jabir zai dawo sai da ta sake hadawa cikin babban jug sannan ta shiga kitchen ta shiryawa jabir farar shinkafa da miyar hanta wacce tasha kayan lambu duk da dai bai kirata ba amma yayi mata text cewar karfe _4_ zai sauka.
Tana gama dukkanin ayyukanta ta shiga wanka ta sillo jikinta ta fito, kwalliya tayi ta gyara fuskarta sosai tasha jan baki dau akan lips dinta kusan kwalliyar da tayi yau tafi ta kowacce rana da ta saba yi tun bayan zuwanta gidan,
Doguwar riga roba ta saka baka mai layi layin kaloli ajiki kama tun daga blue, pink, red, white da sauran kaloli daban daban, rigar tsayinta har kasa yake sannan tanada gajeren hannu amma mai kama jiki ce sosai, kasancewar tayi gyaran gashi tun a lagos ya sata daura dan siririn bakin dan kwali akanta, kamar kullum yauma turaren _rocking girl_ ta fesa bayan ta shafa roll on kala daban daban, agogon dakinta ta kalla karfe 3:58 na yamma hakan ya sata komawa falo ta zauna ta fara kallon wani Nigerian film da ta tarar ana nunawa a tashar _African magic_ mai suna _ladies without borders_ kallonta take yi cikin nishadi har lokaci yaja sosai ba tare da ta sani ba, tana nan zaune taji alamun shigowar mota cikin harabar gidan, daga kai tayi ta duba lokaci,karfe _5_ saura minti _9_ ,zumbur ta mike ta leka _window_ jabir ta hango yana fitowa daga cikin mota yana yin waya hannunsa kuma dauke da littattafan addini wanda bata san ko na menene ba yana sanye cikin bakar doguwar riga ta jallabiya haka kansa ma kamar kullum yasa yar mitsitsiyar hula baka, cikin sanyinshi yake tafiya yana magana a waya,