Sashe 25
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai da ya bacewa ganinta sannan ta koma kitchen taje ta kwaso kayan abincin da tayi mishi ta zuba cikin wani katon _basket_ ta kinkima ta nufi sashensa, yana kwance sambal akan doguwar kujera kansa yana kallon sama har yanzu wayar yake yi bai gama ba amma ayanda ta dan fuskanta da ma'aikatan office dinsa yake wayar, kallonsa tayi ahankali daidai lokacin da taje wucewa ta gabanshi, "my cool ba dai tsayi ba" ta fada acikin zuciyarta domin gaba daya kujerar ya dan zartata kafafuwansa sun wuce hannun kujerar.
Kan dining ta wuce taje ta fara jera flaks din abincin, binta da kallo jabir yayi rigar jikinta gaba daya ta gama bayyanar da surar jikinta,kallonta yaci gaba dayi yana waya yana karewa halittar jikinta kallo a karon farko ya fara kissima yanda halittar ta take, doguwa ce ba can ba amma tanada kiba dan har tsayin nata ya buya ata sanadiyyar kibar tata, tanada dantse masu kauri gata da cikar kirji sosai, hips dinta da mazaunai kuwa abin ba acewa komai, fatarta baka ce dan har ya dan fita haske ma duk da cewar shima bakin ne, tanada round face ma'ana fuskarta a kewaye take mai dauke da fararen idanuwa madaidaita zagayayyu masu zubin k'wai, tana da yalwar gashin ido dana gira, sannan tanada zankadeden dogon hanci tamkar ummi A'isha ta sammata, bakinta shima zagayayye ne ba mai girma ba sannan ba dan tsul ba sai yar hab'arta wacce ta sake kawata fuskar tata domin harda dan beautiful point a tsakiyarta,
Idanuwansa ya sauke daga kallonta ya mayar dasu kan carpet, tana kammala jera masa abincin ta koma inda yake ta tsaya tare da zuba masa ido, zara zaran yatsun hannunshi ta kalla na tsakiyar da na kusa dashi duk sanye suke cikin zoben azurfa, yan yatsun nashi yake lank'wasawa suna k'as k'as, yayi kyau sosai yau dinnan,
Tana tsaye har ya gama wayar ya tashi zaune yana kallonta, "welcome sir"
"Yawwa thank you, ya hanyar okene kun dawo lfy?"
"Yes Sir lfy lau, ina al'amin?"
"Al'amin yana gaisheki shida ummunshi"
"Ina amsawa sir"
Mikewa yayi ba tare da yace komai ba ya shiga cikin bedroom dinshi, kujera ta samu ta zauna, mintuna goma sha biyar sai gashi ya sake fitowa cikin wata farar doguwar jallabiya bisa dukkan alamu wanka yayi,
Kan dining table ya wuce ya zauna ya zuba abincin data jere masa yaci, sai da ya k'oshi sannan ya dawo falon ya zauna ya dauki remote ya kunna tv ya kamo huda tv, hankalinta itama ta mayar kan tv din wurin kallon program din da suke gabatarwa a lokacin _(financial crisis and Islamic analysis by sheikh Muhammad Akbar India)_,shima jabir hankalinsa duk ya tattara ga program din, suna nan zaune basu sake magana ba har lokacin sallar magrib yayi domin shi jabir mutum ne shi marar surutu, kallonta yayi yace,
"Bari naje salla nadawo"
"Adawo lafiya Sir" tace dashi, mikewa yayi ya fita ya tafi masallaci ita kuma taci gaba da zama awurin.
Sai misalin karfe 8:30 jabir ya dawo gidan har lokacin goodness na zaune a inda ya barta tana kallo amma ta canza channel daga huda tv zuwa mbc 3 abin ma dariya yaso bawa jabir lokacin da ya shigo ya ganta tana kallon cartoon,
"Kin zama al'amin ne?" Ya fada yana tsareta da manyan idanuwansa,
"No sir" ta bashi amsa,
"Koda yake naga kema banbancinku da al'amin din kadan ne" ya fada tareda zama akan kujera,
"No,nidai nafi al'amin sosai kadaina cewa mate dina ne shi" tafada cikeda shagwaba tareda tsuke dan madaidaicin bakinta, kallo ya bita dashi shidai shagwabar da take yi mishi ba karamin burgeshi take yi ba,
"To in banda yaro ki fada min wanda yake bada sautun chocolate" ya fada ahankali da niyyar sake zolayarta,
"Dan na bada sautun chocolate shine zaka cemin nima small girl ce? Am not small girl" tafada cikin wata shagwabar, murmushi yayi ya cire hular kanshi ya fara shafa sumarshi.
_*Ummi A'isha*_👌🏻
[10/11, 2:52 PM] +234 701 117 6189: [9/12, 9:59 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE........!*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_64-66_
~~~<Kallonta yayi yana shafa kanshi, "keda al'amin daya nake kallonku"
"Ai kuwa tsakanina da al'amin akwai banbanci da yawa" ta fada tana mai saka dan yatsanta a baki tana tsotsa kamar wata karamar yarinya,
Murmushi yayi ya kalleta "to ina tsarabata ta okene? Ko baki kawo min komai ba?"
"Sir na kawo maka let me go and bring it here" mikewa tayi ta tafi sashenta taje ta kinkimo akwatin data ciko masa da kaya ta jawota ta kawo part dinsa, agabansa ta ajiye akwatin ta tsura masa ido ba tare data bude ba domin tana son taga yanda zai karbi kayan ko zai yi murna dasu ko kuma sabanin haka, jan akwatin yayi ya bud'e ya fara cicciro kayan ciki, kayan bacci ya gani irin nasu na maza riga da wando sai short trousers kala kala sannan ga jeans da t shirt nan suma kala kala, mamakine ya kamashi ya dan kalleta yana duba kayan shifa kusan ma idan ba mantawa yayi ba rabonshi da kananan kaya tun yana saurayi lokacin yana dan makaranta kuma yana kammala karatunshi ya tattara kayan ya bayar lokacin da zai dawo gida Nigeria,
"To in banda abinki goodness wadannan kayan ai na samari ne ni kuma kinga ni na nafara tsufa" yace da ita yana dan murmushi mai tsada,
"Sir kaima ai saurayinne tunda baka tsufa ba" ta bashi amsa tana kallon kayan,
"Na tsufa mana gashi nan har al'amin ya fara zama saurayi"
"Sir baka tsufa ba i swear, wlh idan ka saka zasu yi maka kyau"
"To nagode sosai, zan saka" ya bata amsa,
Mikewa tayi "sir sai da safe"
"Ok" ya fada a takaice, sashenta ta koma tayi shirin bacci tayi kwanciyarta, shi kuma jabir kallon kayan kawai yake yana mamaki acikin ranshi ta yadda goodness har tayi tunanin siya masa kaya, hakika hakan ya sashi farin ciki domin kyauta tana kara dankon soyayya ga ma'aurata,sannan ma ai abun burgewa ne tsakanin mata da miji yawan bawa juna kyaututtuka lokaci zuwa lokaci, cikin akwatin ya mayar da kayan aransa yana ganin dolensa ya sanya kayan tunda siyo masa aka yi.
Washe gari da safe goodness ta tashi ta hada abin karyawa soyayyiyar doya da kwai da miya sai ruwan zafi, bata jima da kammalawa ba ta fita falo tana mopping tana sauraren wakar d banj, daga ita sai rigar bacci irin wacce Ummu al'amin ta aiko mata da ita a tsaraba waccen zuwan da jabir ya rakata,
Tana cikin aikin ne jabir ya shigo,kallonta yayi, "ki kawo min breakfast ina son zan fitane"
"Ok sir"
Da sauri ta shiga kitchen ta debo kayan ta nufi sashensa tana shiga bayan ta ajiye flasks akan dining ta jiyo tana kallonsa,
"Sir the food is ready"
"Ok am coming" ya fada ahankali, juyawa tayi ta fita takoma sashenta tayi wanka a gaggauce ta fito ta shirya cikin riga da wando blue, tana daure gashin attach dinta da ribom jabir ya shigo cikin farar shadda yana ta zuba kamshi,
"Bari naje gidan Malam" yace da ita,
"Sir zan bika pls" tace dashi a shagwabance,
"Kiyi zamanki agida naje na dawo tsarabarsu zan kai musu kema idan nadawo zan baki taki"
Juyawa tayi ta fara doddoka kafa a kasa irin na yara idan suna rikici,
"Nidai,nidai, nidai sai na bika" haka taketa fada cikin muryar shagwaba,
"Zo mu tafi" yace mata yana mai juyawa dan tafiya, cikin sauri ta dauko doguwar bakar rigarta ta dora akan kayan jikinta ta nada dan kwalin rigar tabi bayansa, lokacin da taje inda yake yana tsaye yana jiranta, gidan baya suka shiga dukkansu driver yaja motar suka fita daga gidan, kasa kasa take kallonshi tana murmushi hakika tasan ta fara cin gari awurin jabir koda baya sonta tasan ya bata wani matsayi na daban,
Shiru motar har sukaje gidan malam, fitowa sukayi suka shiga gidan a tare, a soro suka sameshi yana karatun littafi mai tsarki, ba karamin dadin ganinsu yaji ba musamman ma ganin goodness tayi shiga irinta musulmai, cikin gidan ta shiga bayan sun gaisa ta barsu domin su tattauna.
Sun dade agidan malam tun safe har wurin 3 gashi taji dadin zama da mutanen gidan babu tsana babu tsangwama babu komai saima tarairayarta da suka yi koda zasu tafi kuwa tsintsiyar laushi da muficai suka babbata hakan ba karamin dadi yayi mata ba.
Suna komawa gida ta wuce part dinta,yau tunda bata wuni agidan ba ya sanyata niyyar yin tuwon amala miyar yauki, kitchen ta shiga ta soma aikace aikacenta daga falo ta kunna music tana jiyowa daga cikin kitchen din, jabir yana hangota ta window din dakinsa lokacin da ya shiga dakin.
Lokacin sallar magrib kafin ya fita ya shiga part dinta ya bata tsarabarta ta farin almiski amma kayan baccin da ya siyo mata ya boye mata su acikin dakinsa, karbar turaren tayi ta bude ta fara sinsina shi kamshinsa yayi mata dadi wannan dalilin ne ma ya sata zuba shi acikin ruwan da zata yi wanka, nan jikinta ya gauraye da kamshi bayan ta fito daga wankan, rigar bacci tasaka riga da wando masu laushi green ta dauki abincin jabir ta kai masa lokacin karfe 9 na dare,
A falonshi ta iskeshi yana kallo kamar koda yaushe jallabiya ce jikinshi, a gabanshi ta dire abincin,"ajiye min wannan cikin waccan drewar din" ya mika mata wani kwali, tashi tayi taje ta bude drewar din ta saka kwalin ta tura murfin drewar din dan ta rufe cikin tsautsayi ta matse da dan yatsanta daya,
"Ohhhhh" tafada da karfi tana jan dan yatsan amma yaki fitowa,
"Sir my pinger, i done close it with my pinger inside" ta fada tana mai ci gaba da janyo yatsanta,
Tashi yayi yaje inda take, da sauri yakai hannunshi mai mutukar taushi ya kamo nata yana ja, duk da tana halin jin ciwo sai da taji yarrrrrr! Ajikinta kamar yadda shima yaji,
Drewar din yayita kokarin budewa amma bata budu ba haka ya dage yanata kokarin zare yatsan nata amma abin yaci tura, dakyar da sudin goshi ya zaro yatsan nata wanda duk ya yanyanke da glass din jikin drewar din,
Kan dining ta wuce taje ta fara jera flaks din abincin, binta da kallo jabir yayi rigar jikinta gaba daya ta gama bayyanar da surar jikinta,kallonta yaci gaba dayi yana waya yana karewa halittar jikinta kallo a karon farko ya fara kissima yanda halittar ta take, doguwa ce ba can ba amma tanada kiba dan har tsayin nata ya buya ata sanadiyyar kibar tata, tanada dantse masu kauri gata da cikar kirji sosai, hips dinta da mazaunai kuwa abin ba acewa komai, fatarta baka ce dan har ya dan fita haske ma duk da cewar shima bakin ne, tanada round face ma'ana fuskarta a kewaye take mai dauke da fararen idanuwa madaidaita zagayayyu masu zubin k'wai, tana da yalwar gashin ido dana gira, sannan tanada zankadeden dogon hanci tamkar ummi A'isha ta sammata, bakinta shima zagayayye ne ba mai girma ba sannan ba dan tsul ba sai yar hab'arta wacce ta sake kawata fuskar tata domin harda dan beautiful point a tsakiyarta,
Idanuwansa ya sauke daga kallonta ya mayar dasu kan carpet, tana kammala jera masa abincin ta koma inda yake ta tsaya tare da zuba masa ido, zara zaran yatsun hannunshi ta kalla na tsakiyar da na kusa dashi duk sanye suke cikin zoben azurfa, yan yatsun nashi yake lank'wasawa suna k'as k'as, yayi kyau sosai yau dinnan,
Tana tsaye har ya gama wayar ya tashi zaune yana kallonta, "welcome sir"
"Yawwa thank you, ya hanyar okene kun dawo lfy?"
"Yes Sir lfy lau, ina al'amin?"
"Al'amin yana gaisheki shida ummunshi"
"Ina amsawa sir"
Mikewa yayi ba tare da yace komai ba ya shiga cikin bedroom dinshi, kujera ta samu ta zauna, mintuna goma sha biyar sai gashi ya sake fitowa cikin wata farar doguwar jallabiya bisa dukkan alamu wanka yayi,
Kan dining table ya wuce ya zauna ya zuba abincin data jere masa yaci, sai da ya k'oshi sannan ya dawo falon ya zauna ya dauki remote ya kunna tv ya kamo huda tv, hankalinta itama ta mayar kan tv din wurin kallon program din da suke gabatarwa a lokacin _(financial crisis and Islamic analysis by sheikh Muhammad Akbar India)_,shima jabir hankalinsa duk ya tattara ga program din, suna nan zaune basu sake magana ba har lokacin sallar magrib yayi domin shi jabir mutum ne shi marar surutu, kallonta yayi yace,
"Bari naje salla nadawo"
"Adawo lafiya Sir" tace dashi, mikewa yayi ya fita ya tafi masallaci ita kuma taci gaba da zama awurin.
Sai misalin karfe 8:30 jabir ya dawo gidan har lokacin goodness na zaune a inda ya barta tana kallo amma ta canza channel daga huda tv zuwa mbc 3 abin ma dariya yaso bawa jabir lokacin da ya shigo ya ganta tana kallon cartoon,
"Kin zama al'amin ne?" Ya fada yana tsareta da manyan idanuwansa,
"No sir" ta bashi amsa,
"Koda yake naga kema banbancinku da al'amin din kadan ne" ya fada tareda zama akan kujera,
"No,nidai nafi al'amin sosai kadaina cewa mate dina ne shi" tafada cikeda shagwaba tareda tsuke dan madaidaicin bakinta, kallo ya bita dashi shidai shagwabar da take yi mishi ba karamin burgeshi take yi ba,
"To in banda yaro ki fada min wanda yake bada sautun chocolate" ya fada ahankali da niyyar sake zolayarta,
"Dan na bada sautun chocolate shine zaka cemin nima small girl ce? Am not small girl" tafada cikin wata shagwabar, murmushi yayi ya cire hular kanshi ya fara shafa sumarshi.
_*Ummi A'isha*_👌🏻
[10/11, 2:52 PM] +234 701 117 6189: [9/12, 9:59 PM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE........!*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_64-66_
~~~<Kallonta yayi yana shafa kanshi, "keda al'amin daya nake kallonku"
"Ai kuwa tsakanina da al'amin akwai banbanci da yawa" ta fada tana mai saka dan yatsanta a baki tana tsotsa kamar wata karamar yarinya,
Murmushi yayi ya kalleta "to ina tsarabata ta okene? Ko baki kawo min komai ba?"
"Sir na kawo maka let me go and bring it here" mikewa tayi ta tafi sashenta taje ta kinkimo akwatin data ciko masa da kaya ta jawota ta kawo part dinsa, agabansa ta ajiye akwatin ta tsura masa ido ba tare data bude ba domin tana son taga yanda zai karbi kayan ko zai yi murna dasu ko kuma sabanin haka, jan akwatin yayi ya bud'e ya fara cicciro kayan ciki, kayan bacci ya gani irin nasu na maza riga da wando sai short trousers kala kala sannan ga jeans da t shirt nan suma kala kala, mamakine ya kamashi ya dan kalleta yana duba kayan shifa kusan ma idan ba mantawa yayi ba rabonshi da kananan kaya tun yana saurayi lokacin yana dan makaranta kuma yana kammala karatunshi ya tattara kayan ya bayar lokacin da zai dawo gida Nigeria,
"To in banda abinki goodness wadannan kayan ai na samari ne ni kuma kinga ni na nafara tsufa" yace da ita yana dan murmushi mai tsada,
"Sir kaima ai saurayinne tunda baka tsufa ba" ta bashi amsa tana kallon kayan,
"Na tsufa mana gashi nan har al'amin ya fara zama saurayi"
"Sir baka tsufa ba i swear, wlh idan ka saka zasu yi maka kyau"
"To nagode sosai, zan saka" ya bata amsa,
Mikewa tayi "sir sai da safe"
"Ok" ya fada a takaice, sashenta ta koma tayi shirin bacci tayi kwanciyarta, shi kuma jabir kallon kayan kawai yake yana mamaki acikin ranshi ta yadda goodness har tayi tunanin siya masa kaya, hakika hakan ya sashi farin ciki domin kyauta tana kara dankon soyayya ga ma'aurata,sannan ma ai abun burgewa ne tsakanin mata da miji yawan bawa juna kyaututtuka lokaci zuwa lokaci, cikin akwatin ya mayar da kayan aransa yana ganin dolensa ya sanya kayan tunda siyo masa aka yi.
Washe gari da safe goodness ta tashi ta hada abin karyawa soyayyiyar doya da kwai da miya sai ruwan zafi, bata jima da kammalawa ba ta fita falo tana mopping tana sauraren wakar d banj, daga ita sai rigar bacci irin wacce Ummu al'amin ta aiko mata da ita a tsaraba waccen zuwan da jabir ya rakata,
Tana cikin aikin ne jabir ya shigo,kallonta yayi, "ki kawo min breakfast ina son zan fitane"
"Ok sir"
Da sauri ta shiga kitchen ta debo kayan ta nufi sashensa tana shiga bayan ta ajiye flasks akan dining ta jiyo tana kallonsa,
"Sir the food is ready"
"Ok am coming" ya fada ahankali, juyawa tayi ta fita takoma sashenta tayi wanka a gaggauce ta fito ta shirya cikin riga da wando blue, tana daure gashin attach dinta da ribom jabir ya shigo cikin farar shadda yana ta zuba kamshi,
"Bari naje gidan Malam" yace da ita,
"Sir zan bika pls" tace dashi a shagwabance,
"Kiyi zamanki agida naje na dawo tsarabarsu zan kai musu kema idan nadawo zan baki taki"
Juyawa tayi ta fara doddoka kafa a kasa irin na yara idan suna rikici,
"Nidai,nidai, nidai sai na bika" haka taketa fada cikin muryar shagwaba,
"Zo mu tafi" yace mata yana mai juyawa dan tafiya, cikin sauri ta dauko doguwar bakar rigarta ta dora akan kayan jikinta ta nada dan kwalin rigar tabi bayansa, lokacin da taje inda yake yana tsaye yana jiranta, gidan baya suka shiga dukkansu driver yaja motar suka fita daga gidan, kasa kasa take kallonshi tana murmushi hakika tasan ta fara cin gari awurin jabir koda baya sonta tasan ya bata wani matsayi na daban,
Shiru motar har sukaje gidan malam, fitowa sukayi suka shiga gidan a tare, a soro suka sameshi yana karatun littafi mai tsarki, ba karamin dadin ganinsu yaji ba musamman ma ganin goodness tayi shiga irinta musulmai, cikin gidan ta shiga bayan sun gaisa ta barsu domin su tattauna.
Sun dade agidan malam tun safe har wurin 3 gashi taji dadin zama da mutanen gidan babu tsana babu tsangwama babu komai saima tarairayarta da suka yi koda zasu tafi kuwa tsintsiyar laushi da muficai suka babbata hakan ba karamin dadi yayi mata ba.
Suna komawa gida ta wuce part dinta,yau tunda bata wuni agidan ba ya sanyata niyyar yin tuwon amala miyar yauki, kitchen ta shiga ta soma aikace aikacenta daga falo ta kunna music tana jiyowa daga cikin kitchen din, jabir yana hangota ta window din dakinsa lokacin da ya shiga dakin.
Lokacin sallar magrib kafin ya fita ya shiga part dinta ya bata tsarabarta ta farin almiski amma kayan baccin da ya siyo mata ya boye mata su acikin dakinsa, karbar turaren tayi ta bude ta fara sinsina shi kamshinsa yayi mata dadi wannan dalilin ne ma ya sata zuba shi acikin ruwan da zata yi wanka, nan jikinta ya gauraye da kamshi bayan ta fito daga wankan, rigar bacci tasaka riga da wando masu laushi green ta dauki abincin jabir ta kai masa lokacin karfe 9 na dare,
A falonshi ta iskeshi yana kallo kamar koda yaushe jallabiya ce jikinshi, a gabanshi ta dire abincin,"ajiye min wannan cikin waccan drewar din" ya mika mata wani kwali, tashi tayi taje ta bude drewar din ta saka kwalin ta tura murfin drewar din dan ta rufe cikin tsautsayi ta matse da dan yatsanta daya,
"Ohhhhh" tafada da karfi tana jan dan yatsan amma yaki fitowa,
"Sir my pinger, i done close it with my pinger inside" ta fada tana mai ci gaba da janyo yatsanta,
Tashi yayi yaje inda take, da sauri yakai hannunshi mai mutukar taushi ya kamo nata yana ja, duk da tana halin jin ciwo sai da taji yarrrrrr! Ajikinta kamar yadda shima yaji,
Drewar din yayita kokarin budewa amma bata budu ba haka ya dage yanata kokarin zare yatsan nata amma abin yaci tura, dakyar da sudin goshi ya zaro yatsan nata wanda duk ya yanyanke da glass din jikin drewar din,