Sashe 52
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kan gado ta koma ta kwanta ta rungume pillow aranta tana tuna da agida ne da jabir zata rungume ba pillow ba amma yanzu gashi jabir dinma yayi mata wahalar gani balle har ta rabu jikinshi, shiru tayi tafara kiran sunayen Allah acikin zuciyarta amma yau tana ganin daren yayi mata tsawo da yawa ko dan bata tare da abin sonta ne, kasa komawa bacci tayi har asuba tayi ta tashi tai salla ta sake komawa ta kwanta. Har gari yayi haske idonta biyu, tana ganin al'amin yazo ya shiga toilet yayi wanka ya fito ya fara shafa mai ajikinsa,
"Inye ashe boy din nawa ya girma tunda yanzu ya iya wanka da kanshi" tafada tana kallonsa tana murmushi,
Juyowa yayi yana shafa mai akansa da fuskarsa "sabahul khair anty"
"Yau babu sch ne my boy?"
"Anty bama yin karatu ranar alhamis da juma'a, mu shine weekend dinmu"
Murmushi tayi tana kallonsa "hakan yayi kyau my boy, nima so nake natashi nayi wanka amma jikina duk a mace yake wallahi"
"Ki daure anty"
"To al'amin bari natashi" tafada tare da tashi ahankali ta shiga bathroom, bata wani jima ba tafito tana daure da towel, muryar al'amin ta jiyo daga falo yana cewa,
"Anty idan kin gama ga abinci an kawo"
"To al'amin" tafada tareda fara goge jikinta, mai ta dauko ta zauna agefen gado tafara shafawa,
Kamar a mafarki ta fara jiyo kamshin turaren gogan nata yana ziyartar hancinta ahankali ta daga kanta ta kalli kofar dakin,abbunta ta hango tsaye ya sha farar shadda riga da wando dinkin boda kansa ko hula babu ya zira hannayensa cikin aljihunsa,
Kicin kicin tayi da fuska ta bata rai, idonta ta dauke daga kallonshi ta mayar kan man shafawarta taci gaba da shafe jikinta dashi, ahankali ya tako ya karaso inda take yana murmushi,
Zama yayi agefenta daf da ita domin har tana jiyo jikinsa yana gogar nata, mai ta lukuto zata shafa yayi saurin rike hannunta,
"Haba binti yau ba zaki gaishe da abbun naki ba alhalin ba tare muka kwana ba, kawo na shafa miki man"
Batare da ta jiyo ta kalleshi ba ta bashi amsa "mantawa nayi, ashe fa ba tare muka kwana ba, ina kwana, mai kuma ka barmin kayana zan shafa"
Tunda tafara wannan bayanin ya zubawa fuskarta ido anan yagano kishi tsababa dankare akan fuskar tata hakan ya sashi yin murmushi,
"Binti me nayi mikine? Fushin nan naki na menene?"
"Ni me aka yimin da zanyi fushi? Ni babu wani fushi da nake yi"
Jikinta ya karasa shiga ya rungumeta, "idan ma wani laifin nayi miki to kiyi hakuri"
Man ya dauka ya fara shafa mata abayanta, bata yi magana ba har ya gama, yana jiyo da ita yaga kuka take, duk iya kokarinta na taga ta danne kishin dake azalzalar zuciyarta amma takasa dole sai da ya fahimta,
"Kiyi hakuri binti, jiya bakiyi bacci ba ko? Nima banyi baccin ba amma kiyi hakuri kinji, 3 weeks za muyi sai mu koma muci gaba da kwana tare, amma anan dinma gobe tare zamu kwana"
Da sauri ta kalleshi yana rike da hannunta yana kallon fuskarta, girgiza kai tayi
"Nidai indai nice na yafe ka zauna awurin ummun al'amin" azuciyarta kuwa tunani indai haka ta faru amma da ta cika marar hakuri da kawaici,
"A'a binti karfa ki cuci kanki ki fadi gaskiyarki"
"Kaji abbun nan, da karya nafada?",ta fada tana zumburo masa baki, kiss yakai mata akan bakin nata ta zille tana dariya,
"Binti ba zaki bari in baki good morning massage ba?" Yafada yana dan miskilin murmushi kamarsa,
"Abbu naki wayon" ta fada tana make kafada,janta yayi zuwa jikinshi,
"Binti fada min gaskiya jiya kinyi barci?"
Kai ta daga "nayi mana, me zai hanani bacci abbu?"
Fuskarta ya dago yana kallon idanuwanta, "binti karfa ki koyi karya domin karya babban laifi ce indai mutum yana karya to bazai gushe ba har sai mala'iku sun rubuta sunansa acikin littafi na makaryata, haka kuma idan mutum shima yana kwatanta gaskiya to bazai gushe ba har sai mala'iku sun rubuta sunansa acikin masu gaskiya, daga ganin idon nan naki bakiyi bacci ba, kar ki boye min binti fada min gaskiya, kinyi bacci jiya?"
Kanta ta kwace ta sunkuyar dashi kasa ta girgiza kai "abbu kasawa nayi, ban san dalili ba"
Kumatunta ya dafa da hannuwanshi masu laushi,"ni nasan abinda ya hanaki binti, kishine, amma akwai mafita, ki rinka yawaita fadin la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin, ba ke kadai ba duk wata mace da take jin zuciyarta acushe muddin ta riki wannan tasbihin da yardar Allah zata samu saukin damuwarta"
"Nagode abbu" tafada idonta fal da kwalla,
"To kukan ya isa haka kinji, maza kiyi shiru, yau ba zaki sha chocolate din taki ba?"
Ya tambayeta yana jan hancinta, dago idonta tayi ta kalleshi cikeda kunya,
"Abbu kaga" ta nuna masa wani wuri, juyar da idonsa yayi, kafin ya juyo gareta har tayi digirgire ta taka kafafunsa takai bakinta kan nasa,
Ta jima tana tsotsar chocolate dinta kafin ta hakura tana kallonshi,
"Abbu wallahi kaima dogone sosai, kalli fa duk tsayin nan nawa a kafadar ka natsaya"
Kugunta ya rike yana murmushi, "ke dama ai ba doguwa bace, gajeriya ce"
Murmushin itama tayi ta rike hannuwanshi, "ahakan? Wallahi nima inada tsayi"
Sakinta yayi ya nufi jakar kayanta domin ciro mata wanda zata sa, tana daga tsaye tana gyara fuskarta sai aikin murmushi takeyi ita Kadai domin idan akwai abinda ta tsana to bai wuce rashin jabir akusa da ita ba, ita kanta takasa gane wanne irin so take yi masa,
Wata blue din doguwar riga arabian gown ya ciro mata sannan ya fara zabo mata inner wears, duk suma blue colour ya cicciro mata saboda yaga haka take yi idan ta tashi saka kaya,
Niyyar tsokanarta yayi yace "gaskiya binti kema fa katuwace sosai, jibi wadannan abubuwan da kike sawa"
Daga inda take ta turo baki "haka dai ka gani kake so"
Murmushinsa mai sanyi yayi ya taso da kayan ahunnunsa ya nufota, "ni dama bafa wani abu nace ba, ungo juyo nafara saka miki kinga mafi sauri"
Sunkuyawa yayi yana ware mata pant din, "abbu tsaya, na b'ule sai na nemo pad"
Dagowa yayi daga duk'en da yake yafara kallonta, "wai binti anya kuwa lafiyarki kalau? Nifa wannan abin naki yafara bani tsoro, ace ba zakiyi kwana 15 ba sai kinyi wannan abun"
"Nidai, nidai abbu lafiyata kalau" tafada cikeda shagwaba tana tutturo baki, wurin jakar tata ya koma ya ciro mata pad din ya kawo mata,
"Gashi nan sai ki saka danni ba sanin yadda ake yi nayi ba"
Kafa tafara bugawa akasa "abbu kaine zaka saka Allah"
"Oh binti yanmatan rigima, ya na iya, bani"
Taimaka mata yayi ta shirya sai dariya take tana murna, shi kansa jabir wani farin ciki yaji yana shigarshi domin kullum bashida burin da ya wuce na yaga bintinshi cikin walwala, hannunta ya kama suka fita falo inda al'amin yake zaune yana kallo bayan yagama cin abinci,
"Al'amin ummunka fa ta shirya muku breakfast mai dadi gashi kuma ka zauna anan ka cika cikinka da na yan hotel" jabir ya fada yana mika masa hannu,
"Abbu anty na bata da lafiya jiya ko bacci bata yiba idonta ne yake ciwo gashi yayi ja kuma yanata kuka"
Juyawa jabir yayi ya kalleta yana kashe mata idonshi daya,
"Ai nabata magani al'amin, kaga ai yanzu idon ya daina kukan ko?"
Kai al'amin ya daga, hannunshi jabir ya kama suka fice daga cikin dakin bahijja tana biye dasu abaya, taxi suka tare suka shiga suka tasamma gidan ummu,
Lokacin da suka shiga ummun tana cikin daki tana shiryawa domin fitowarta kenan daga wanka kasancewar tunda ta tashi tafada kitchen domin hada hadar shirya musu abin karyawa tunda jabir yace mata har su bahijjan ma anan zasu zo su karya,
Labule ummun ta dan bude ta leko tana yi musu sannu da zuwa kafin ta koma cikin dakin,zama suka yi shikuma jabir ya nufi cikin dakin,
Su bahijja na nan afalo a zaune itada al'amin duk zaman ya isheta ga uwar yunwa da takeji tasan jabir tsayawa yayi ya taimakawa ummun al'amin ta shirya kamar yadda itama yayi mata, wani kishine yaketa taso mata amma tana danneshi tana ta nanata adu'ar da ya sanar da ita dazu, suna nan azaune sai gasu jabir sun fito ummu tana makale dashi sai kace masu shirin zuwa dinner,
Dauke kai daga kallonsu bahijja tayi aranta tana tunanin wai ko kunyar al'amin basa ji, ita sau lokuta da dama bata iya yin wani abun saboda al'amin domin ta fuskanci wayone dashi ba kadan ba amma su ko ajikinsu sai dai ta fahinci kamar wani abun ummun tanayi ne dan ita,
"Bisimillah ga abinci fa" tajiyo muryar ummu tana yi mata magana,
Tashi tayi taje ta zauna a inda suke, kusa da al'amin ta matsa ta zauna suka fara bawa cikinsu hakkinsa, kamar jiya yauma Ummu da jabir sai soyayya suke aikawa da jununsa acikin kwanon abincin hakan yasa bahijja jin gaba daya abincin ma ya fice mata arai, cakular abincin taci gaba dayi da spoon tana ci kadan kadan ammafa bawai dan tana so ba kawai dai bata son su ganota ne,
Sun jima suna dan taba soyayyarsu kafin jabir ya mike ya fita zuwa toilet domin wanko bakinshi kasancewar abincin akwai tafarnuwa aciki, bayanshi ummu tabi zuwa cikin dakin,
Inda al'amin yake zaune yana hada abin yin game dinshi na puzzle ta nufa ta fara tayashi suna jerawa, suna yi yana bata labarin abokanshi da yayi,tuni ta manta da batun su jabir sai dariya take yi itada al'amin wani lokacin ma idan hirar tayi dadi sai ta bashi hannu su tafa.
"Lallai hira tayi dadi" suka jiyo muryar jabir abayansu, atare suka juya suna kallonsa yana tsaye da aswaki abakinshi yanayi,
"Abbu kaga anty ma ta iya hada puzzle"
"Ai al'amin kaida antyn nan naka ban san wanda yafi wani daru ba shiyasa taku tazo daya"
Kallonsa bahijja tayi tana murmushi, "lallai abbu nice mai darun" yanda tayi maganar cikin shagwaba ya sanya ummu al'amin tsayawa kallonta,
"To yanzu dai ku tsaya kun san dalilin da yasa nayi brush sannan nazo nake yin aswakin nan?"
Kai bahijja ta girgiza shikuma al'amin yace "lah abbu"
"Inye ashe boy din nawa ya girma tunda yanzu ya iya wanka da kanshi" tafada tana kallonsa tana murmushi,
Juyowa yayi yana shafa mai akansa da fuskarsa "sabahul khair anty"
"Yau babu sch ne my boy?"
"Anty bama yin karatu ranar alhamis da juma'a, mu shine weekend dinmu"
Murmushi tayi tana kallonsa "hakan yayi kyau my boy, nima so nake natashi nayi wanka amma jikina duk a mace yake wallahi"
"Ki daure anty"
"To al'amin bari natashi" tafada tare da tashi ahankali ta shiga bathroom, bata wani jima ba tafito tana daure da towel, muryar al'amin ta jiyo daga falo yana cewa,
"Anty idan kin gama ga abinci an kawo"
"To al'amin" tafada tareda fara goge jikinta, mai ta dauko ta zauna agefen gado tafara shafawa,
Kamar a mafarki ta fara jiyo kamshin turaren gogan nata yana ziyartar hancinta ahankali ta daga kanta ta kalli kofar dakin,abbunta ta hango tsaye ya sha farar shadda riga da wando dinkin boda kansa ko hula babu ya zira hannayensa cikin aljihunsa,
Kicin kicin tayi da fuska ta bata rai, idonta ta dauke daga kallonshi ta mayar kan man shafawarta taci gaba da shafe jikinta dashi, ahankali ya tako ya karaso inda take yana murmushi,
Zama yayi agefenta daf da ita domin har tana jiyo jikinsa yana gogar nata, mai ta lukuto zata shafa yayi saurin rike hannunta,
"Haba binti yau ba zaki gaishe da abbun naki ba alhalin ba tare muka kwana ba, kawo na shafa miki man"
Batare da ta jiyo ta kalleshi ba ta bashi amsa "mantawa nayi, ashe fa ba tare muka kwana ba, ina kwana, mai kuma ka barmin kayana zan shafa"
Tunda tafara wannan bayanin ya zubawa fuskarta ido anan yagano kishi tsababa dankare akan fuskar tata hakan ya sashi yin murmushi,
"Binti me nayi mikine? Fushin nan naki na menene?"
"Ni me aka yimin da zanyi fushi? Ni babu wani fushi da nake yi"
Jikinta ya karasa shiga ya rungumeta, "idan ma wani laifin nayi miki to kiyi hakuri"
Man ya dauka ya fara shafa mata abayanta, bata yi magana ba har ya gama, yana jiyo da ita yaga kuka take, duk iya kokarinta na taga ta danne kishin dake azalzalar zuciyarta amma takasa dole sai da ya fahimta,
"Kiyi hakuri binti, jiya bakiyi bacci ba ko? Nima banyi baccin ba amma kiyi hakuri kinji, 3 weeks za muyi sai mu koma muci gaba da kwana tare, amma anan dinma gobe tare zamu kwana"
Da sauri ta kalleshi yana rike da hannunta yana kallon fuskarta, girgiza kai tayi
"Nidai indai nice na yafe ka zauna awurin ummun al'amin" azuciyarta kuwa tunani indai haka ta faru amma da ta cika marar hakuri da kawaici,
"A'a binti karfa ki cuci kanki ki fadi gaskiyarki"
"Kaji abbun nan, da karya nafada?",ta fada tana zumburo masa baki, kiss yakai mata akan bakin nata ta zille tana dariya,
"Binti ba zaki bari in baki good morning massage ba?" Yafada yana dan miskilin murmushi kamarsa,
"Abbu naki wayon" ta fada tana make kafada,janta yayi zuwa jikinshi,
"Binti fada min gaskiya jiya kinyi barci?"
Kai ta daga "nayi mana, me zai hanani bacci abbu?"
Fuskarta ya dago yana kallon idanuwanta, "binti karfa ki koyi karya domin karya babban laifi ce indai mutum yana karya to bazai gushe ba har sai mala'iku sun rubuta sunansa acikin littafi na makaryata, haka kuma idan mutum shima yana kwatanta gaskiya to bazai gushe ba har sai mala'iku sun rubuta sunansa acikin masu gaskiya, daga ganin idon nan naki bakiyi bacci ba, kar ki boye min binti fada min gaskiya, kinyi bacci jiya?"
Kanta ta kwace ta sunkuyar dashi kasa ta girgiza kai "abbu kasawa nayi, ban san dalili ba"
Kumatunta ya dafa da hannuwanshi masu laushi,"ni nasan abinda ya hanaki binti, kishine, amma akwai mafita, ki rinka yawaita fadin la ilaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin, ba ke kadai ba duk wata mace da take jin zuciyarta acushe muddin ta riki wannan tasbihin da yardar Allah zata samu saukin damuwarta"
"Nagode abbu" tafada idonta fal da kwalla,
"To kukan ya isa haka kinji, maza kiyi shiru, yau ba zaki sha chocolate din taki ba?"
Ya tambayeta yana jan hancinta, dago idonta tayi ta kalleshi cikeda kunya,
"Abbu kaga" ta nuna masa wani wuri, juyar da idonsa yayi, kafin ya juyo gareta har tayi digirgire ta taka kafafunsa takai bakinta kan nasa,
Ta jima tana tsotsar chocolate dinta kafin ta hakura tana kallonshi,
"Abbu wallahi kaima dogone sosai, kalli fa duk tsayin nan nawa a kafadar ka natsaya"
Kugunta ya rike yana murmushi, "ke dama ai ba doguwa bace, gajeriya ce"
Murmushin itama tayi ta rike hannuwanshi, "ahakan? Wallahi nima inada tsayi"
Sakinta yayi ya nufi jakar kayanta domin ciro mata wanda zata sa, tana daga tsaye tana gyara fuskarta sai aikin murmushi takeyi ita Kadai domin idan akwai abinda ta tsana to bai wuce rashin jabir akusa da ita ba, ita kanta takasa gane wanne irin so take yi masa,
Wata blue din doguwar riga arabian gown ya ciro mata sannan ya fara zabo mata inner wears, duk suma blue colour ya cicciro mata saboda yaga haka take yi idan ta tashi saka kaya,
Niyyar tsokanarta yayi yace "gaskiya binti kema fa katuwace sosai, jibi wadannan abubuwan da kike sawa"
Daga inda take ta turo baki "haka dai ka gani kake so"
Murmushinsa mai sanyi yayi ya taso da kayan ahunnunsa ya nufota, "ni dama bafa wani abu nace ba, ungo juyo nafara saka miki kinga mafi sauri"
Sunkuyawa yayi yana ware mata pant din, "abbu tsaya, na b'ule sai na nemo pad"
Dagowa yayi daga duk'en da yake yafara kallonta, "wai binti anya kuwa lafiyarki kalau? Nifa wannan abin naki yafara bani tsoro, ace ba zakiyi kwana 15 ba sai kinyi wannan abun"
"Nidai, nidai abbu lafiyata kalau" tafada cikeda shagwaba tana tutturo baki, wurin jakar tata ya koma ya ciro mata pad din ya kawo mata,
"Gashi nan sai ki saka danni ba sanin yadda ake yi nayi ba"
Kafa tafara bugawa akasa "abbu kaine zaka saka Allah"
"Oh binti yanmatan rigima, ya na iya, bani"
Taimaka mata yayi ta shirya sai dariya take tana murna, shi kansa jabir wani farin ciki yaji yana shigarshi domin kullum bashida burin da ya wuce na yaga bintinshi cikin walwala, hannunta ya kama suka fita falo inda al'amin yake zaune yana kallo bayan yagama cin abinci,
"Al'amin ummunka fa ta shirya muku breakfast mai dadi gashi kuma ka zauna anan ka cika cikinka da na yan hotel" jabir ya fada yana mika masa hannu,
"Abbu anty na bata da lafiya jiya ko bacci bata yiba idonta ne yake ciwo gashi yayi ja kuma yanata kuka"
Juyawa jabir yayi ya kalleta yana kashe mata idonshi daya,
"Ai nabata magani al'amin, kaga ai yanzu idon ya daina kukan ko?"
Kai al'amin ya daga, hannunshi jabir ya kama suka fice daga cikin dakin bahijja tana biye dasu abaya, taxi suka tare suka shiga suka tasamma gidan ummu,
Lokacin da suka shiga ummun tana cikin daki tana shiryawa domin fitowarta kenan daga wanka kasancewar tunda ta tashi tafada kitchen domin hada hadar shirya musu abin karyawa tunda jabir yace mata har su bahijjan ma anan zasu zo su karya,
Labule ummun ta dan bude ta leko tana yi musu sannu da zuwa kafin ta koma cikin dakin,zama suka yi shikuma jabir ya nufi cikin dakin,
Su bahijja na nan afalo a zaune itada al'amin duk zaman ya isheta ga uwar yunwa da takeji tasan jabir tsayawa yayi ya taimakawa ummun al'amin ta shirya kamar yadda itama yayi mata, wani kishine yaketa taso mata amma tana danneshi tana ta nanata adu'ar da ya sanar da ita dazu, suna nan azaune sai gasu jabir sun fito ummu tana makale dashi sai kace masu shirin zuwa dinner,
Dauke kai daga kallonsu bahijja tayi aranta tana tunanin wai ko kunyar al'amin basa ji, ita sau lokuta da dama bata iya yin wani abun saboda al'amin domin ta fuskanci wayone dashi ba kadan ba amma su ko ajikinsu sai dai ta fahinci kamar wani abun ummun tanayi ne dan ita,
"Bisimillah ga abinci fa" tajiyo muryar ummu tana yi mata magana,
Tashi tayi taje ta zauna a inda suke, kusa da al'amin ta matsa ta zauna suka fara bawa cikinsu hakkinsa, kamar jiya yauma Ummu da jabir sai soyayya suke aikawa da jununsa acikin kwanon abincin hakan yasa bahijja jin gaba daya abincin ma ya fice mata arai, cakular abincin taci gaba dayi da spoon tana ci kadan kadan ammafa bawai dan tana so ba kawai dai bata son su ganota ne,
Sun jima suna dan taba soyayyarsu kafin jabir ya mike ya fita zuwa toilet domin wanko bakinshi kasancewar abincin akwai tafarnuwa aciki, bayanshi ummu tabi zuwa cikin dakin,
Inda al'amin yake zaune yana hada abin yin game dinshi na puzzle ta nufa ta fara tayashi suna jerawa, suna yi yana bata labarin abokanshi da yayi,tuni ta manta da batun su jabir sai dariya take yi itada al'amin wani lokacin ma idan hirar tayi dadi sai ta bashi hannu su tafa.
"Lallai hira tayi dadi" suka jiyo muryar jabir abayansu, atare suka juya suna kallonsa yana tsaye da aswaki abakinshi yanayi,
"Abbu kaga anty ma ta iya hada puzzle"
"Ai al'amin kaida antyn nan naka ban san wanda yafi wani daru ba shiyasa taku tazo daya"
Kallonsa bahijja tayi tana murmushi, "lallai abbu nice mai darun" yanda tayi maganar cikin shagwaba ya sanya ummu al'amin tsayawa kallonta,
"To yanzu dai ku tsaya kun san dalilin da yasa nayi brush sannan nazo nake yin aswakin nan?"
Kai bahijja ta girgiza shikuma al'amin yace "lah abbu"