Sashe 42
Wani Haske Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi yayi mai yalwa "binti kenan ai makoci yanada babban hakki akan makocinsa domin annabi ya kasance yana yiwa sahabbai nasiha akan girman makoci, bai gushe ba har saida sahabbai suka tsammaci annabi zaice makoci zai iya gadon makocinsa, shi makoci ai abin tambayane ranar gobe alqiyama shiyasa ake son ka kyautata musu akoda yaushe domin acikin alqur'ani mai girma akwai inda Allah ya ambaci cewar abawa makoci hakkinsa, haka kuma annabi yace : _imanin dayanku bazai cikaba har sai yasowa makocinsa abinda yake sowa kansa, awani hadisin kuma yace duk wanda yayi imani da Allah da ranar karshe to kada ya cutar da makocinsa,cikin wani hadisin kuma yace Duk wanda makocinsa bai amince da amanarsa ba to bazai shiga aljannah ba_,amma mutane basa bawa makota hakkinsu, yanzu mutane sun kasance masu son kawunansu masu cutar da makotansu, alhalin da akwai matar da tashiga wuta bayan tana kwana tana salla kuma tana wuni da azumi abakinta amma lokacin data rasu sai annabi yace tana gidan wuta saboda tana cutar da makotanta"
Zaro ido goodness tayi ita dai idan jabir yana bata ire iren wadannan labaran har bata son ya daina domin dadi suke yi mata,
"Abbu ka sake koya min yadda ake yin wankan nan, anjima zanje inyi"
"To muslima" yafada da niyyar tsokanarta, batace komai ba illa dan murmushi da tayi,
"Farko dai ana so ka tanadi ruwanka mai tsarki wanda bai canja kala ba sannan kuma bai canja dandano ba, sai ki tsiyayi ruwan ki wanke hannuwanki sau uku sannan sai kiyi tsarki ki tabbatar kin wanke ko ina inda kike tunanin jinin ya taba, daga nan sai kiyi alwala amma sau daya daya ba sau ukuba sai dai ba zaki wanke kafafunki ba a iya shafar kunnuwa zaki tsaya, daga nan sai ki wanke gashin kanki sau uku amma ga ita mace anfi son ruwan ya ratsa har can karkashin gashinta, ana son ko ina ya samu, sai ki wanke fuskarki zuwa wuyanki shima sau uku daga nan sai ki wanke barinki nadama wasu malaman sunce daga kafada zuwa saman mazaunai za a wanke na barin dama sannan akoma barin hagu ayi haka sai asake dawowa barin dama awanke daga kan mazaunai zuwa agara sannan akoma bangaren hagu nanma awanke duk sau uku uku sai a game dukkan jiki da ruwa awanke kafafuwa wato karashen alwalar da aka faro daga farko, amma wasu malaman kuma sunce idan anzo wanke barin dama to daga kafada zuwa agara ne za awanke sau uku sannan sai akoma barin hagu shima ayi masa haka sai kuma agame dukkan jiki da ruwa sai awanke kafafuwa amma yana dakyau arinka tsettsefe yan yatsu domin ruwa bai cika shiga wurinba sosai, wannan shine siffar wankan,sannan basai lallai an tsefe gashin kai ba malamai sunce ko gashin kan mace akitse yake to zata iya yin wankan ahaka kawai dai abin bukata shine ta tabbatar ta kwarara ruwa agashin kanta yanda ruwan zai tabo har can karkashin gashin, amma ga macen data gama al'ada to yana dakyau tayi amfani da turaren almiski da ganyen magarya domin tsaftace jikinta hakan sunnace domin Nana A'isha ta kasance tana aikata hakan duk lokacin data kammala jinin al'ada haka kuma idan kinyi wankan ne kafin faduwar rana to sallar azahar da la'asar suna kanki idan kuma sai bayan faduwar rana kikayi to wajibine ki sallaci sallar mangariba da isha'i"
"Nagode abbu bari natashi naje nagani amma indai banga jininba ai shikenan ko?"
Kai ya girgiza mata yana jan dan yatsanta guda daya,
"Har wannan mai kalar ruwan kasa kasan ko kuma yelo dinnan shima indai kin ganshi to zaki bashi hukuncin jinin al'ada ne domin jinin ne yake saba kala akarshen al'adar, domin fadin Nana A'isha uwar mumunai Allah ya kara mata yarda tace sun kasance suna daukar wannan ruwan mai fatsi fatsi a matsayin jinin al'alda mutukar suka ganshi alokacin al'adarsu haka kuma basa yin wanka har sai sunga farin ruwa mai kamar farar kasa ya bayyana"
Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi domin jabir tako ina yayi kuma yasan abubuwa da dama wadanda suka shafi mata kai kace su ya karanta ma gaba daya,
"To bari naje nadawo" tafada tareda tashi ta tafi part dinta, binta yayi da murmushi yana mai jin wani yanayi agame da ita.
Kullum suna tare yana koya mata karatun alqur'ani ko kuma yana bata kissar annabi Muhammad (S.A.W) domin littafin sira ya samo mata yake koyar da ita akowanne dare, amma har yanzu bashida niyyar kulata irin kulawar da miji yake yiwa matarsa domin so yake yaga ta fahinci addini sosai sannan ta sake sakewa dashi gudun kar yaje ko har yanzu tana tsoronshi yasan hakan zai iya haifar mata da illa.
Yau ta kama ranar Monday dan haka da azuminsa ya tashi, ita goodness bata saniba dan haka taje ta shiryo masa breakfast mai lafiya,
Acikin bedroom dinshi ta tarar dashi yana kwance gashi kuma yau zai koma office, daga shi sai dogon wandon bacci ko riga babu ajikinsa,
Gaban gadon taje tayi kneel down agabanshi ta saitinshi ta soma mika masa littafin larabcin dake hanunta,
"Abbu tuna min sunan wadannan abubuwan namanta"
Karbar littafin yayi,
"Yadun hannu, rajlun kafa, uzunun kunne, ainun ido, anfun hanci, fammun baki"
Littafin ya mika mata yana gyara kwanciyarsa,
"Yawwa abbu nagane, yadun hannu ko?" Sai takamo hannunsa takama sannan tasaki,
"Um rajlun kuma kafa ko?" Kafarsa takoma takama ta shafi tafin kafarsa,
"Sai uznun kunne, abbu wannan?" Kunnensa ta kamo tana tambayarsa, kai ya daga mata yana kallonta gaba daya wani iri yake ji,
"Abbu ainun kuma ido ko?" Ji yayi tana shafar idonshi daya, kafin ya farga har ta cafko hancinsa,
"Anfun kuma hanci, yehhh gashi abbu dama Kanada dogon hanci"
Hannunta ya rike, "binti ki bari mana, azumifa nake yi"
Dariya tayi "Allah abbu yau bazan bariba tunda Kaine kace min duk karatun duniya in andorawa mutum to da practical yafi tafiya"
Kafin ya lalubo amsar da zai bata ta haye jikinsa tana cewa "fammun baki" caraf ta cafki bakinsa cikin nata, hmmm su malam jabir koya lafiyar wannan azumi? Umm pherty Xarah ko kinada amsa ne kibani?
_Gaisuwa babba gareku masoya masu karanta wannan littafin na wani haske._
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/19, 5:48 PM] +234 903 993 4050: [10/9, 8:01 AM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_101-105_
_Assalamu alaikum masoya masu karanta littafin wani haske kuyi hakuri da rashin ganin posting akan lokaci wannan ya farune ta sanadiyyar wasu hidimomi da suka hau kaina sannan kuma kun san wannan littafin abubuwan da suke cikinsa sun shafi bincike da nazari shiyasa zakuga wani lokacin nadade banyi posting ba, yanzunma korafe korafenku naji shiyasa kawai na rubuto muku abinda ya sawwaka amma da a manufata zan kawo muku matsaloline wadanda mata suke fuskanta musamman ma ta fuskar auratayya tsakanininsu da mazajensu da kuma hanyoyin warwaresu to amma jin korafin naku yayi yawa yasa na ajiye wannan batun agefe saboda naji wasu na cewa ummi ta fiya jan rai akan wannan book din, to kuyi hakuri wlh ba jan rai bane yanayin rubutun ne haka, sannan kuma wata baiwar Allah tace ya kamata yanzu adaina kiran tauraruwar littafin da goodness tunda ta musulunta ana kiranta da bahijjanta, dan haka yanzu bahijja zakuji ina ambata, wannan Shafin nabayar dashi kyauta ga duk wata masoyiyar wani haske._
~~~Duk iya kokarinshi na ganin ya hanata aikata abinda tayi niyya kasawa yayi dolenshi haka ya rabuda ita taci gaba da yin yanda take so da bakinsa, rungumeshi tayi tana murmushi,
"Abbu yau bazakaje office ba ko?" Ta tambayeshi tana shafar sajensa, bude idonshi yayi yana kallonta kafin ya bata amsa wayarsa dake ajiye akan bedside drewar tafara vibration, hannu ya mika ya dauko ya duba mai kiran nasa,secretary dinsa ne na office dinsa dan haka yayi saurin dagawa domin yasan tunda ya kirashi to muhimmin abu zai sanar dashi,
Asanyayenshi ya daga wayar bayan sun gaisa yake sanar dashi bakin da zasu zo wurinshi anjima domin tattaunawa akan wata kwangila da zasu samu, wayar ya kashe yana tunanin dole yayi saurin fita zuwa office before bakin nasa su zo,
"Dagani naje nayi wanka" yace da ita yana kallon yar kyakkyawar jar rigar dake jikinta mai yalo yalo marar nauyi,
"Abbu kana yin azumin ko? Bayan kuma na yi maka breakfast, ni wlh bazan yarda ba" tafada cikeda shagwaba,
"Binti ai nafasa yin azumin tunda kin rigada kin bata min shi, idan nayi wanka yanzu zanci duk abinda kika girka min"
Wani tsalle ta daka ajikinsa tana murna, "yawwa abbu ko kaifa"
Murmushi yayi ya tashi zaune har lokacin tana kan cinyarsa azaune, kallo yabita dashi acikin zuciyarsa yana cewa "ai kuwa zaki sani tunda kika karya min azumina"
Hannunshi ta kama tana kallon fuskarshi "abbu inje in hada maka ruwan wankan"
"Uhm" yafada ahankali, wani tsalle ta dira ta sauka ta nufi toilet din yayinda shikuma yabita da kallo har yanzu akwai kuruciya da yarinta a tattare da ita,
Tana ciki tana sirka masa ruwan zafin data tara acikin wani babban baho ya turo kofa ya shigo cikin bathroom din, juyawa tayi ta kalleshi sai ta ganshi da dan gajeren wando, da saurinta ta juya wadda har tana kokarin fadawa cikin bahon ruwan zafin bata sani ba,
Da saurinshi ya rikota ta fada jikinshi ya riketa,
"Binti wannan gangancin fa? Saura kadan ki fada cikin ruwan zafi" yafada ahankali yana rikeda ita,
"Abbu gashinan kayi wankan, bari naje na gyara maka dakinka kafin ka fito" tafada tana mai sake rufe idanuwanta,
"Kitsaya binti, ai tare zamu yi wankan yau, ko bakya son ki samu lada?" Bude idonta tafara yi cikin sauri tareda yunkurin raba jikinta da nasa,
"Abbu kayi hakuri dan Allah, nidai wlh bazan iyaba kunyarka nakeji"
Dan murmushi yayi mai kayatarwa gamida dafa bangon bathroom din da hannuwanshi yayi mata runfa tana jingine ajikin bango tana neman hanyar guduwa,
"Ai kema wasa kike yi yarinya, ki karya min azumin nawa sannan kuma kice ba za muyi wanka tare ba, binti ladafa zaki samu domin babu abinda yafi kyautatawa miji saurin samun lada, duk umarnin da na baki muddin kika bishi to lada zaki samu, idan kika yimin wani abu wanda ya sani farin ciki shima lada zaki samu..!"
Zaro ido goodness tayi ita dai idan jabir yana bata ire iren wadannan labaran har bata son ya daina domin dadi suke yi mata,
"Abbu ka sake koya min yadda ake yin wankan nan, anjima zanje inyi"
"To muslima" yafada da niyyar tsokanarta, batace komai ba illa dan murmushi da tayi,
"Farko dai ana so ka tanadi ruwanka mai tsarki wanda bai canja kala ba sannan kuma bai canja dandano ba, sai ki tsiyayi ruwan ki wanke hannuwanki sau uku sannan sai kiyi tsarki ki tabbatar kin wanke ko ina inda kike tunanin jinin ya taba, daga nan sai kiyi alwala amma sau daya daya ba sau ukuba sai dai ba zaki wanke kafafunki ba a iya shafar kunnuwa zaki tsaya, daga nan sai ki wanke gashin kanki sau uku amma ga ita mace anfi son ruwan ya ratsa har can karkashin gashinta, ana son ko ina ya samu, sai ki wanke fuskarki zuwa wuyanki shima sau uku daga nan sai ki wanke barinki nadama wasu malaman sunce daga kafada zuwa saman mazaunai za a wanke na barin dama sannan akoma barin hagu ayi haka sai asake dawowa barin dama awanke daga kan mazaunai zuwa agara sannan akoma bangaren hagu nanma awanke duk sau uku uku sai a game dukkan jiki da ruwa awanke kafafuwa wato karashen alwalar da aka faro daga farko, amma wasu malaman kuma sunce idan anzo wanke barin dama to daga kafada zuwa agara ne za awanke sau uku sannan sai akoma barin hagu shima ayi masa haka sai kuma agame dukkan jiki da ruwa sai awanke kafafuwa amma yana dakyau arinka tsettsefe yan yatsu domin ruwa bai cika shiga wurinba sosai, wannan shine siffar wankan,sannan basai lallai an tsefe gashin kai ba malamai sunce ko gashin kan mace akitse yake to zata iya yin wankan ahaka kawai dai abin bukata shine ta tabbatar ta kwarara ruwa agashin kanta yanda ruwan zai tabo har can karkashin gashin, amma ga macen data gama al'ada to yana dakyau tayi amfani da turaren almiski da ganyen magarya domin tsaftace jikinta hakan sunnace domin Nana A'isha ta kasance tana aikata hakan duk lokacin data kammala jinin al'ada haka kuma idan kinyi wankan ne kafin faduwar rana to sallar azahar da la'asar suna kanki idan kuma sai bayan faduwar rana kikayi to wajibine ki sallaci sallar mangariba da isha'i"
"Nagode abbu bari natashi naje nagani amma indai banga jininba ai shikenan ko?"
Kai ya girgiza mata yana jan dan yatsanta guda daya,
"Har wannan mai kalar ruwan kasa kasan ko kuma yelo dinnan shima indai kin ganshi to zaki bashi hukuncin jinin al'ada ne domin jinin ne yake saba kala akarshen al'adar, domin fadin Nana A'isha uwar mumunai Allah ya kara mata yarda tace sun kasance suna daukar wannan ruwan mai fatsi fatsi a matsayin jinin al'alda mutukar suka ganshi alokacin al'adarsu haka kuma basa yin wanka har sai sunga farin ruwa mai kamar farar kasa ya bayyana"
Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi domin jabir tako ina yayi kuma yasan abubuwa da dama wadanda suka shafi mata kai kace su ya karanta ma gaba daya,
"To bari naje nadawo" tafada tareda tashi ta tafi part dinta, binta yayi da murmushi yana mai jin wani yanayi agame da ita.
Kullum suna tare yana koya mata karatun alqur'ani ko kuma yana bata kissar annabi Muhammad (S.A.W) domin littafin sira ya samo mata yake koyar da ita akowanne dare, amma har yanzu bashida niyyar kulata irin kulawar da miji yake yiwa matarsa domin so yake yaga ta fahinci addini sosai sannan ta sake sakewa dashi gudun kar yaje ko har yanzu tana tsoronshi yasan hakan zai iya haifar mata da illa.
Yau ta kama ranar Monday dan haka da azuminsa ya tashi, ita goodness bata saniba dan haka taje ta shiryo masa breakfast mai lafiya,
Acikin bedroom dinshi ta tarar dashi yana kwance gashi kuma yau zai koma office, daga shi sai dogon wandon bacci ko riga babu ajikinsa,
Gaban gadon taje tayi kneel down agabanshi ta saitinshi ta soma mika masa littafin larabcin dake hanunta,
"Abbu tuna min sunan wadannan abubuwan namanta"
Karbar littafin yayi,
"Yadun hannu, rajlun kafa, uzunun kunne, ainun ido, anfun hanci, fammun baki"
Littafin ya mika mata yana gyara kwanciyarsa,
"Yawwa abbu nagane, yadun hannu ko?" Sai takamo hannunsa takama sannan tasaki,
"Um rajlun kuma kafa ko?" Kafarsa takoma takama ta shafi tafin kafarsa,
"Sai uznun kunne, abbu wannan?" Kunnensa ta kamo tana tambayarsa, kai ya daga mata yana kallonta gaba daya wani iri yake ji,
"Abbu ainun kuma ido ko?" Ji yayi tana shafar idonshi daya, kafin ya farga har ta cafko hancinsa,
"Anfun kuma hanci, yehhh gashi abbu dama Kanada dogon hanci"
Hannunta ya rike, "binti ki bari mana, azumifa nake yi"
Dariya tayi "Allah abbu yau bazan bariba tunda Kaine kace min duk karatun duniya in andorawa mutum to da practical yafi tafiya"
Kafin ya lalubo amsar da zai bata ta haye jikinsa tana cewa "fammun baki" caraf ta cafki bakinsa cikin nata, hmmm su malam jabir koya lafiyar wannan azumi? Umm pherty Xarah ko kinada amsa ne kibani?
_Gaisuwa babba gareku masoya masu karanta wannan littafin na wani haske._
_*Ummi Shatu*_👌🏻
[10/19, 5:48 PM] +234 903 993 4050: [10/9, 8:01 AM] Ummi A'isha👌🏻: *WANI HASKE*
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_101-105_
_Assalamu alaikum masoya masu karanta littafin wani haske kuyi hakuri da rashin ganin posting akan lokaci wannan ya farune ta sanadiyyar wasu hidimomi da suka hau kaina sannan kuma kun san wannan littafin abubuwan da suke cikinsa sun shafi bincike da nazari shiyasa zakuga wani lokacin nadade banyi posting ba, yanzunma korafe korafenku naji shiyasa kawai na rubuto muku abinda ya sawwaka amma da a manufata zan kawo muku matsaloline wadanda mata suke fuskanta musamman ma ta fuskar auratayya tsakanininsu da mazajensu da kuma hanyoyin warwaresu to amma jin korafin naku yayi yawa yasa na ajiye wannan batun agefe saboda naji wasu na cewa ummi ta fiya jan rai akan wannan book din, to kuyi hakuri wlh ba jan rai bane yanayin rubutun ne haka, sannan kuma wata baiwar Allah tace ya kamata yanzu adaina kiran tauraruwar littafin da goodness tunda ta musulunta ana kiranta da bahijjanta, dan haka yanzu bahijja zakuji ina ambata, wannan Shafin nabayar dashi kyauta ga duk wata masoyiyar wani haske._
~~~Duk iya kokarinshi na ganin ya hanata aikata abinda tayi niyya kasawa yayi dolenshi haka ya rabuda ita taci gaba da yin yanda take so da bakinsa, rungumeshi tayi tana murmushi,
"Abbu yau bazakaje office ba ko?" Ta tambayeshi tana shafar sajensa, bude idonshi yayi yana kallonta kafin ya bata amsa wayarsa dake ajiye akan bedside drewar tafara vibration, hannu ya mika ya dauko ya duba mai kiran nasa,secretary dinsa ne na office dinsa dan haka yayi saurin dagawa domin yasan tunda ya kirashi to muhimmin abu zai sanar dashi,
Asanyayenshi ya daga wayar bayan sun gaisa yake sanar dashi bakin da zasu zo wurinshi anjima domin tattaunawa akan wata kwangila da zasu samu, wayar ya kashe yana tunanin dole yayi saurin fita zuwa office before bakin nasa su zo,
"Dagani naje nayi wanka" yace da ita yana kallon yar kyakkyawar jar rigar dake jikinta mai yalo yalo marar nauyi,
"Abbu kana yin azumin ko? Bayan kuma na yi maka breakfast, ni wlh bazan yarda ba" tafada cikeda shagwaba,
"Binti ai nafasa yin azumin tunda kin rigada kin bata min shi, idan nayi wanka yanzu zanci duk abinda kika girka min"
Wani tsalle ta daka ajikinsa tana murna, "yawwa abbu ko kaifa"
Murmushi yayi ya tashi zaune har lokacin tana kan cinyarsa azaune, kallo yabita dashi acikin zuciyarsa yana cewa "ai kuwa zaki sani tunda kika karya min azumina"
Hannunshi ta kama tana kallon fuskarshi "abbu inje in hada maka ruwan wankan"
"Uhm" yafada ahankali, wani tsalle ta dira ta sauka ta nufi toilet din yayinda shikuma yabita da kallo har yanzu akwai kuruciya da yarinta a tattare da ita,
Tana ciki tana sirka masa ruwan zafin data tara acikin wani babban baho ya turo kofa ya shigo cikin bathroom din, juyawa tayi ta kalleshi sai ta ganshi da dan gajeren wando, da saurinta ta juya wadda har tana kokarin fadawa cikin bahon ruwan zafin bata sani ba,
Da saurinshi ya rikota ta fada jikinshi ya riketa,
"Binti wannan gangancin fa? Saura kadan ki fada cikin ruwan zafi" yafada ahankali yana rikeda ita,
"Abbu gashinan kayi wankan, bari naje na gyara maka dakinka kafin ka fito" tafada tana mai sake rufe idanuwanta,
"Kitsaya binti, ai tare zamu yi wankan yau, ko bakya son ki samu lada?" Bude idonta tafara yi cikin sauri tareda yunkurin raba jikinta da nasa,
"Abbu kayi hakuri dan Allah, nidai wlh bazan iyaba kunyarka nakeji"
Dan murmushi yayi mai kayatarwa gamida dafa bangon bathroom din da hannuwanshi yayi mata runfa tana jingine ajikin bango tana neman hanyar guduwa,
"Ai kema wasa kike yi yarinya, ki karya min azumin nawa sannan kuma kice ba za muyi wanka tare ba, binti ladafa zaki samu domin babu abinda yafi kyautatawa miji saurin samun lada, duk umarnin da na baki muddin kika bishi to lada zaki samu, idan kika yimin wani abu wanda ya sani farin ciki shima lada zaki samu..!"