Sashe 7
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 15__16
*Saudat Farouq na gode sosai da kaunarki ..na ga mesage d'inki kuma in sha Allah zan gyara..Allah ya bar kauna..*
Dedicated to All my Fans
15__16
```Manzon Allah (SAW) ya ce''Duniya kurkukun mumini ce kuma aljannar kafiri ce''
Muslim ne ya rawaito shi``` .*
Malan Musa yace yarima Murad da Maysam? A gaskiya da wani ne dana bashi amman ai yarima ba sa'an auren Maysam bane..
Sarki yace haba Malan Musa dukan mu yan adam ne duk d'aya muke a wurin Allah babu wanda yafi wani babu fifiko se wanda yafi wani tsoran Allah ...hakane Allah ya bani mulki amman wannan ba yana nufin na fika sede ko in bakason had'a Zuri'arka da tawa ne
Da sauri Musa yace wane ni nace bana son had'a Zuri'ata da taku ..tunda hakane ta b'angare na bashi ...bansan ko ita Maysam d'in zata aminci ba amma fa wani hanzari ba gudu ba ya kamata kusan labarin ita Maysam din ..
Da sauri fulani tace a'a eh duk Maysam ta fad'a mana komi har irin sharri da akayi mata wanda tun wancen lokaci nasa aka mata duk wani gwaje2 daya dace kuma alhadulillah duk kariyar mutane ce .....kuma kada ka damu nida kaina zan sanarwa Maysam d'in
Malan Musa a ranshi ya ce kenan ta sanar dasu y'ar tsintuwace ..amman duk da haka suka amince ..to shi inbe basu ba dami ze saka musu da irin son da suke nunawa yar lelen shi..
A fili kuwa se yace shikenan Allah ya zab'a mana abunda yafi alheri ..
Daga haka ya koma clinik...
Waziri kuwa wanda akayi abun a gabanshi ...yayi wa sarki da fulani kirari sannan yace ina neman alfarmar fad'in tsokacin bakina game da wannan had'in da ake son yi ..
Fulani tace fad'i waziri an baka..
Ya kuwa gyara zama yace naga yarinyar nan ba jinin sarauta bace kuma a al'adar masarautar nan dan sarki se yar sarki hakama yar sarki se dan sarki ..amma agafarce ni idan na fad'i badede ba ...
Sarki yace hakane al'ada kace ba addini ba dan haka na rigayi dana zab'awa yarima mata mu hali ,tarbiyya da addini muka bi ,,ina anfanin auren jinin sarautar da ba tada tarbiyya ..daga haka yayi shiru..
Waziri kam kamar ya mutu dan takaici shi yar shi ya so a aurawa yariman sega wata yar qauyen qayau zowar rana tsaka ta samu a bulus ..shida yayi shekara da shekaru yana jira. . ..fakar idon sarki waziri yayi yayi kwafa...
Koda ya koma ya tarar da Maysam tana bacci abunta be tada ita ba ya zauna yana tuna magaganun da sarki......
Har fulani ta riskeshi nan ..bayan ya kwashi gaisuwa se kuma ya fita yana fad'in bari na dan zaga cikin gari ..
Ko minti biyu ba'ayi ba Maysam ta farka .arba da fulani tayi a tare suka sakarwa junan su murmushi ..ga kuyangu wasu tsaye suna mata firfita dukda AC da ke kunne saura kuwa a zube gabanta ...
Fulani tace ya karfin jiki?
Alhadulillah cewar Maysam ...
Fulani ta kuma cewa a zuba miki abicin kici ko?
Gyad'a kai kawai tayi..
Nan kuyangi suka fara zuzzuba abinci kala2 .Maysam ta kalli fulani tace abincin nan yayi yawa fa
Batace komi ba ta dauki plate guda me free rice da miyar zogale wacce tasha naman zabuwa ..spoon ta sa tace ci ko kuma sena baki a baki ne ...
Dariya Maysam tayi tace a'a zan iya ..ansar plate d'in tayi ta faraci ko spon goma batayi ba tace ya ishe ta ...
Fulani ta anshi plate d'in tare da cewa han na baki a baki tunda hakan kika fi so...
Babu yanda ta'iya haka take ansar abincin dan tana jin nauyi cewa fulani a'a.... Seda taci rabin tukon fulani ta kyaleta ..tasha lemun abarba wanda yaji kayan kamshi..bayan ta gama ne fulani ta umarci kuyangi dasu basu wuri jiki na karkarwa suka fice kafin nan seda suka yanyaka fruit kamar pomme(apple) ..pastèque (watermelon) dade sauran su..
Fulani tayi gyaran murya tace Maysam ina son muyi wata magana amman bansan ya zaki dauki abunba..
Maysam ta dauki yanka d'aya na kankanar tace ba komi haba kawai ku fad'i ni na d'auke ki tamkar mahaifiya ta ..
Sosai furuncin nan yayi wa fulani dadi har taji soyyayar yarinyar ta dad'a nimkuwa a zuciyar ta ...tace amince warki nake nema na ki auri d'ana yarima Murad ..
Maysam wacce take shan kankana ai kuwa seta kware ta ringa tari ...da kyar ya tsaya tace yarima Murad fa?ni?gaskiya bazan iya se kuma ta rushe da kuka ta kasa qarasawa tana kunyar cewa bata son jinin fulani kuma ma a gabanta..
Fulani ma sega hawaye shar yana bin kuma tunta tace Maysam bazan miki dole ba kema y'a ce kina da inci ...yarima kad'e Allah ya bani ...ina son ganin jikokina kafin na mutu amma shi yarima aure baya gabanshi saboda wani kuduri nashi ..ina ganin ke kad'e ce zaki iya zama dashi har ki'iya samun soyyayarshi because na yaba da hankalin ki nutsuwarki uwa uba kuma da hakurin ki ...shiyasa nake neman alfarmarki ..
Da sauri ta dago kanta ganin shar d'in hawaye a fuskar fulani da sauri tasa hannun ta ta goge mata t tana kuka tace kiyi hakuri na amince se kuma .. suka rumgume junan su fulani tace hakika ke y'a ta gari ce ..ina son ki dauke ni tamkar nina haifeki .tun lokacin da na fara ganin ki naji kin shiga raina time din daki ban labarinki na tausaya miki matuka ..ina son ki riqe amana ki kula mun da yarima ....
Duk da bata san yanda ake wani kula da miji ba amma seta tsinci kan ta da fad'in insha Allah zan kula dashi kuma bazan tab'a cin amanar ki ba...se bayan ta fa'di kuma se taji kunya tasa hannuta ta rufe fuskar ta .......girgiza kai kawai fulani tayi tana dan murmushi...
Se bayan sallar asar Malan Musa ya shiga d'akin tana lazumi daga zaune abisa gadon da alama yanzu ta idar da sallah....addu'a tayi ta shafa ..
Ta juwo tace Abba sannu da zuwa ..
Yauwa yar Abba ya jiki ..?
Da sauki ta ansa ..
Se kuma sukayi shiru har na tsawo yan mintuna ..
Maysam tace Abba kaji abunda momy fulani tace mun d'azu.....?
Ya san de be huce zancen auren ba amma seyace a'a se kin fad'a dan ya k'arda ..
Nan ta labarta mishi komi tana jiran jin mizece ...
Yace kwarai kuwa y'ar Abba ni suka fara tuntub'a kuma na amince ......dan mutanen nan suna kaunarki suna da kirki da karama ..kuma shi sarkin da kanshi ya nemi auren ki ....ba muda abunda zamu iya saka musu dashi ..kiyi hakuri ki karb'i rayuwa a duk yanda tazo miki. ....na tabbata bazasu cutar dake ba....
Kukan daya zo mata ta shafe tace shikenan Abba Allah yi mana zab'i na alheri..
Ameen ya ansa nan suka ci gaba da hirar su irinta d'a da uba.....har magarib
..
Haka akayi ta kula da Maysam har na tsawon wata biyu .alhadulillah kuwa sauki ya samu har tana taka qafar .....nan suka fara shiryen2 komawa qauyen su ..wanda sati biyu ya rage a daura auren dan haka sarki ya nemi alfarma kuma Musa ya amince ...
Abunka da gidan sarauta nan aka fara kuskus ...
Waziri ne zaune gaban sarauniya Madina yace gaskiya nayi sakaci dayawa dana san haka zata faru baza 'aba y'ata yarima ba dana biyewa shawarar ki da dad'ewa... .shi 'isa yanzu nazo mu gama karfi da karfe dan mu cimma burin mu..
Wata dariya Madina ta kece da ita tace ai daman kwad'ayin ka yaja maka kayi ta jiran gawon shanu ...da kaso ai da yanzu kaine a kadagar Mulkin nan aman wai kai me y'a ..ai ga irin ta nan ..
Waziri yace a bar tuna baya yanzu de na mika wuya...
Da kyau cewar Madina ...yanzu de babu wani plan mu bari se ya dawo kasar...
Nan suka ringa kuskus wanda bana iya jiwo komi..
.
A b'angaren.Murad kuwa besan wainar da ake toyawa ba ..yana zaune a office dinshi kiran Me martaba yashigo ......se kawai ya tsinci kanshi da fad'uwar gaba ....haka ya daure ya d'au kiran....bayan ya kwashi gaisuwa Sarki yace ya zancen mu na zaka kawo mun wacce kake so gashi har time din ya shud'e aman bakace komi ba..
Sosai kai yayi kamar yana gaban shi yace ayi hakuri ban samu ba..
Alhadulillah to ni na samo maka kuma nan da two week ne dan haka seka fara shirin dawowa.
Wani mummunar faduwar gaba yarima Murad yayi ..yace...
Fasma ce
Ahmed Gumel
[8/17, 1:27 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:31 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 15__16
*Saudat Farouq na gode sosai da kaunarki ..na ga mesage d'inki kuma in sha Allah zan gyara..Allah ya bar kauna..*
Dedicated to All my Fans
15__16
```Manzon Allah (SAW) ya ce''Duniya kurkukun mumini ce kuma aljannar kafiri ce''
Muslim ne ya rawaito shi``` .*
Malan Musa yace yarima Murad da Maysam? A gaskiya da wani ne dana bashi amman ai yarima ba sa'an auren Maysam bane..
Sarki yace haba Malan Musa dukan mu yan adam ne duk d'aya muke a wurin Allah babu wanda yafi wani babu fifiko se wanda yafi wani tsoran Allah ...hakane Allah ya bani mulki amman wannan ba yana nufin na fika sede ko in bakason had'a Zuri'arka da tawa ne
Da sauri Musa yace wane ni nace bana son had'a Zuri'ata da taku ..tunda hakane ta b'angare na bashi ...bansan ko ita Maysam d'in zata aminci ba amma fa wani hanzari ba gudu ba ya kamata kusan labarin ita Maysam din ..
Da sauri fulani tace a'a eh duk Maysam ta fad'a mana komi har irin sharri da akayi mata wanda tun wancen lokaci nasa aka mata duk wani gwaje2 daya dace kuma alhadulillah duk kariyar mutane ce .....kuma kada ka damu nida kaina zan sanarwa Maysam d'in
Malan Musa a ranshi ya ce kenan ta sanar dasu y'ar tsintuwace ..amman duk da haka suka amince ..to shi inbe basu ba dami ze saka musu da irin son da suke nunawa yar lelen shi..
A fili kuwa se yace shikenan Allah ya zab'a mana abunda yafi alheri ..
Daga haka ya koma clinik...
Waziri kuwa wanda akayi abun a gabanshi ...yayi wa sarki da fulani kirari sannan yace ina neman alfarmar fad'in tsokacin bakina game da wannan had'in da ake son yi ..
Fulani tace fad'i waziri an baka..
Ya kuwa gyara zama yace naga yarinyar nan ba jinin sarauta bace kuma a al'adar masarautar nan dan sarki se yar sarki hakama yar sarki se dan sarki ..amma agafarce ni idan na fad'i badede ba ...
Sarki yace hakane al'ada kace ba addini ba dan haka na rigayi dana zab'awa yarima mata mu hali ,tarbiyya da addini muka bi ,,ina anfanin auren jinin sarautar da ba tada tarbiyya ..daga haka yayi shiru..
Waziri kam kamar ya mutu dan takaici shi yar shi ya so a aurawa yariman sega wata yar qauyen qayau zowar rana tsaka ta samu a bulus ..shida yayi shekara da shekaru yana jira. . ..fakar idon sarki waziri yayi yayi kwafa...
Koda ya koma ya tarar da Maysam tana bacci abunta be tada ita ba ya zauna yana tuna magaganun da sarki......
Har fulani ta riskeshi nan ..bayan ya kwashi gaisuwa se kuma ya fita yana fad'in bari na dan zaga cikin gari ..
Ko minti biyu ba'ayi ba Maysam ta farka .arba da fulani tayi a tare suka sakarwa junan su murmushi ..ga kuyangu wasu tsaye suna mata firfita dukda AC da ke kunne saura kuwa a zube gabanta ...
Fulani tace ya karfin jiki?
Alhadulillah cewar Maysam ...
Fulani ta kuma cewa a zuba miki abicin kici ko?
Gyad'a kai kawai tayi..
Nan kuyangi suka fara zuzzuba abinci kala2 .Maysam ta kalli fulani tace abincin nan yayi yawa fa
Batace komi ba ta dauki plate guda me free rice da miyar zogale wacce tasha naman zabuwa ..spoon ta sa tace ci ko kuma sena baki a baki ne ...
Dariya Maysam tayi tace a'a zan iya ..ansar plate d'in tayi ta faraci ko spon goma batayi ba tace ya ishe ta ...
Fulani ta anshi plate d'in tare da cewa han na baki a baki tunda hakan kika fi so...
Babu yanda ta'iya haka take ansar abincin dan tana jin nauyi cewa fulani a'a.... Seda taci rabin tukon fulani ta kyaleta ..tasha lemun abarba wanda yaji kayan kamshi..bayan ta gama ne fulani ta umarci kuyangi dasu basu wuri jiki na karkarwa suka fice kafin nan seda suka yanyaka fruit kamar pomme(apple) ..pastèque (watermelon) dade sauran su..
Fulani tayi gyaran murya tace Maysam ina son muyi wata magana amman bansan ya zaki dauki abunba..
Maysam ta dauki yanka d'aya na kankanar tace ba komi haba kawai ku fad'i ni na d'auke ki tamkar mahaifiya ta ..
Sosai furuncin nan yayi wa fulani dadi har taji soyyayar yarinyar ta dad'a nimkuwa a zuciyar ta ...tace amince warki nake nema na ki auri d'ana yarima Murad ..
Maysam wacce take shan kankana ai kuwa seta kware ta ringa tari ...da kyar ya tsaya tace yarima Murad fa?ni?gaskiya bazan iya se kuma ta rushe da kuka ta kasa qarasawa tana kunyar cewa bata son jinin fulani kuma ma a gabanta..
Fulani ma sega hawaye shar yana bin kuma tunta tace Maysam bazan miki dole ba kema y'a ce kina da inci ...yarima kad'e Allah ya bani ...ina son ganin jikokina kafin na mutu amma shi yarima aure baya gabanshi saboda wani kuduri nashi ..ina ganin ke kad'e ce zaki iya zama dashi har ki'iya samun soyyayarshi because na yaba da hankalin ki nutsuwarki uwa uba kuma da hakurin ki ...shiyasa nake neman alfarmarki ..
Da sauri ta dago kanta ganin shar d'in hawaye a fuskar fulani da sauri tasa hannun ta ta goge mata t tana kuka tace kiyi hakuri na amince se kuma .. suka rumgume junan su fulani tace hakika ke y'a ta gari ce ..ina son ki dauke ni tamkar nina haifeki .tun lokacin da na fara ganin ki naji kin shiga raina time din daki ban labarinki na tausaya miki matuka ..ina son ki riqe amana ki kula mun da yarima ....
Duk da bata san yanda ake wani kula da miji ba amma seta tsinci kan ta da fad'in insha Allah zan kula dashi kuma bazan tab'a cin amanar ki ba...se bayan ta fa'di kuma se taji kunya tasa hannuta ta rufe fuskar ta .......girgiza kai kawai fulani tayi tana dan murmushi...
Se bayan sallar asar Malan Musa ya shiga d'akin tana lazumi daga zaune abisa gadon da alama yanzu ta idar da sallah....addu'a tayi ta shafa ..
Ta juwo tace Abba sannu da zuwa ..
Yauwa yar Abba ya jiki ..?
Da sauki ta ansa ..
Se kuma sukayi shiru har na tsawo yan mintuna ..
Maysam tace Abba kaji abunda momy fulani tace mun d'azu.....?
Ya san de be huce zancen auren ba amma seyace a'a se kin fad'a dan ya k'arda ..
Nan ta labarta mishi komi tana jiran jin mizece ...
Yace kwarai kuwa y'ar Abba ni suka fara tuntub'a kuma na amince ......dan mutanen nan suna kaunarki suna da kirki da karama ..kuma shi sarkin da kanshi ya nemi auren ki ....ba muda abunda zamu iya saka musu dashi ..kiyi hakuri ki karb'i rayuwa a duk yanda tazo miki. ....na tabbata bazasu cutar dake ba....
Kukan daya zo mata ta shafe tace shikenan Abba Allah yi mana zab'i na alheri..
Ameen ya ansa nan suka ci gaba da hirar su irinta d'a da uba.....har magarib
..
Haka akayi ta kula da Maysam har na tsawon wata biyu .alhadulillah kuwa sauki ya samu har tana taka qafar .....nan suka fara shiryen2 komawa qauyen su ..wanda sati biyu ya rage a daura auren dan haka sarki ya nemi alfarma kuma Musa ya amince ...
Abunka da gidan sarauta nan aka fara kuskus ...
Waziri ne zaune gaban sarauniya Madina yace gaskiya nayi sakaci dayawa dana san haka zata faru baza 'aba y'ata yarima ba dana biyewa shawarar ki da dad'ewa... .shi 'isa yanzu nazo mu gama karfi da karfe dan mu cimma burin mu..
Wata dariya Madina ta kece da ita tace ai daman kwad'ayin ka yaja maka kayi ta jiran gawon shanu ...da kaso ai da yanzu kaine a kadagar Mulkin nan aman wai kai me y'a ..ai ga irin ta nan ..
Waziri yace a bar tuna baya yanzu de na mika wuya...
Da kyau cewar Madina ...yanzu de babu wani plan mu bari se ya dawo kasar...
Nan suka ringa kuskus wanda bana iya jiwo komi..
.
A b'angaren.Murad kuwa besan wainar da ake toyawa ba ..yana zaune a office dinshi kiran Me martaba yashigo ......se kawai ya tsinci kanshi da fad'uwar gaba ....haka ya daure ya d'au kiran....bayan ya kwashi gaisuwa Sarki yace ya zancen mu na zaka kawo mun wacce kake so gashi har time din ya shud'e aman bakace komi ba..
Sosai kai yayi kamar yana gaban shi yace ayi hakuri ban samu ba..
Alhadulillah to ni na samo maka kuma nan da two week ne dan haka seka fara shirin dawowa.
Wani mummunar faduwar gaba yarima Murad yayi ..yace...
Fasma ce
Ahmed Gumel
[8/17, 1:27 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:31 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪