Sashe 33
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dedicated to all my fans
67__68
```Manzon Allah(SAW) yace''lallai Allah ta'ala ya haramta wa wuta cin naman wanda yake fadin ''La'ilaha illallahu''don Allah''
Muslim da Bukhari ne suka rawaito shi``` .
Washe gari kam asubanci yayi ..karfe tara jirgin su ya daga se Niger......direct Maradi ya sauka .....Mahmud kawai ya san da zuwan shi shima se dan ya zo daukan shi ne.....
Momy na break kawai se jin salamar Murad tayi ...ba karamin mamaki tayi ba ..
Koda ya shigo direct bakin gadon da Maysam ke bacci yaje ya zauna abunshi ....kura mata ido yayi yana kalonta seya ga ta rame mishi......dukawa yayi yayi kissing din goshinta ....
Mahmud da ya shigo yanzu ya duka ya gaida Momy ya tambayyi ya me jiki .......duka cike da mamaki take amsa mishi ta nuna mishi Murad ......
Mahmud dariya yayi yace to idan ka gama rashin kunyar seku gaisa da Momy..ko.
Waro ido yayi yana kwallon wurin da Momy ke zaune dan fa shi har ga Allah be san tana dakin ba ...idon shi ya rufe kawai wajen son ganin Maysam...
Se kuma ya zame ya zauna kusa da Momy yana aikawa da Mahmud sakon harara......
Mahmud yayi musu sallama ya fice abunshi yana meyi wa Murad gwalo....
Kicin2 yayi da fuska .......yana sosa kai yake gaida fulani ya kuwa sadda kai kasa.....
Fulani har cikin ranta taji dadi ganin hankalinshi ya fara kwantawa da kuma karkata zuwa Maysam .....
Murmushi tayi ta shafa kanshi tace sannun Son kasha hanya fa ...ga break nan kayi dan da alama direct nan ka sauka.....
Yana fa jin yunwar amma dan shagwaba ya saka kayan break din gabanshi amma yaki zubawa...
Fulani ta gane shi sare ta kyaleshi ....tace zuba mana kaci...
Shagwaba ya shiga zuba mata wai shi baze iya serving din kanshi ba........
Suna haka Maysam ta fara buda idannuta da addu'ar tashi daga bacci ta tashi ta sauke ido ta tar bisa fuskar Murad ....
Itama bata wani lura da fulani ba tace yayana ....tana kokari saukowa...
Da sauri ya isa bakin gadon suka rumgume juna ... Se Maysam ta fashe mishi da kuka ....
Tashin hankali da sauri ya dora ta cinyar shi yana tambayar ta mi ya same duk ya wani kidime....
Cike da shagwaba tace ba kai bane..
Ni kuma ya nuna kanshi cike da tsoro dan shi besan miyayi mata ba...yace mi nayi to...
Shirme irin na Maysam se cewa tayi bakai ne kayi tafiyar ka ba ni kuma nayi missing din ka..
Dariya yayi har da dan sauti yace to shikenan ai gani nazo ko ....
Dogarai dake tsaron kofar dakin suka cika da mamaki jin dariyar Murad nan fa aka shiga kallon kallo dan su manta da suga murmushin shi tun kafin suyi wannan Accident din da SWEETBABYSHI ta rasu....wanda suka jima a masarautar kenan ....sabbi zuwa kam cewa ma suke baya dariya ..
Dora kanta tayi bisa kafadarshi tare da fadin sannu da zuwa yaya...
Karan hancinta ya ja yace yauwa yar gidan Momy...
Tana dariya jin sunan daya kirata dashi ai kuwa daga idon da zatayi sukayi ido hudu da fulani .... Waro ido tayi sekuma cuwat ta yi tsaye ...ta sadda kai kasa ...
Shi besan mi ya sata yin haka ba ...se ya fara kokarin meda ita bisa cinyar ...
Nan fa ta fara tirje2 tana fadin kin ganshi ko Momy ...ni ka kyalleni..
Gumtse dariyar data taso mishi yayi ganin wai kunyar Momy takeji..
Sake mata hannu yayi ..da sauri taje kusa da Momy ta zauna kai a kasa ta kasa dagowa ..tace Momy ina kwana...
Itama fulani dariyar tayi dan abun nata abun dariya ne..tace lfy lau ya kwarin jiki ...
Murad ya ce daga baya kenan seda kika gama rashin kunyar taki zaki wani zo kisa jin kunya..
Shure2 kafa ta fara tana kukan shagwaba ..
Fulani tace a'a kyaleta daga zowa kada ka takuran yarinya...
Gwalo tashi ga yi mishi jin fulani ta goya mata baya ..yun kuri yayi kamar ze kamota ..
Da sauri tayi hanyar tolet ta tana fadin momy barin wanka ..
da sauri shima yake shirin mara mata bayan ..fulani da tayi kasake tana kallon shi ..wannan rashin ta idon har ina ....ganin fa da gaske shiga zeyi ya sa fulani tsayar dashi da fadin to barin in barmuku dakin nan ..tun kan abun yayi nisa..
Cike da shagwaba yake fadin haba Momy tayata ne fa zanyi ...saboda batada lfy ...
Murmushi kawai tayi tare da girgiza kai ...
Koma wa yayi ya zauna yana ta zuba wanda duk yawancin maganar Maysam ce..
Tajima ciki har Murad ya fara korafin da mitar cewa kada fa aje ko zamewa tayi ..ko ....
Itade fulani najin shi bata tanka ba ...
Tana fitowa daure da towel dinta da hidjab .....shi da kanshi ya shirya ita...
Ya jayota ya zaunar suyi break tana kokarin serving dinsu ...Murad bako kunya ya rike hannun Maysam din yace bari na zuba mana ke da bakida lfy...
Shiyayi serving din su kuma shike bata a baki ..
Fulani a ranta tace ashe dama shakiyan cine ..zama ka iya serving din..
Ganin abun bana karewa bane se ta hau waya ..da sallama ta fara ..suka gaisa da alama de mace ce...sun dan taba hira take sanar mata da gata a likita ma matar Murad ce bata ji dadi ba .... Matar ta jajanta mata ...fulani tace yanaki jikin ...?
Tace to alhadulillah
Can kuma se ta bawa Murad wayar yana karawa bayan ya gaisheta ya shiga zuba mata shagwaba har tafi wacce yake yiwa fulani..najide ya kirata da Mom.....
Ita kuwa Mom din ta lalace wajen lallashi ...
Daga baya ya bawa Maysam wayar ya cemata Mom din SWEETBABY nace a...
Hannu na karkarwa ta amsa tana nanata sunan cikin ranta dan ita jitake yana nufin yarinyar da ze aura ce SWEETBABYN.....
Sallama tayi tare da gaisheta..
Muryarta kawai Mom taji amma seda gabanta yayi wata irin mummunan faduwa ..da kyar ta nutsu ta amsa mata ..tace ya jiki....
Tofa the same Maysam taji itama..da kyar tace naji sauki alhadulillah...
Mom tace yaya sunanki ne..
Maysam sunana se kawai ta tsinci katan ta son yi kuka wanda bata san dalili ba....
Ganin haka yasa fulani karbar wayar ..itama muryar Mom din duk ta sauya ...nan sukayi sallama ..
Murad ya goge mata hawayen da suka zubowa yace mi yasaki kuka.. ....
Babu komi kawai tace dashi
Wunin ranar anan sukayi shi...Maysam taji sauki sosai ganin Yayanta kusa da ita amma kasa zuciyar ta tana son sanin wacce ce Mom da Kuma Sweetbabyn nan....
Irin rigima ta Murad ta aka basu Sallama ya kuwa turbune sede Maysam Ta koma gidan su na nan Maradi .duk da daman wannan satin za a sake su hutun chirsmate(Noël)..
Fulani ma turbune wa tayi ganin in ta biye mishi suka koma gidan kada soyyayar su yasa su manta ma da ta na school.....kuma gashi tayi2 su huce tare yaki yace se ya cinye satin shi anan ...haka Fulani ta koma dan cigaban shirye2 auren ...
Murad na ganin tafiyar Fulani ya je ya doko Maysam suka ci gaba da rayuwar su irin ta yaya da kanwa masu ji da .
Abangaren Madina kuwa taci alwashin hana auren nan tunda har waziri yaci amanar ta ....jakadiyar ta tura musamma garin su Maysam wajen Murza kan tana son ganinta..
Murza ta kuwa yiwa Malam Musa karyar za'ayi wa Maysam kishiya zata tafi amatsayinta na uwa (ni kuwa nace kode UWAR RIKO ba ..littafin Momyn Mufeeda )
Bangaren fulani ta sauka dan kauda duk wani shakku ..lokacin Fulani na can Maradi ma...Murza..seta saci kafa ta faki idon mutane ta shiga bangaren Madina...
Nan Madina ta kwashe duk irin cin amanar da waziri yayi musu...
Murza har kukan bakin ciki tayi wai taga samu taga rashi ..ta kuwa share hayenta tace ki kwantar da hankalin ki akwai wani sabon Boka wai shi Matsafi aikin shi shi yakan Adda ne bama wuka ba...
Madina tayi wata dariyar mugunta tace aikin ki yana kyau shiya sa nake son haraka da ke...
Kudi ta zube mata tace kuma kice a kashe mana shi ma gaba daya ..in hakan bata samu ba ...to ayi muna irin na wacen ....a tura shi can kasar da baya dawo ba... Murza ta fice ..daga nan ma wurin bokan ta fice ...kai gaskiya fa wannan yafi wacen zaman hatsabibi da shu'umanci. .....
Bayani Murza tayi mishi bayani ta zube mishi kudi.tare da gaya mishi irin aikin da suke bukata...
Wani kulli magani ya bata yace wannan a zuba akofar da shi Waziri ze tsallaka ..kuma yabata wani yace wannan kuma a zuba mishi a bun sha ....yana sha aiki ze ci dan daman kwarjini ne yake musu..
Ya basu wani yace wanan kuma a turarashi da zarar Murad ya shiki hayaki ..yanda hayaki yabi iska shima haka zeyi.....ya kwashe da dariyarr...yace ga dubara ta nunawa Waziri komi ya huce seta cuceshi daga nannnnnnnnnn..(
jifa...Allah de shitya)
Cike da Murna ta kawo wa Madina wannan labari ta bata magani ta komawarta kauye cike da kayan alheri da Madina ta bata...dan har lokacin Fulani bata dawo . ...
. ba
A bangaren Murad kuwa saukar QURAN ya saka ana mishi anan Maradin tare da bada kudi makarantu da massalatai dan yi mishi addu'a ganin abun akwai tambaya ciki tunda ba tun yau ba ake son ya aureta amma daya nuna bayaso ba'a matsa mishi ba se yanzu rana tsaka a tilasta mishi...shiya sa yayi haka koma de minene to yazo mishi cikin sauki....
Haka Har suka cinye satin su kullum shida yar gidan Momy...wanda yayi saura kwana takwas auren
shike kaita school ya medota ......Mufeeda da Mariam ma ba'a barsu a baya ba ..lelanta suke kamar mi..?da aka sake su ma hutu ma kamar su bita suke ji da kyar suka rabu..
Lokacin da zasu tafi so tayi taki binshi dan bazata iya jurar ganin auren shi ..amma matsa matan da yayi yasa ta biyo shi .dan dole...
Koda suka zo ma beyi wani yunkurin yin komi ba....kuma da alama ma bashi da niyyar yi
Murna kam ku san kashe Maheeba tayi ganin Murad yazo ita har ta ga an daura ..se wani d'ada'aga kai take wai ita a dole futur wife din yarima me jiran gado.
A yaune kuma Madina take shirin aiwatar da kudirin ta..
Love all fans
[9/2, 10:07 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/2, 10:16 AM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
67__68
```Manzon Allah(SAW) yace''lallai Allah ta'ala ya haramta wa wuta cin naman wanda yake fadin ''La'ilaha illallahu''don Allah''
Muslim da Bukhari ne suka rawaito shi``` .
Washe gari kam asubanci yayi ..karfe tara jirgin su ya daga se Niger......direct Maradi ya sauka .....Mahmud kawai ya san da zuwan shi shima se dan ya zo daukan shi ne.....
Momy na break kawai se jin salamar Murad tayi ...ba karamin mamaki tayi ba ..
Koda ya shigo direct bakin gadon da Maysam ke bacci yaje ya zauna abunshi ....kura mata ido yayi yana kalonta seya ga ta rame mishi......dukawa yayi yayi kissing din goshinta ....
Mahmud da ya shigo yanzu ya duka ya gaida Momy ya tambayyi ya me jiki .......duka cike da mamaki take amsa mishi ta nuna mishi Murad ......
Mahmud dariya yayi yace to idan ka gama rashin kunyar seku gaisa da Momy..ko.
Waro ido yayi yana kwallon wurin da Momy ke zaune dan fa shi har ga Allah be san tana dakin ba ...idon shi ya rufe kawai wajen son ganin Maysam...
Se kuma ya zame ya zauna kusa da Momy yana aikawa da Mahmud sakon harara......
Mahmud yayi musu sallama ya fice abunshi yana meyi wa Murad gwalo....
Kicin2 yayi da fuska .......yana sosa kai yake gaida fulani ya kuwa sadda kai kasa.....
Fulani har cikin ranta taji dadi ganin hankalinshi ya fara kwantawa da kuma karkata zuwa Maysam .....
Murmushi tayi ta shafa kanshi tace sannun Son kasha hanya fa ...ga break nan kayi dan da alama direct nan ka sauka.....
Yana fa jin yunwar amma dan shagwaba ya saka kayan break din gabanshi amma yaki zubawa...
Fulani ta gane shi sare ta kyaleshi ....tace zuba mana kaci...
Shagwaba ya shiga zuba mata wai shi baze iya serving din kanshi ba........
Suna haka Maysam ta fara buda idannuta da addu'ar tashi daga bacci ta tashi ta sauke ido ta tar bisa fuskar Murad ....
Itama bata wani lura da fulani ba tace yayana ....tana kokari saukowa...
Da sauri ya isa bakin gadon suka rumgume juna ... Se Maysam ta fashe mishi da kuka ....
Tashin hankali da sauri ya dora ta cinyar shi yana tambayar ta mi ya same duk ya wani kidime....
Cike da shagwaba tace ba kai bane..
Ni kuma ya nuna kanshi cike da tsoro dan shi besan miyayi mata ba...yace mi nayi to...
Shirme irin na Maysam se cewa tayi bakai ne kayi tafiyar ka ba ni kuma nayi missing din ka..
Dariya yayi har da dan sauti yace to shikenan ai gani nazo ko ....
Dogarai dake tsaron kofar dakin suka cika da mamaki jin dariyar Murad nan fa aka shiga kallon kallo dan su manta da suga murmushin shi tun kafin suyi wannan Accident din da SWEETBABYSHI ta rasu....wanda suka jima a masarautar kenan ....sabbi zuwa kam cewa ma suke baya dariya ..
Dora kanta tayi bisa kafadarshi tare da fadin sannu da zuwa yaya...
Karan hancinta ya ja yace yauwa yar gidan Momy...
Tana dariya jin sunan daya kirata dashi ai kuwa daga idon da zatayi sukayi ido hudu da fulani .... Waro ido tayi sekuma cuwat ta yi tsaye ...ta sadda kai kasa ...
Shi besan mi ya sata yin haka ba ...se ya fara kokarin meda ita bisa cinyar ...
Nan fa ta fara tirje2 tana fadin kin ganshi ko Momy ...ni ka kyalleni..
Gumtse dariyar data taso mishi yayi ganin wai kunyar Momy takeji..
Sake mata hannu yayi ..da sauri taje kusa da Momy ta zauna kai a kasa ta kasa dagowa ..tace Momy ina kwana...
Itama fulani dariyar tayi dan abun nata abun dariya ne..tace lfy lau ya kwarin jiki ...
Murad ya ce daga baya kenan seda kika gama rashin kunyar taki zaki wani zo kisa jin kunya..
Shure2 kafa ta fara tana kukan shagwaba ..
Fulani tace a'a kyaleta daga zowa kada ka takuran yarinya...
Gwalo tashi ga yi mishi jin fulani ta goya mata baya ..yun kuri yayi kamar ze kamota ..
Da sauri tayi hanyar tolet ta tana fadin momy barin wanka ..
da sauri shima yake shirin mara mata bayan ..fulani da tayi kasake tana kallon shi ..wannan rashin ta idon har ina ....ganin fa da gaske shiga zeyi ya sa fulani tsayar dashi da fadin to barin in barmuku dakin nan ..tun kan abun yayi nisa..
Cike da shagwaba yake fadin haba Momy tayata ne fa zanyi ...saboda batada lfy ...
Murmushi kawai tayi tare da girgiza kai ...
Koma wa yayi ya zauna yana ta zuba wanda duk yawancin maganar Maysam ce..
Tajima ciki har Murad ya fara korafin da mitar cewa kada fa aje ko zamewa tayi ..ko ....
Itade fulani najin shi bata tanka ba ...
Tana fitowa daure da towel dinta da hidjab .....shi da kanshi ya shirya ita...
Ya jayota ya zaunar suyi break tana kokarin serving dinsu ...Murad bako kunya ya rike hannun Maysam din yace bari na zuba mana ke da bakida lfy...
Shiyayi serving din su kuma shike bata a baki ..
Fulani a ranta tace ashe dama shakiyan cine ..zama ka iya serving din..
Ganin abun bana karewa bane se ta hau waya ..da sallama ta fara ..suka gaisa da alama de mace ce...sun dan taba hira take sanar mata da gata a likita ma matar Murad ce bata ji dadi ba .... Matar ta jajanta mata ...fulani tace yanaki jikin ...?
Tace to alhadulillah
Can kuma se ta bawa Murad wayar yana karawa bayan ya gaisheta ya shiga zuba mata shagwaba har tafi wacce yake yiwa fulani..najide ya kirata da Mom.....
Ita kuwa Mom din ta lalace wajen lallashi ...
Daga baya ya bawa Maysam wayar ya cemata Mom din SWEETBABY nace a...
Hannu na karkarwa ta amsa tana nanata sunan cikin ranta dan ita jitake yana nufin yarinyar da ze aura ce SWEETBABYN.....
Sallama tayi tare da gaisheta..
Muryarta kawai Mom taji amma seda gabanta yayi wata irin mummunan faduwa ..da kyar ta nutsu ta amsa mata ..tace ya jiki....
Tofa the same Maysam taji itama..da kyar tace naji sauki alhadulillah...
Mom tace yaya sunanki ne..
Maysam sunana se kawai ta tsinci katan ta son yi kuka wanda bata san dalili ba....
Ganin haka yasa fulani karbar wayar ..itama muryar Mom din duk ta sauya ...nan sukayi sallama ..
Murad ya goge mata hawayen da suka zubowa yace mi yasaki kuka.. ....
Babu komi kawai tace dashi
Wunin ranar anan sukayi shi...Maysam taji sauki sosai ganin Yayanta kusa da ita amma kasa zuciyar ta tana son sanin wacce ce Mom da Kuma Sweetbabyn nan....
Irin rigima ta Murad ta aka basu Sallama ya kuwa turbune sede Maysam Ta koma gidan su na nan Maradi .duk da daman wannan satin za a sake su hutun chirsmate(Noël)..
Fulani ma turbune wa tayi ganin in ta biye mishi suka koma gidan kada soyyayar su yasa su manta ma da ta na school.....kuma gashi tayi2 su huce tare yaki yace se ya cinye satin shi anan ...haka Fulani ta koma dan cigaban shirye2 auren ...
Murad na ganin tafiyar Fulani ya je ya doko Maysam suka ci gaba da rayuwar su irin ta yaya da kanwa masu ji da .
Abangaren Madina kuwa taci alwashin hana auren nan tunda har waziri yaci amanar ta ....jakadiyar ta tura musamma garin su Maysam wajen Murza kan tana son ganinta..
Murza ta kuwa yiwa Malam Musa karyar za'ayi wa Maysam kishiya zata tafi amatsayinta na uwa (ni kuwa nace kode UWAR RIKO ba ..littafin Momyn Mufeeda )
Bangaren fulani ta sauka dan kauda duk wani shakku ..lokacin Fulani na can Maradi ma...Murza..seta saci kafa ta faki idon mutane ta shiga bangaren Madina...
Nan Madina ta kwashe duk irin cin amanar da waziri yayi musu...
Murza har kukan bakin ciki tayi wai taga samu taga rashi ..ta kuwa share hayenta tace ki kwantar da hankalin ki akwai wani sabon Boka wai shi Matsafi aikin shi shi yakan Adda ne bama wuka ba...
Madina tayi wata dariyar mugunta tace aikin ki yana kyau shiya sa nake son haraka da ke...
Kudi ta zube mata tace kuma kice a kashe mana shi ma gaba daya ..in hakan bata samu ba ...to ayi muna irin na wacen ....a tura shi can kasar da baya dawo ba... Murza ta fice ..daga nan ma wurin bokan ta fice ...kai gaskiya fa wannan yafi wacen zaman hatsabibi da shu'umanci. .....
Bayani Murza tayi mishi bayani ta zube mishi kudi.tare da gaya mishi irin aikin da suke bukata...
Wani kulli magani ya bata yace wannan a zuba akofar da shi Waziri ze tsallaka ..kuma yabata wani yace wannan kuma a zuba mishi a bun sha ....yana sha aiki ze ci dan daman kwarjini ne yake musu..
Ya basu wani yace wanan kuma a turarashi da zarar Murad ya shiki hayaki ..yanda hayaki yabi iska shima haka zeyi.....ya kwashe da dariyarr...yace ga dubara ta nunawa Waziri komi ya huce seta cuceshi daga nannnnnnnnnn..(
jifa...Allah de shitya)
Cike da Murna ta kawo wa Madina wannan labari ta bata magani ta komawarta kauye cike da kayan alheri da Madina ta bata...dan har lokacin Fulani bata dawo . ...
. ba
A bangaren Murad kuwa saukar QURAN ya saka ana mishi anan Maradin tare da bada kudi makarantu da massalatai dan yi mishi addu'a ganin abun akwai tambaya ciki tunda ba tun yau ba ake son ya aureta amma daya nuna bayaso ba'a matsa mishi ba se yanzu rana tsaka a tilasta mishi...shiya sa yayi haka koma de minene to yazo mishi cikin sauki....
Haka Har suka cinye satin su kullum shida yar gidan Momy...wanda yayi saura kwana takwas auren
shike kaita school ya medota ......Mufeeda da Mariam ma ba'a barsu a baya ba ..lelanta suke kamar mi..?da aka sake su ma hutu ma kamar su bita suke ji da kyar suka rabu..
Lokacin da zasu tafi so tayi taki binshi dan bazata iya jurar ganin auren shi ..amma matsa matan da yayi yasa ta biyo shi .dan dole...
Koda suka zo ma beyi wani yunkurin yin komi ba....kuma da alama ma bashi da niyyar yi
Murna kam ku san kashe Maheeba tayi ganin Murad yazo ita har ta ga an daura ..se wani d'ada'aga kai take wai ita a dole futur wife din yarima me jiran gado.
A yaune kuma Madina take shirin aiwatar da kudirin ta..
Love all fans
[9/2, 10:07 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/2, 10:16 AM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹