Sashe 54
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wajejan bakwai ya fita ya sanar da su Mufeedah kada su jirata bata jin dadi ....suka hayo suka tarar se kwasar bacci abunta take .....haka suka fice cike da jimami tare da tunanin ko mi ya sameta ...duk tausayinta ya cikasu ..suma duk jikin su yayi sanyi ganin Maysam batada lfy.haka sukaje driver ya saukesu ..dan da farko sunso ma kin zuwa aman se Murad ya nuna musu mahimmacin zuwan su dan insun dawo se su koya mata abunda aka koya musu.. .se lokacin suka sami dan kwarin guiwa ..
Murad kam Kuyangi ya saka sukayi mata break masu dan romo2😋..
..nan ya zauna palon yana kallo aman rabin hakalinshi na kanta biri2 se ya lekata ..yau kam baya jin ze tafi office dan haka yakira Mark ya sanar mishi wife dinshi bata jin dadi dan haka baze samu damar zowa ba....
Ita kuwa baccin gajiya take ..ba ita ta farka ba se goma ...ta lallaba tayi wani wanka tare da gasa jikinta se kuma taji dadi ajikinta ...dugawar riga na atampa ta zumbula tare da wani zabgege hijab a cewar bazata kara saka english wear ba tunda suna temakawa wajen tadawa Murad. Sha'awar ..aman intayi shigarna babu ta inda ze ga jikinta ma bare ya takurata
Tan fitowa dariya ta subcewa Murad ganin irin tafiyar da take ...
Haba ai kuwa nan ta duke ta shiga rera mishi kuka .....da kyar ya lallabata ...se harara take aika mishi
Farfesun ma kadan ci shima dan ya matsa mata ne ..dan bata da appeti ko kadan....
Yau kam Maysam kin zama ma tayi kusa da Murad bare har ta dane cinya yayi2 takiye mishi kai daga karshe ma kuka ta saka mishi ..dole ya kyaleta ..taje can kujera dake nesa data shi ta zauna...ga kuma kumyarshi dake dawai niya da ita yau din
Shi abunma birgeshi da dariya ya bashi..
Zaman kurame sukayi ..ita tana kallon tv shikuma ya na kallon ta ..can de yace waini yau baza ayi mun magana bane ..ni miye lefina bayan keki ka nema kuma na baki ..
..nan ma shiru tayi mishi...
Daga haka seya tashi ze dawo kusa da ita ai kuwa ta saki kuka tana fadin wayoo Momyna se kasheni wly kada ka matso kusa dani mun bata tunda kayi mun mugunta ..
...guiyoyin shi biyu ya kai kasa yace inace abunda kikeso ne nayi miki ko..
Tana share hawayen tace to daga baya ba nace maka bana so ba amman kayi kunnen shegu dani ..
Yana yar dariya yace sorry my honey ai banjiki bane kuma ma ni abunda kade naji shine kawo in sa maka ..dakike ta fada..se sunan yen dakika dinga jerawa na su zo su temakeki ... .....
Ya mutsa fuska tayi tace nide yanzu ba ruwana dakai dama na sani ba wani sona kake ba dan na tabbata lahira direct kaso aikani jiyan nan, kawai de kwanane a gaba ..
Gumtse dariyar yayi yace shikenan bazan karaba ...
Se lokacin ta saki ranta ..tace shikenan to kawo yatsarka mu shirya...
Ya beko mata yatsar ....a memakon tayi abunda tace se kawai ta shiga waro ido tana kallon yatsar ..kamar wacce taga wani abun tsoro
Ganin haka shima ya kai kallonshi wurin dan ganin mitake warawa ido hakane ...ganin ZOBEN dake yatsar ne take kallo yasa yace yana da kyau ko ?
Gyada mishi kai tayi ..
Yace ko kina sone na bakishi..
A'a abun ne ya bani mamaki dan ina da irin shi ...Abbana ya banishi lokacin dana za'ayi auren mu
Kai har ma wannan rubutun M² dake cikinta ina dashi ..sede tawa tafi taka kyau da kyalli dan zinariya ne nawa..kai kuma azurfa ne ..tana yi mishi gwalo..
Mamaki da al'ajabi ya kamashi danshi yana iya cewa shida sweetbabynshi kade ne ke dasu a fadin duniyar nan ma dan kuwa shi ya saka aka kera musu su ...kuma abunda yasa yace haka can cikin zoben ba M² bane kade sunan su ne a jiki aman in baka luraba M² kade zaka gani ..yana kallonta yace ina naki zoben ne ..cike da zakuwa ..
Kai na baroshi can gida cikin kayana dan banason ya bata...
Murad yace to shi zoben naki yana rubutu ne acan cikin shi...
Girgiza mishi kai tayi tace a'a bashida kawai M² kade ajikin....
Ajiyar zuciya yayi dan dama da kamar wahala asamu me irin shi sede me kama dashi ....nan suka ci gaba da hirar su da su Mariam suka dawo sukayi mata ya jiki ..bayan Murad ya fitane suke tsokanarta kode ta sama musu Baby ne...
A ranta tace um bakusan jiyane ma aka bude hanyarba ku har ta wani baby kuke ..a fili kuma seta ce tab baby fa ni yar yarinya dani haka ..ai konayi ciki sena kara girma ..ku bakuga wuyar da akesha bane wurin haihuwa..
Suka kwashe da dariya Mufeedah tace to dai kada akwana biyu mu ganki da cikin kina wani cika bakin kin..
Kai bakinki ya sari danyan kashi wly ......nan sukayita barkon cin su hardaga baya suka koya mata darasin na yau.....
Cikin satin kam soyyayrsu suke ci da cinke kullum suna makale da juna ..Maysam ta saki jikinta kamar da har da saka kananan kayanta ..sede shima be sake gwada nemanta ba .. ..
Yau kam ta kama lahadi su duka biyun suna gida...
Maysam ta cakare ta fito da biro da kuma wata notebook lokacin yana aiki a laptop dinshi ..koda ta zo batayi wata2 ba ta jaye laptop din ta dane cinya abunta ...
Yana kallonta har wani lumshe ido yake dan turaren ta suna kashe mishi jiki .....kallonta kawai yake..yana admired dinta
Daga bisani kuma yana wani shashafa yace kullum kara kyau kike wife ..
Yar dariya tayi sekuma tayi kissing dinshi a kumatu tace nagode MURADINA ...yanzu de bawan nan ba lissafi nazo muyi...
Da mamaki yake kallonta yace lissafi kuma...
Umm tace ..se kuma ta fara yi mishi tambaya kamar haka ..shin kana da gidaje biyu A Maradi ko..,biyar a Niamey ko?
Ya gyada kai ..yace e
Ta ci gaba motar goma gareka ko?
Yace ee
Tace se kuma mall kana ukku a garin nan .da kuma hudu a zinder
Cike da mamaki yace ee
Tace da kuma jirgin ka na nan dana Niamey ko?
Yace wai tsaya a ina kika samu duka wannan bayan Mall dina nan da jirgin dana saya ko kwana goma basuyi ba kuma kosu Momy ban fada ma ba ..tayaya kika san duk wannan...
Dariya tayi tace to ai ba ina nasan su bane ..zaka tambaya mi zanyi dasu nan gaba zaka tambaya ...dan kai da kanka kayi mun alkawarin su..
Cike da mamaki yace ni kuma..
Shikenan bara na tuna maka ranar nan ne lokacin dakake amsar hakkika kace duka wannan abun ka banisu halak malak ..
Se yanzu tabbase ya tuna..yayi dariya yace to ke yanzu mi zakiyi da duk wanna abubawa...
Momy zan bawa su ..dan bansan ita waccar matar taka kyautar mi kayi mata ne ehe ...dan haka zan bawa Momysu ita tasan mizatayi da su..
Dariya yayi mata ganin kishine ya motsa yau din...
Kwantar da ita yayi a kirjinshi yana shafa kanta yace wai miyasa kike kishi da matar da bakima santa ba...
Da sweetbaby ya kamata kiyi kishinki dan ita keda rabin zuciyana kema kina da rabi...dan kishiyar da kike ta batu wasa nake miki tun wancan lokacin ..babu wani aure danayi ....ki saka a ranki daga ke na rufe kofa in Allah ya yarda dan ko nayi Allah yana gani bazan iya yin adalci tsakani ba...kai na baze iya daukan rigimar mata biyu ba ni ke din ma da za'a rabaki abani rabinki dan ke kade ma.caza mun kai kike bare mata biyu..
Wani sanyi dadine ya ziyarce ta tace har ta kara kankameshi gam a jikinta tana dariya farin ciki tace to ai ita sweetbaby bata nan taya ma zanyi kishi da ita bayan na san sonta a jinin jikinka ne yake yawo ....bazan iya yin kishi da itaba soboda kana sonta ..nima kuma duk abunda kake so nakanyi kokarkin na koyawa zuciyata sonshi ...dan na faranta maka rai...kaga ita tare na ganku bazanso rabaku da ita ba
..kara rugumeta yayi yana mata godiya ....yace to yanzu se mu fara procedure din transfert kenan...
Dariya tayi tace wani tranfer ai kuma na yafe maka su dan dama saboda kishine ...dariya yai.shikenan to ..
Can se yace kinga gift dinki ne...
Kalar tunani tayi tace a'a..
Ok to kije ki sake duba karkashin pilonki zaki gani...
Da sauri ta tashi ta shige...koda ta duba se kuwa taga wani envelop .....doko shi tayi ta kawo mishi..
Girgiza mata kai yayi yace a'a ai nakine ki bude abunki..
Ai kuwa tana budewa taga takardun gidane se key ....
Zatayi magana yace gift dinki ne ...takardun gidan wannane da kuma key din sabuwar motar da na sai miki ..kamar yanda al'adar can gida ta tanada ba ..cewa washe garin daren farko za 'abawa amariya gift na fita kumya ..naso baki taki kema washe garin to aman ai ranar tazo mun a bazata shiyasa se yau nasamu ...na baki da fatan banyi lefi ba
Cike da murna ta fada jikinshi tana me jin dadi .tace na yafe ..ai daka barshi ma dan wannan al'adane ba addini ba..
Murmushi yayi.ya rada mata a kunne cewa ina alfahari da ke babyna...ina tayaki murna kin kawo mi budurcinki na gode miki Allah ya albarkaci rayuwarki duniya da lahira...ya biyaki da mafificin alherin sa ...ina sonki wifey ta...
Tana dariya farin ciki tace na gode Allah ya saka da alheri ya kara budi ...je t'aime plus....
Sosai yaji dadin adddu'ar ....se kuma yace to muje daga ciki ki kara nuna mun godiyar ki..
Master room ya fice da ita ..na kuwa mara musu baya dan ganin wacce irin godiya ce da har se anje kuryar naki za'a yita..
Murad kam Kuyangi ya saka sukayi mata break masu dan romo2😋..
..nan ya zauna palon yana kallo aman rabin hakalinshi na kanta biri2 se ya lekata ..yau kam baya jin ze tafi office dan haka yakira Mark ya sanar mishi wife dinshi bata jin dadi dan haka baze samu damar zowa ba....
Ita kuwa baccin gajiya take ..ba ita ta farka ba se goma ...ta lallaba tayi wani wanka tare da gasa jikinta se kuma taji dadi ajikinta ...dugawar riga na atampa ta zumbula tare da wani zabgege hijab a cewar bazata kara saka english wear ba tunda suna temakawa wajen tadawa Murad. Sha'awar ..aman intayi shigarna babu ta inda ze ga jikinta ma bare ya takurata
Tan fitowa dariya ta subcewa Murad ganin irin tafiyar da take ...
Haba ai kuwa nan ta duke ta shiga rera mishi kuka .....da kyar ya lallabata ...se harara take aika mishi
Farfesun ma kadan ci shima dan ya matsa mata ne ..dan bata da appeti ko kadan....
Yau kam Maysam kin zama ma tayi kusa da Murad bare har ta dane cinya yayi2 takiye mishi kai daga karshe ma kuka ta saka mishi ..dole ya kyaleta ..taje can kujera dake nesa data shi ta zauna...ga kuma kumyarshi dake dawai niya da ita yau din
Shi abunma birgeshi da dariya ya bashi..
Zaman kurame sukayi ..ita tana kallon tv shikuma ya na kallon ta ..can de yace waini yau baza ayi mun magana bane ..ni miye lefina bayan keki ka nema kuma na baki ..
..nan ma shiru tayi mishi...
Daga haka seya tashi ze dawo kusa da ita ai kuwa ta saki kuka tana fadin wayoo Momyna se kasheni wly kada ka matso kusa dani mun bata tunda kayi mun mugunta ..
...guiyoyin shi biyu ya kai kasa yace inace abunda kikeso ne nayi miki ko..
Tana share hawayen tace to daga baya ba nace maka bana so ba amman kayi kunnen shegu dani ..
Yana yar dariya yace sorry my honey ai banjiki bane kuma ma ni abunda kade naji shine kawo in sa maka ..dakike ta fada..se sunan yen dakika dinga jerawa na su zo su temakeki ... .....
Ya mutsa fuska tayi tace nide yanzu ba ruwana dakai dama na sani ba wani sona kake ba dan na tabbata lahira direct kaso aikani jiyan nan, kawai de kwanane a gaba ..
Gumtse dariyar yayi yace shikenan bazan karaba ...
Se lokacin ta saki ranta ..tace shikenan to kawo yatsarka mu shirya...
Ya beko mata yatsar ....a memakon tayi abunda tace se kawai ta shiga waro ido tana kallon yatsar ..kamar wacce taga wani abun tsoro
Ganin haka shima ya kai kallonshi wurin dan ganin mitake warawa ido hakane ...ganin ZOBEN dake yatsar ne take kallo yasa yace yana da kyau ko ?
Gyada mishi kai tayi ..
Yace ko kina sone na bakishi..
A'a abun ne ya bani mamaki dan ina da irin shi ...Abbana ya banishi lokacin dana za'ayi auren mu
Kai har ma wannan rubutun M² dake cikinta ina dashi ..sede tawa tafi taka kyau da kyalli dan zinariya ne nawa..kai kuma azurfa ne ..tana yi mishi gwalo..
Mamaki da al'ajabi ya kamashi danshi yana iya cewa shida sweetbabynshi kade ne ke dasu a fadin duniyar nan ma dan kuwa shi ya saka aka kera musu su ...kuma abunda yasa yace haka can cikin zoben ba M² bane kade sunan su ne a jiki aman in baka luraba M² kade zaka gani ..yana kallonta yace ina naki zoben ne ..cike da zakuwa ..
Kai na baroshi can gida cikin kayana dan banason ya bata...
Murad yace to shi zoben naki yana rubutu ne acan cikin shi...
Girgiza mishi kai tayi tace a'a bashida kawai M² kade ajikin....
Ajiyar zuciya yayi dan dama da kamar wahala asamu me irin shi sede me kama dashi ....nan suka ci gaba da hirar su da su Mariam suka dawo sukayi mata ya jiki ..bayan Murad ya fitane suke tsokanarta kode ta sama musu Baby ne...
A ranta tace um bakusan jiyane ma aka bude hanyarba ku har ta wani baby kuke ..a fili kuma seta ce tab baby fa ni yar yarinya dani haka ..ai konayi ciki sena kara girma ..ku bakuga wuyar da akesha bane wurin haihuwa..
Suka kwashe da dariya Mufeedah tace to dai kada akwana biyu mu ganki da cikin kina wani cika bakin kin..
Kai bakinki ya sari danyan kashi wly ......nan sukayita barkon cin su hardaga baya suka koya mata darasin na yau.....
Cikin satin kam soyyayrsu suke ci da cinke kullum suna makale da juna ..Maysam ta saki jikinta kamar da har da saka kananan kayanta ..sede shima be sake gwada nemanta ba .. ..
Yau kam ta kama lahadi su duka biyun suna gida...
Maysam ta cakare ta fito da biro da kuma wata notebook lokacin yana aiki a laptop dinshi ..koda ta zo batayi wata2 ba ta jaye laptop din ta dane cinya abunta ...
Yana kallonta har wani lumshe ido yake dan turaren ta suna kashe mishi jiki .....kallonta kawai yake..yana admired dinta
Daga bisani kuma yana wani shashafa yace kullum kara kyau kike wife ..
Yar dariya tayi sekuma tayi kissing dinshi a kumatu tace nagode MURADINA ...yanzu de bawan nan ba lissafi nazo muyi...
Da mamaki yake kallonta yace lissafi kuma...
Umm tace ..se kuma ta fara yi mishi tambaya kamar haka ..shin kana da gidaje biyu A Maradi ko..,biyar a Niamey ko?
Ya gyada kai ..yace e
Ta ci gaba motar goma gareka ko?
Yace ee
Tace se kuma mall kana ukku a garin nan .da kuma hudu a zinder
Cike da mamaki yace ee
Tace da kuma jirgin ka na nan dana Niamey ko?
Yace wai tsaya a ina kika samu duka wannan bayan Mall dina nan da jirgin dana saya ko kwana goma basuyi ba kuma kosu Momy ban fada ma ba ..tayaya kika san duk wannan...
Dariya tayi tace to ai ba ina nasan su bane ..zaka tambaya mi zanyi dasu nan gaba zaka tambaya ...dan kai da kanka kayi mun alkawarin su..
Cike da mamaki yace ni kuma..
Shikenan bara na tuna maka ranar nan ne lokacin dakake amsar hakkika kace duka wannan abun ka banisu halak malak ..
Se yanzu tabbase ya tuna..yayi dariya yace to ke yanzu mi zakiyi da duk wanna abubawa...
Momy zan bawa su ..dan bansan ita waccar matar taka kyautar mi kayi mata ne ehe ...dan haka zan bawa Momysu ita tasan mizatayi da su..
Dariya yayi mata ganin kishine ya motsa yau din...
Kwantar da ita yayi a kirjinshi yana shafa kanta yace wai miyasa kike kishi da matar da bakima santa ba...
Da sweetbaby ya kamata kiyi kishinki dan ita keda rabin zuciyana kema kina da rabi...dan kishiyar da kike ta batu wasa nake miki tun wancan lokacin ..babu wani aure danayi ....ki saka a ranki daga ke na rufe kofa in Allah ya yarda dan ko nayi Allah yana gani bazan iya yin adalci tsakani ba...kai na baze iya daukan rigimar mata biyu ba ni ke din ma da za'a rabaki abani rabinki dan ke kade ma.caza mun kai kike bare mata biyu..
Wani sanyi dadine ya ziyarce ta tace har ta kara kankameshi gam a jikinta tana dariya farin ciki tace to ai ita sweetbaby bata nan taya ma zanyi kishi da ita bayan na san sonta a jinin jikinka ne yake yawo ....bazan iya yin kishi da itaba soboda kana sonta ..nima kuma duk abunda kake so nakanyi kokarkin na koyawa zuciyata sonshi ...dan na faranta maka rai...kaga ita tare na ganku bazanso rabaku da ita ba
..kara rugumeta yayi yana mata godiya ....yace to yanzu se mu fara procedure din transfert kenan...
Dariya tayi tace wani tranfer ai kuma na yafe maka su dan dama saboda kishine ...dariya yai.shikenan to ..
Can se yace kinga gift dinki ne...
Kalar tunani tayi tace a'a..
Ok to kije ki sake duba karkashin pilonki zaki gani...
Da sauri ta tashi ta shige...koda ta duba se kuwa taga wani envelop .....doko shi tayi ta kawo mishi..
Girgiza mata kai yayi yace a'a ai nakine ki bude abunki..
Ai kuwa tana budewa taga takardun gidane se key ....
Zatayi magana yace gift dinki ne ...takardun gidan wannane da kuma key din sabuwar motar da na sai miki ..kamar yanda al'adar can gida ta tanada ba ..cewa washe garin daren farko za 'abawa amariya gift na fita kumya ..naso baki taki kema washe garin to aman ai ranar tazo mun a bazata shiyasa se yau nasamu ...na baki da fatan banyi lefi ba
Cike da murna ta fada jikinshi tana me jin dadi .tace na yafe ..ai daka barshi ma dan wannan al'adane ba addini ba..
Murmushi yayi.ya rada mata a kunne cewa ina alfahari da ke babyna...ina tayaki murna kin kawo mi budurcinki na gode miki Allah ya albarkaci rayuwarki duniya da lahira...ya biyaki da mafificin alherin sa ...ina sonki wifey ta...
Tana dariya farin ciki tace na gode Allah ya saka da alheri ya kara budi ...je t'aime plus....
Sosai yaji dadin adddu'ar ....se kuma yace to muje daga ciki ki kara nuna mun godiyar ki..
Master room ya fice da ita ..na kuwa mara musu baya dan ganin wacce irin godiya ce da har se anje kuryar naki za'a yita..