Sashe 15
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
🅿️ 33__34
```Manzon Allah (SAW) ya ce""Allah ta'ala yana da sunaye casa'in da tara,wato dari badaya,duk wanda ya haddace su, to lallai zai shiga Aljanna "
Bukhari da Muslim se suka rawaito shi.
`
Wata sangamemiyar tsawa ya daka mata ai kuwa bata san lokacin data gurfana a gaban shiba ..
Yace ke wai mi kika d'auki kanki ne??ee..ya kuwa kai mata rankwashi a kai ze qara mata da sauri tace yi hakuri yaya kaifa kace kada na sake yi muka magana in har bakaine ka bada izinin haka..ba..
Wani kallo ya watsa mata yace ohoo kuma shine kika zo kikayi mun kikam kamar wani dogari kin wani zura min ido kamar manya ya kuwa dungure mata kai yace to wai ma miya kawokine? Iye me kama da aljanu
Baki na karkarwa muryarta har sarkewa take tace da......ma2 innata ce ba ta da lafiya shine Momy tace nazo na tambayeka zamu tafi ganinta..
Mi kikace???Momy komi ne?? ..ya sake rankwasheta ya kama kunnenta ya murd'e harda ciza leb'e yake dan mugunta seda ta saki d'an kara yace wannan Momy nace ni da sweetbaby na kadai in kika kuskura kika sake kiranta da Momy tooooo yayi kwafa tare da sake mata kunnen .. ....yace kuma ni ina ruwana da fitarki tunda ba d'aureki nayi ba??(umm umm Murad to
)
Yaja dogon tsaki Mtsssss KE SORS DE MA MAISON VITE2
Qafafunta har hadewa suke wajen sauri ta fice a dakin seda ta fita ta sauke wata nauyenyar ajiyar zuciya tana luliya kunnen a ranta tace shi wanna wai hannunshi baya gajiya da mugunta ne..? Amma de kwanda shi da Murza ..
Bayan fitarta ya lula kogin tunani yace kai ya zamo dolema na koma England wajen aikina dan kuwa inde har ina tare da yarinyar nan to kuwa seta saka tsohon ciyona tashi ..ba damar ya tabats se yaji mass shock koda kuwa mugunta ce ze mata da zarar fatar su ta hadu to se yaji..gwara ya tattara yanashi2 ya tafi kafin ta bullo mishi da wani
aiki (umm su Murad manya )
tare suka tafi da Fulani lokacin Murza anji jiki duk da taji sauki amma tayi yar rama...
Irin yanda ta dinga tarerayar Maysam ke kace ta sadudane ita ko da ga ranta tana ta kisima abubuwa da dama ..dan har yanzu bata bar munmunan qudirinta akan Maysam ba..
Ita kuwa Maysam yarinta me dadi ganin yanda Murza take yimata yasa ta dan saki jikinta se dadi takeji wai yau ga Murza na mata magana me dadi ba hantara harda tafawa..
Itade Fulani kallonsu take amma bata yarda da tuban Murza ba.....
Nan kuyangi suka shishigo da kayan marmari da abinci iri2 ..
Murza har wani lashe lebe take dan kwadai taga abubuwa..
Basu jima sosai ba Fulani tace su tafi ..
Maysam badan tasoba sedan batason yiwa Fulani gaddama..
Tundaga wanna lokacin kusan kullum se Maysam tazo ganin Murza i zuwa yanzu ta saki jikinta sosai da ita...ita kuwa Murza se dariyar mugunta take kasa2..tana fad'in shigo2 ba zurfi shegiya me kama da aljanu..ai sena rabaki da wannan mijin zakisan ni Murza yar bala'i ce( Allah de ya shirya)
A bangaren su Madina kuwa Lokacin da sukaji labarin Accident din da Murza tayi waziri ya garzayo a b'oye...
Nan ta bashi kullin magani tare da gaya mishi yanda za'ayi dashi...suka kuwa sheke da dariya kamar ba a likita suke ba...nan ya sake zube mata wasu kudin tare da alkawarin zasu na kula da ita a boye har ta warke garau dan suci gaba da cin karen su ba babbaka..
Lokacin da waziri ya kaiwa Madina wannan labari ba karamar mjrna tayi ba harda d'an taka rawa tayi..
Nan suka tsara yanda zasu turara hayakin....wazi
ri yace kinsan shegen nan.akwai shi da son zuwa lambu bayan la'asar ..kinga se a turara a hanyar..
Wani murmushi Fulani tayi tace aikin ka na kyau kaga yanzu karfe biyu kenan nanda awa biyu komi ya kammala...shege inbe mutu ba ma to mu kawar dashi daga masarautar..kaini dama haukatar dashi tasa akayi ..
Waziri ya washe wasu hakoranshi yace ai yanzu aka fara mu gama da wannan se musan yanda zamuyi dashi nan gaba...
Wajejen uku na rana waziri ya turara hayakin a kofar shiga lambu sannan ya kasa ya tsare ya hana kowa shiga. Ya zauna nan yana gadin wurin
Har lokacin isowar yarima murad tareda dogarai da kuyangi ...
Shikam waziri ya zube nan yana kwasar gaisuwa tare da zuba mishi kirarin da be kai zuciba...
Hannu kawai yarima ya daga mishi ya sa kai ze shiga lambun
To fa fans ya kuke ganin zata kaya??asirin nan ze kama Murad kuwa??
[8/17, 1:53 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/17, 1:55 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 35__36
```Manzon Allah (SAW) ya ce "lallai su malamai magadan sune Annabawa ,sun gadar da ilimi,duk wanda ya same shi ya samu babban rabo "
Bukhari ne ya rawaito shi.```
Hannu kawai yarima ya d'aga mishi yasa kai ze shiga lambum...
Amma me se kawai yaji kamar a mafarki ana kwala mishi kira seda gabanshi ya bada ras jin wata murya me shige data babysweet dinshi na kiranshi da Yaya da sauri2 cikin zafin nama ya juyo se kawai ya ga yar qauyen nan ce Maysam wani turnikeken bakin ciki yaji ya rufe ya kuwa d'aure fuska tumau ...
Cikin sauri dogarai da kuyangi suka zube nan suna Allah ya huci zuciyar ka yarima dan sarki jikan sarki ...blabla dan kuwa ranshi yayi matukar baci
Itama Maysam data kula da haka se taki isawa wajenshi ta zube daga inda take tana Allah ya huci zuciyar ka idan ranka ya bace.dama Fulani ce take neman ka yanzu..
Gadan2 ya nufota
Ai kuwa tace kafa minaci ban baki ba ta zabga da gudu se bangaren Fulani ....
Ranshi in yayi dubu ya bace kamarshi ace an aura mishi wannan yar shilar banda shirme kauyenci yarinta babu abunda ta iya shi walahi yaga ta kanshi banda auren dolen da aka yi mishi a memakon a samu babbar yarinya wacce tasan ciwon kanta koba komi zata iya fidda shi kumya cikin abokanan shi se kawai a aura mishi wannan aba... shifa yanda take gudu kamar ba Gimbiya matar yarima dan sarki ba ...mtss yaja dogon tsaki
Harze shiga lambun se kuma ya tuna da tace Momy na nemanshi...se kawai ya juya ya nufi bangaren Fulani fuskar nan ba annuri..
Takaici be gama kasheshi ba seda ya tarar da Maysam tayi daidaya a cinyar Momy se kwasar firarsu suke kamar ba surukai ba ..kwafa yayi tare da zama gaishe da ita kawai yayi ya ci kip...
Murmushi Fulani tayi tasan wannan bacin ran har da kishin Maysam data kwanta a cinyar sa.....
Maysam kuwa da tun shigowarshi taki ta kalleshi ma bare taga irin mugun kallon dayake watsa mata..
Fulani tace Murad2
Da sauri ya d'ago kanshi yana kallonta
Tace ya maganar karatun Maysam ne ??ka b'ullo da zancen kuma kayii shiru gashi har kana shiryen2 tafiya ...
Dan sosa kai yayi yace tana nan Momy..
Nasan da haka inaso nasan wacce makarantar ka zab'a mata ne? ?
Shifa beyi wannan tunanin ba ....yace Momy nace ba da wai a sakata a makarantar kwana ..
Waro ido tayi tace ban gane makarantar kwana ba...kada ma ka tada zancen nan dan me martaba ma baze amince ba..
Maysam ma seda ta tashi ta zauna tana wuwurga ido amma jin abunda Fulani tace yasa tasaki ajiyar zuciya ..
Murad ya marerece fuska yace haba Momy miye aibun makarantar kwana kuma fa ta nan kusa wato ta birnin MARADI za a sakata ......idan bata ganinku zata fi zagewa tayi karatu kuma makarantar ta Abba Mahmud ce ..
Jim Fulani tayi kamar me tunani
Da sauri yace kin kwantar da hankalin ni zan sanarwa da me martaba ...
Nan ta dan saki sukaci gaba da hirar su ..
Maysam de badan taso ba tade yi shirune kawai..
Yayi tsaye ya faki idon Momy ya zabga ma Maysam mugun kallo yace Momy a bawa yarinyar nan tea takawo min ina b'angare na...kan tace wani abu ya fice abunshi
Seda cikinta ya bada kululu jin Fulani tace ta shiga cuisine ta d'ako tea ta kai mishi..
Ita baza ta iya yiwa Fulani gaddama ba bare tace a 'a bazata jeba
..ba yanda ta iya haka ta d'oko ta nufi bangaren gabanta na bada fat2.....a ranta tace yau kuma ko wace muguntar zan tarar duba da irin kallon kad'e dayake mun yau kam seta Allah...
Ta jima nan tsaye taga tana b'atawa kanta lokaci se kawai tayi karfin hali ta shiga. ....
A bangaren waziri kuwa ba karamin bakin ciki yaji ba ga maganin duka ya turara wai dan ya kama Murad sosai har kwalla seda yayi saboda takaici Maysam kam ya tsine mata yafi cikin kwando ..
Haka ya lallab'a jiki ba karfi ya tafi bangaren Madina wacce take jiranshi tun tuni tana so taji in maganin yaci...
Nan ya labarta mata itama jitayi kamar ta mutu dan takaici tace wai wannan wace irin jarabace haka ..amma ba komi ka saci jiki yanzu ka tafi wajen Murza inda akwai ragowar maganin ta baka idan kuma babu to ta kwatanta maka wajen Boka se ka tafi ko zuwa gobe ne....
Nan waziri ya saci jiki se likitar da Murza take ya koyi sa'a Malam Musa baya nan...
Murza kam har tafisu shiga damuwa .jin wannan zance ..ta shiga tsine ma Maysam tare da surha mata zagi da kyar . tayi mishi kwatance. wurin Bokan.. ya tafi da yar murnar shi...
Je vous aime mes fans
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:55 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/17, 1:57 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
```Manzon Allah (SAW) ya ce""Allah ta'ala yana da sunaye casa'in da tara,wato dari badaya,duk wanda ya haddace su, to lallai zai shiga Aljanna "
Bukhari da Muslim se suka rawaito shi.
`
Wata sangamemiyar tsawa ya daka mata ai kuwa bata san lokacin data gurfana a gaban shiba ..
Yace ke wai mi kika d'auki kanki ne??ee..ya kuwa kai mata rankwashi a kai ze qara mata da sauri tace yi hakuri yaya kaifa kace kada na sake yi muka magana in har bakaine ka bada izinin haka..ba..
Wani kallo ya watsa mata yace ohoo kuma shine kika zo kikayi mun kikam kamar wani dogari kin wani zura min ido kamar manya ya kuwa dungure mata kai yace to wai ma miya kawokine? Iye me kama da aljanu
Baki na karkarwa muryarta har sarkewa take tace da......ma2 innata ce ba ta da lafiya shine Momy tace nazo na tambayeka zamu tafi ganinta..
Mi kikace???Momy komi ne?? ..ya sake rankwasheta ya kama kunnenta ya murd'e harda ciza leb'e yake dan mugunta seda ta saki d'an kara yace wannan Momy nace ni da sweetbaby na kadai in kika kuskura kika sake kiranta da Momy tooooo yayi kwafa tare da sake mata kunnen .. ....yace kuma ni ina ruwana da fitarki tunda ba d'aureki nayi ba??(umm umm Murad to
)
Yaja dogon tsaki Mtsssss KE SORS DE MA MAISON VITE2
Qafafunta har hadewa suke wajen sauri ta fice a dakin seda ta fita ta sauke wata nauyenyar ajiyar zuciya tana luliya kunnen a ranta tace shi wanna wai hannunshi baya gajiya da mugunta ne..? Amma de kwanda shi da Murza ..
Bayan fitarta ya lula kogin tunani yace kai ya zamo dolema na koma England wajen aikina dan kuwa inde har ina tare da yarinyar nan to kuwa seta saka tsohon ciyona tashi ..ba damar ya tabats se yaji mass shock koda kuwa mugunta ce ze mata da zarar fatar su ta hadu to se yaji..gwara ya tattara yanashi2 ya tafi kafin ta bullo mishi da wani
aiki (umm su Murad manya )
tare suka tafi da Fulani lokacin Murza anji jiki duk da taji sauki amma tayi yar rama...
Irin yanda ta dinga tarerayar Maysam ke kace ta sadudane ita ko da ga ranta tana ta kisima abubuwa da dama ..dan har yanzu bata bar munmunan qudirinta akan Maysam ba..
Ita kuwa Maysam yarinta me dadi ganin yanda Murza take yimata yasa ta dan saki jikinta se dadi takeji wai yau ga Murza na mata magana me dadi ba hantara harda tafawa..
Itade Fulani kallonsu take amma bata yarda da tuban Murza ba.....
Nan kuyangi suka shishigo da kayan marmari da abinci iri2 ..
Murza har wani lashe lebe take dan kwadai taga abubuwa..
Basu jima sosai ba Fulani tace su tafi ..
Maysam badan tasoba sedan batason yiwa Fulani gaddama..
Tundaga wanna lokacin kusan kullum se Maysam tazo ganin Murza i zuwa yanzu ta saki jikinta sosai da ita...ita kuwa Murza se dariyar mugunta take kasa2..tana fad'in shigo2 ba zurfi shegiya me kama da aljanu..ai sena rabaki da wannan mijin zakisan ni Murza yar bala'i ce( Allah de ya shirya)
A bangaren su Madina kuwa Lokacin da sukaji labarin Accident din da Murza tayi waziri ya garzayo a b'oye...
Nan ta bashi kullin magani tare da gaya mishi yanda za'ayi dashi...suka kuwa sheke da dariya kamar ba a likita suke ba...nan ya sake zube mata wasu kudin tare da alkawarin zasu na kula da ita a boye har ta warke garau dan suci gaba da cin karen su ba babbaka..
Lokacin da waziri ya kaiwa Madina wannan labari ba karamar mjrna tayi ba harda d'an taka rawa tayi..
Nan suka tsara yanda zasu turara hayakin....wazi
ri yace kinsan shegen nan.akwai shi da son zuwa lambu bayan la'asar ..kinga se a turara a hanyar..
Wani murmushi Fulani tayi tace aikin ka na kyau kaga yanzu karfe biyu kenan nanda awa biyu komi ya kammala...shege inbe mutu ba ma to mu kawar dashi daga masarautar..kaini dama haukatar dashi tasa akayi ..
Waziri ya washe wasu hakoranshi yace ai yanzu aka fara mu gama da wannan se musan yanda zamuyi dashi nan gaba...
Wajejen uku na rana waziri ya turara hayakin a kofar shiga lambu sannan ya kasa ya tsare ya hana kowa shiga. Ya zauna nan yana gadin wurin
Har lokacin isowar yarima murad tareda dogarai da kuyangi ...
Shikam waziri ya zube nan yana kwasar gaisuwa tare da zuba mishi kirarin da be kai zuciba...
Hannu kawai yarima ya daga mishi ya sa kai ze shiga lambun
To fa fans ya kuke ganin zata kaya??asirin nan ze kama Murad kuwa??
[8/17, 1:53 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/17, 1:55 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 35__36
```Manzon Allah (SAW) ya ce "lallai su malamai magadan sune Annabawa ,sun gadar da ilimi,duk wanda ya same shi ya samu babban rabo "
Bukhari ne ya rawaito shi.```
Hannu kawai yarima ya d'aga mishi yasa kai ze shiga lambum...
Amma me se kawai yaji kamar a mafarki ana kwala mishi kira seda gabanshi ya bada ras jin wata murya me shige data babysweet dinshi na kiranshi da Yaya da sauri2 cikin zafin nama ya juyo se kawai ya ga yar qauyen nan ce Maysam wani turnikeken bakin ciki yaji ya rufe ya kuwa d'aure fuska tumau ...
Cikin sauri dogarai da kuyangi suka zube nan suna Allah ya huci zuciyar ka yarima dan sarki jikan sarki ...blabla dan kuwa ranshi yayi matukar baci
Itama Maysam data kula da haka se taki isawa wajenshi ta zube daga inda take tana Allah ya huci zuciyar ka idan ranka ya bace.dama Fulani ce take neman ka yanzu..
Gadan2 ya nufota
Ai kuwa tace kafa minaci ban baki ba ta zabga da gudu se bangaren Fulani ....
Ranshi in yayi dubu ya bace kamarshi ace an aura mishi wannan yar shilar banda shirme kauyenci yarinta babu abunda ta iya shi walahi yaga ta kanshi banda auren dolen da aka yi mishi a memakon a samu babbar yarinya wacce tasan ciwon kanta koba komi zata iya fidda shi kumya cikin abokanan shi se kawai a aura mishi wannan aba... shifa yanda take gudu kamar ba Gimbiya matar yarima dan sarki ba ...mtss yaja dogon tsaki
Harze shiga lambun se kuma ya tuna da tace Momy na nemanshi...se kawai ya juya ya nufi bangaren Fulani fuskar nan ba annuri..
Takaici be gama kasheshi ba seda ya tarar da Maysam tayi daidaya a cinyar Momy se kwasar firarsu suke kamar ba surukai ba ..kwafa yayi tare da zama gaishe da ita kawai yayi ya ci kip...
Murmushi Fulani tayi tasan wannan bacin ran har da kishin Maysam data kwanta a cinyar sa.....
Maysam kuwa da tun shigowarshi taki ta kalleshi ma bare taga irin mugun kallon dayake watsa mata..
Fulani tace Murad2
Da sauri ya d'ago kanshi yana kallonta
Tace ya maganar karatun Maysam ne ??ka b'ullo da zancen kuma kayii shiru gashi har kana shiryen2 tafiya ...
Dan sosa kai yayi yace tana nan Momy..
Nasan da haka inaso nasan wacce makarantar ka zab'a mata ne? ?
Shifa beyi wannan tunanin ba ....yace Momy nace ba da wai a sakata a makarantar kwana ..
Waro ido tayi tace ban gane makarantar kwana ba...kada ma ka tada zancen nan dan me martaba ma baze amince ba..
Maysam ma seda ta tashi ta zauna tana wuwurga ido amma jin abunda Fulani tace yasa tasaki ajiyar zuciya ..
Murad ya marerece fuska yace haba Momy miye aibun makarantar kwana kuma fa ta nan kusa wato ta birnin MARADI za a sakata ......idan bata ganinku zata fi zagewa tayi karatu kuma makarantar ta Abba Mahmud ce ..
Jim Fulani tayi kamar me tunani
Da sauri yace kin kwantar da hankalin ni zan sanarwa da me martaba ...
Nan ta dan saki sukaci gaba da hirar su ..
Maysam de badan taso ba tade yi shirune kawai..
Yayi tsaye ya faki idon Momy ya zabga ma Maysam mugun kallo yace Momy a bawa yarinyar nan tea takawo min ina b'angare na...kan tace wani abu ya fice abunshi
Seda cikinta ya bada kululu jin Fulani tace ta shiga cuisine ta d'ako tea ta kai mishi..
Ita baza ta iya yiwa Fulani gaddama ba bare tace a 'a bazata jeba
..ba yanda ta iya haka ta d'oko ta nufi bangaren gabanta na bada fat2.....a ranta tace yau kuma ko wace muguntar zan tarar duba da irin kallon kad'e dayake mun yau kam seta Allah...
Ta jima nan tsaye taga tana b'atawa kanta lokaci se kawai tayi karfin hali ta shiga. ....
A bangaren waziri kuwa ba karamin bakin ciki yaji ba ga maganin duka ya turara wai dan ya kama Murad sosai har kwalla seda yayi saboda takaici Maysam kam ya tsine mata yafi cikin kwando ..
Haka ya lallab'a jiki ba karfi ya tafi bangaren Madina wacce take jiranshi tun tuni tana so taji in maganin yaci...
Nan ya labarta mata itama jitayi kamar ta mutu dan takaici tace wai wannan wace irin jarabace haka ..amma ba komi ka saci jiki yanzu ka tafi wajen Murza inda akwai ragowar maganin ta baka idan kuma babu to ta kwatanta maka wajen Boka se ka tafi ko zuwa gobe ne....
Nan waziri ya saci jiki se likitar da Murza take ya koyi sa'a Malam Musa baya nan...
Murza kam har tafisu shiga damuwa .jin wannan zance ..ta shiga tsine ma Maysam tare da surha mata zagi da kyar . tayi mishi kwatance. wurin Bokan.. ya tafi da yar murnar shi...
Je vous aime mes fans
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:55 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/17, 1:57 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪