Sashe 36
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
🅿️ 73__74
```Manzon Allah (SAW) yace'kumya tana daga cikin imani'
Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi.
```
Jikake kwatsam sun gamu da wata babbar mota .......
Me babbar motar ya kuwa tsere ya barsu nan ...
Gaba dayan su a sume suke ...da kamar minti goma me a dedetan shi ya fara farfadowa cikin ikon Allah be ji wani ciwo sosai ba se dan gurje kafa dayayi ...Muheeba kam da wani irin taratsi ta farka ...ganin ta nan shaye a kasa komi ya dawo mata ...kuka ta shiga rerawa gashi tana son tashi amma ta kasa wani irin radadi takeji a kafarta da fuskar ta ...hannu ta kai ta shafa fuskar wani razannan ihu ta saka jin wani bala'in zafi ga kuma jini ya bata mata hannun..
Wannan ihun shi yayi sanadin farfadowar Mahaifiyar ta ........
Ita kam da alama bataji ciwo ba itama se karayar data samu a hannu ...rarafowa tayi kusa da Muheeba ..nan suka shiga rera kuka .....ganin duk glass ya yanyakewa Mufeedar fuska kuma da alama kuma ta samu karaya a kafar hagu.....me adedeta kam fada ya shiga yi musu sun san mahaukaci ne miyasa zasu shigar me a dedeta ..nan ya dinga bala'i kan se sun biyashi adedetar shi.dan baze dsuki asara ba....
Ganin abun bana karewa bane yasa suka bashi. kudi me yawa .dan sun kwaso kudi ..ba ko kunya ko tausayi ya karbe a bunshi ...da kyar ma ya dan ja adedetar ta bar titi ..yayi tafiyarshi...
Can Muheeba ta lura da waziri fa baya numpashi iya karfinta ta ce Abbaaaaa ..tana kokarin jan kafar ta isa...Maihaifiyar tata ta daure da sauri ta isa kusa da shi tana fadin waziri2 amma ina baya ko motsi .....daya ke sun kusa eareport din shiya sama babu gida je nan kusa ...baya ta koma cikin gari dan neman temako.....cikin sa'a ta gamu da wani me adedeta ...shima da farko ya so kin daukar su amma seyaji tausayin su ga kuma kudi me yawa da zasu bashi in de har ya kaisu cikin gari...
Da kyar ya iya saka waziri a motar ...suma suka lallaba suka shiga ...
dede wata clinik ya kaisu yana ajesu yayi tafiyar shi dan ma kada ace se yaje police station yayi reporte. ..
Dayake abun na masu kudine nan danan aka anshe su akayi emergency da su ...akayi musu dorin karaya da duk wanin abun da ya dace...tare dayi musu allurar bacci dan su sami hutu...
Lokacin da suka farfado daki daya aka kaisu..bayan doctor ya shigo ya kara dubasu har ze fice Muheeba tace ya jikin Abbana...
Seda ya share gumi tukon ya fara yi musu nasiha sanna ya sanar musu cewa waziri ya rigaye mu zuwa gidan gaskiya Allah yayi mishi cikawa se de kuyi mishi addu'a dan har an bunneshi ..
Wani irin ihu Muheeba ta saka se kawai ta sume nan..
Tashin hankali mahaifiyar ta shiga ga Mutuwar miji ga diya ta sume se kawai ta shiga rera kuka itama..
Can zuwa dare ta farka babu wata addu'a sema kiran Abbata datakeyi ..nan mahaifiyar ta shiga lallashin ta ....
Tana kuka take fadin duk nice sila da ban nuna ina soba da duk haka bata faru ba gashi yanzu SANADIN ACCIDENT na rasa Abbana wanda na fiso ...ga kafata ta karye ..kaico na ni Muheeba naga rayuwa .
Mahaifiyar ta shiga lallashin ya itama tana me tausaya wayar tata..
.
To fa a bangaren Madina da Murza ba karamar murna sukayi ba dan duk ji suke aikin bokansu ne yaci...Murza harda zuwa yi mishi godiya tare da kara mishi kudi daga Madina..se kuma suka fara shirye2 yanda za suyi asirin ya kama Murad..
A bangaren su kuwa rayuwar jin dadi suke ...yana kula da ita matuka wai saboda Fulani taji dadi yake yi a cewar zuciyarshi fa....
Tana cika sati ta fara shiryen2 komawa ecole ..wannan gamin ma seda ya rakata har Maradin .
Lokacin da zuyi bankwana shi ze dawo dan so yake washe gari shima yayi ficewar shi England....
Suna mota a aereport se shagwaba take mishi ..shi kuma se lallaba ta yake kan ta yarda suyi tafiyar su England ....
Da farko har ta amince amma jin wai in ta tafi baza ta cigaba da karatun ta yasa tace ta fasa zuwan ..wai rayuwar can da nan ba daya bace...itade jinshi kawai take...se turo dan karamin bakinta take ...dan tana son karatun ta..gashi a islamiyya ma sun yi nisa
Batayi aune ba taji Oga Murad ya shiga kissing dinta ....
Tureshi take amman kamar batayi .dan mayen electric shok din nan se ratsata yake..shima wannan karon dauriya kawai yakeyi .....tun tana jin dadin abun har yazo bakinta banda zafi babu abunda yake yi mata. .
Kokarin tura hannushi yake cikin rigarta(ni kuwa nace to mi ka aje ne a wurin kaida kace babu su
...)...
Rike hannun tayi tana girgiza mishi kai kukan ma ya kafe..
Amman shi kam se kara turashi yake ...
Ganin ana shirye2 fara kiran ma su tafiya yasa da kyar ta rabashi da jikin ta se haki take tace nide gaskiya2 ...se kuma tayi shiru..dan azahirin gaskiya bazatace ga abunda take jiba
Yana mede numpashi yace kede gaskiya mine?
Cike da yarinta da tsoro tace nide bana son wannan abun muryarta har sarkewa take
Kuri ya kafeta da ido yace miye din bakya so ...
Tace kawai se ayi ta durawa mutum miyau gashi bakin ma se zafi yake mun...
Jim yayi can ya kalleta yace bade ba kya so ba..
Ta gyada kai..
Yace shikenan bazan kara yi miki ba..
Cike da yarinta kuma ta fada kanshi tana Merci beaucoup yayana(thanks alot)..
Goshinta ya ma kiss sanna ya fita ...ya nufi wurin da ake kiran passengers...
Tana daga mishi hannu har jirginsu ya daga ...duk kuma se taji ba dadi
Driver ya dawo da ita school dinsu . suka hade da kawayenta nan suka shiga revision'(review)din karatun su dan shugaban makarantar yace inde har sukayi kokari suka kawo maki excellent to ze yi musu tsallaken Ss2 direct kawai suje Ss3 ..dan haka sun dauri niyar yin karatu na ban mamaki ..
Haka Murad ya dawo jiki ba kwari dan be ji dadin abunda Maysam tace mishi bs. .....
Tun nan aereport din ya ciri ticket zuwa England gobe...
Yana zuwa ya sanarwa da fulani f......fatan alheri tayi mishi
Zuws dare kuma Yana sanarwa da me martaba zancen tafiyar Madina ta shigo karaf se akkunan ta ...
Wata dariyar mugunta tayi ta koma bangarenta...
Jakadiyarta wacce tayarda da ita ta bawa magani a turara mishi..tace tayi maza ta tafi yanzu kan ya dawo daga wajen sarki
Cikin sa'a kuwa bata sha wuyar shiga bangaren Murad ba. ..nan ta turara tafice abunta..
Yana shigowa ya shaki kamshi .nan ya fara jin kanshi yana juya mishi tare da wani irin ciwo..sunan Allah ya shiga kiran ..se yaji abun ya lafa amma mi se yaji duk garin ma ya ishe shi ...gaba daya Allah2 yake gari ya waye ya tafiyarshi ...baccin kirki ma beyiba
Garin na wayewa dama jirgin 9h ne ze bi ..dan haka tun takwas ya shiga yayi wa Fulani da Sarki sallama ...ya fice cikin sauri..
Fulani kam wanna karon ma a jikinta taji kamar ta hanashi tafiya .amma se ta bishi da addu'ar Allah ya tsareshi ya kareshi da duk wani abun cutarwa daga mutum ko aljan..
Madina dadi kamar ta mutu ..se boka ta ke zumbudawa albarka...(hum .)....
Bayan sati da faruwar haka.. Da dare Sarki da matanshi suna hira dan kullum su se zuwa dare suke samun ganin shi. ..
Fulani tace dama akwsi wsta shawara dana keson badawa ....
Sarki yayi dan murmushi yace ai ke duk dhawarar da zaki bada me amfani ce dan haka kafin ma naji miye na amince ...
Fulani ma dariyar marar sauti tayi dan tana jin dadi irin confidence da sarki ke yi mata..
Madina wacce ta kullu jin furucin sarki tayi kwafa tare da yi tsaki kasa2 a ranta tace shiyasa a kullum tsanarta tske kara ruruwa a zuciyata. Se shegen iya kissa dan inta na wuri sarki mantawa ma yake da akwai wani a wujen ko a'a..shiyasa take mata lakabin makirar mace..dan gani SWEETBABY ma renonta ce kafin Accident shi ya sama Murad ya Makalkale mata ya kasa yakiceta daga rayuwarshi..(jifa wani sharri )
Sarki yace ina sauraronki
Fulani tace dama cewa nayi in baka zabi wanda zaka sa a matsayin wazirin ka mi ze hana a nada Malam Musa mahaifin Maysam ...
Sarki yace kamar kin shiga zuciyata kin gani nima haka nayi wannan tunanin ..
Fulani tace to ai dama ni cikin zuciyarka nake shi yasa na gani . tanayi tana wani sakin sharme...a tare suka saki ma juna murmushi..
Kutttttt wani malolon bakin ciki ya ziyarci zuciyar Madina ..ta daure de tayi gyaran murya dan ta hago wanni abun ..
Itama cike da irin tata kissar tace wannan shawara tayi ..ina goyon bayan hakann.......
Washe gari kam Madina ta sanarwa da Murza cewa sun kusa dawo wa nan dan haka sesu ci karansu ba babbaka..
3 jours(days)da yin maganar Sarki ya tura sakon san ganin Musa ...
Babu bata lokaci ya ansa kiran ..Murza kan se murna ake za'a kaura birni..
Bayan ya iso sarki yayi mishi bayanin kiranshi ...da farko ya so ya kiya amma se yaji baze iya cewa sarki a'a ba dan haka ya amince..ba karamar murna sarki yayi ba..
Kafin sati ya zagayo har sn nadashi sun kauro masarautar....
To fa Murza a masarauta kusa da Madina ..se yaya kenan..
Love you all irin more din nan
```Manzon Allah (SAW) yace'kumya tana daga cikin imani'
Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi.
```
Jikake kwatsam sun gamu da wata babbar mota .......
Me babbar motar ya kuwa tsere ya barsu nan ...
Gaba dayan su a sume suke ...da kamar minti goma me a dedetan shi ya fara farfadowa cikin ikon Allah be ji wani ciwo sosai ba se dan gurje kafa dayayi ...Muheeba kam da wani irin taratsi ta farka ...ganin ta nan shaye a kasa komi ya dawo mata ...kuka ta shiga rerawa gashi tana son tashi amma ta kasa wani irin radadi takeji a kafarta da fuskar ta ...hannu ta kai ta shafa fuskar wani razannan ihu ta saka jin wani bala'in zafi ga kuma jini ya bata mata hannun..
Wannan ihun shi yayi sanadin farfadowar Mahaifiyar ta ........
Ita kam da alama bataji ciwo ba itama se karayar data samu a hannu ...rarafowa tayi kusa da Muheeba ..nan suka shiga rera kuka .....ganin duk glass ya yanyakewa Mufeedar fuska kuma da alama kuma ta samu karaya a kafar hagu.....me adedeta kam fada ya shiga yi musu sun san mahaukaci ne miyasa zasu shigar me a dedeta ..nan ya dinga bala'i kan se sun biyashi adedetar shi.dan baze dsuki asara ba....
Ganin abun bana karewa bane yasa suka bashi. kudi me yawa .dan sun kwaso kudi ..ba ko kunya ko tausayi ya karbe a bunshi ...da kyar ma ya dan ja adedetar ta bar titi ..yayi tafiyarshi...
Can Muheeba ta lura da waziri fa baya numpashi iya karfinta ta ce Abbaaaaa ..tana kokarin jan kafar ta isa...Maihaifiyar tata ta daure da sauri ta isa kusa da shi tana fadin waziri2 amma ina baya ko motsi .....daya ke sun kusa eareport din shiya sama babu gida je nan kusa ...baya ta koma cikin gari dan neman temako.....cikin sa'a ta gamu da wani me adedeta ...shima da farko ya so kin daukar su amma seyaji tausayin su ga kuma kudi me yawa da zasu bashi in de har ya kaisu cikin gari...
Da kyar ya iya saka waziri a motar ...suma suka lallaba suka shiga ...
dede wata clinik ya kaisu yana ajesu yayi tafiyar shi dan ma kada ace se yaje police station yayi reporte. ..
Dayake abun na masu kudine nan danan aka anshe su akayi emergency da su ...akayi musu dorin karaya da duk wanin abun da ya dace...tare dayi musu allurar bacci dan su sami hutu...
Lokacin da suka farfado daki daya aka kaisu..bayan doctor ya shigo ya kara dubasu har ze fice Muheeba tace ya jikin Abbana...
Seda ya share gumi tukon ya fara yi musu nasiha sanna ya sanar musu cewa waziri ya rigaye mu zuwa gidan gaskiya Allah yayi mishi cikawa se de kuyi mishi addu'a dan har an bunneshi ..
Wani irin ihu Muheeba ta saka se kawai ta sume nan..
Tashin hankali mahaifiyar ta shiga ga Mutuwar miji ga diya ta sume se kawai ta shiga rera kuka itama..
Can zuwa dare ta farka babu wata addu'a sema kiran Abbata datakeyi ..nan mahaifiyar ta shiga lallashin ta ....
Tana kuka take fadin duk nice sila da ban nuna ina soba da duk haka bata faru ba gashi yanzu SANADIN ACCIDENT na rasa Abbana wanda na fiso ...ga kafata ta karye ..kaico na ni Muheeba naga rayuwa .
Mahaifiyar ta shiga lallashin ya itama tana me tausaya wayar tata..
.
To fa a bangaren Madina da Murza ba karamar murna sukayi ba dan duk ji suke aikin bokansu ne yaci...Murza harda zuwa yi mishi godiya tare da kara mishi kudi daga Madina..se kuma suka fara shirye2 yanda za suyi asirin ya kama Murad..
A bangaren su kuwa rayuwar jin dadi suke ...yana kula da ita matuka wai saboda Fulani taji dadi yake yi a cewar zuciyarshi fa....
Tana cika sati ta fara shiryen2 komawa ecole ..wannan gamin ma seda ya rakata har Maradin .
Lokacin da zuyi bankwana shi ze dawo dan so yake washe gari shima yayi ficewar shi England....
Suna mota a aereport se shagwaba take mishi ..shi kuma se lallaba ta yake kan ta yarda suyi tafiyar su England ....
Da farko har ta amince amma jin wai in ta tafi baza ta cigaba da karatun ta yasa tace ta fasa zuwan ..wai rayuwar can da nan ba daya bace...itade jinshi kawai take...se turo dan karamin bakinta take ...dan tana son karatun ta..gashi a islamiyya ma sun yi nisa
Batayi aune ba taji Oga Murad ya shiga kissing dinta ....
Tureshi take amman kamar batayi .dan mayen electric shok din nan se ratsata yake..shima wannan karon dauriya kawai yakeyi .....tun tana jin dadin abun har yazo bakinta banda zafi babu abunda yake yi mata. .
Kokarin tura hannushi yake cikin rigarta(ni kuwa nace to mi ka aje ne a wurin kaida kace babu su
...)...
Rike hannun tayi tana girgiza mishi kai kukan ma ya kafe..
Amman shi kam se kara turashi yake ...
Ganin ana shirye2 fara kiran ma su tafiya yasa da kyar ta rabashi da jikin ta se haki take tace nide gaskiya2 ...se kuma tayi shiru..dan azahirin gaskiya bazatace ga abunda take jiba
Yana mede numpashi yace kede gaskiya mine?
Cike da yarinta da tsoro tace nide bana son wannan abun muryarta har sarkewa take
Kuri ya kafeta da ido yace miye din bakya so ...
Tace kawai se ayi ta durawa mutum miyau gashi bakin ma se zafi yake mun...
Jim yayi can ya kalleta yace bade ba kya so ba..
Ta gyada kai..
Yace shikenan bazan kara yi miki ba..
Cike da yarinta kuma ta fada kanshi tana Merci beaucoup yayana(thanks alot)..
Goshinta ya ma kiss sanna ya fita ...ya nufi wurin da ake kiran passengers...
Tana daga mishi hannu har jirginsu ya daga ...duk kuma se taji ba dadi
Driver ya dawo da ita school dinsu . suka hade da kawayenta nan suka shiga revision'(review)din karatun su dan shugaban makarantar yace inde har sukayi kokari suka kawo maki excellent to ze yi musu tsallaken Ss2 direct kawai suje Ss3 ..dan haka sun dauri niyar yin karatu na ban mamaki ..
Haka Murad ya dawo jiki ba kwari dan be ji dadin abunda Maysam tace mishi bs. .....
Tun nan aereport din ya ciri ticket zuwa England gobe...
Yana zuwa ya sanarwa da fulani f......fatan alheri tayi mishi
Zuws dare kuma Yana sanarwa da me martaba zancen tafiyar Madina ta shigo karaf se akkunan ta ...
Wata dariyar mugunta tayi ta koma bangarenta...
Jakadiyarta wacce tayarda da ita ta bawa magani a turara mishi..tace tayi maza ta tafi yanzu kan ya dawo daga wajen sarki
Cikin sa'a kuwa bata sha wuyar shiga bangaren Murad ba. ..nan ta turara tafice abunta..
Yana shigowa ya shaki kamshi .nan ya fara jin kanshi yana juya mishi tare da wani irin ciwo..sunan Allah ya shiga kiran ..se yaji abun ya lafa amma mi se yaji duk garin ma ya ishe shi ...gaba daya Allah2 yake gari ya waye ya tafiyarshi ...baccin kirki ma beyiba
Garin na wayewa dama jirgin 9h ne ze bi ..dan haka tun takwas ya shiga yayi wa Fulani da Sarki sallama ...ya fice cikin sauri..
Fulani kam wanna karon ma a jikinta taji kamar ta hanashi tafiya .amma se ta bishi da addu'ar Allah ya tsareshi ya kareshi da duk wani abun cutarwa daga mutum ko aljan..
Madina dadi kamar ta mutu ..se boka ta ke zumbudawa albarka...(hum .)....
Bayan sati da faruwar haka.. Da dare Sarki da matanshi suna hira dan kullum su se zuwa dare suke samun ganin shi. ..
Fulani tace dama akwsi wsta shawara dana keson badawa ....
Sarki yayi dan murmushi yace ai ke duk dhawarar da zaki bada me amfani ce dan haka kafin ma naji miye na amince ...
Fulani ma dariyar marar sauti tayi dan tana jin dadi irin confidence da sarki ke yi mata..
Madina wacce ta kullu jin furucin sarki tayi kwafa tare da yi tsaki kasa2 a ranta tace shiyasa a kullum tsanarta tske kara ruruwa a zuciyata. Se shegen iya kissa dan inta na wuri sarki mantawa ma yake da akwai wani a wujen ko a'a..shiyasa take mata lakabin makirar mace..dan gani SWEETBABY ma renonta ce kafin Accident shi ya sama Murad ya Makalkale mata ya kasa yakiceta daga rayuwarshi..(jifa wani sharri )
Sarki yace ina sauraronki
Fulani tace dama cewa nayi in baka zabi wanda zaka sa a matsayin wazirin ka mi ze hana a nada Malam Musa mahaifin Maysam ...
Sarki yace kamar kin shiga zuciyata kin gani nima haka nayi wannan tunanin ..
Fulani tace to ai dama ni cikin zuciyarka nake shi yasa na gani . tanayi tana wani sakin sharme...a tare suka saki ma juna murmushi..
Kutttttt wani malolon bakin ciki ya ziyarci zuciyar Madina ..ta daure de tayi gyaran murya dan ta hago wanni abun ..
Itama cike da irin tata kissar tace wannan shawara tayi ..ina goyon bayan hakann.......
Washe gari kam Madina ta sanarwa da Murza cewa sun kusa dawo wa nan dan haka sesu ci karansu ba babbaka..
3 jours(days)da yin maganar Sarki ya tura sakon san ganin Musa ...
Babu bata lokaci ya ansa kiran ..Murza kan se murna ake za'a kaura birni..
Bayan ya iso sarki yayi mishi bayanin kiranshi ...da farko ya so ya kiya amma se yaji baze iya cewa sarki a'a ba dan haka ya amince..ba karamar murna sarki yayi ba..
Kafin sati ya zagayo har sn nadashi sun kauro masarautar....
To fa Murza a masarauta kusa da Madina ..se yaya kenan..
Love you all irin more din nan