Sashe 19
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿️ 41--42
```Manzon Allah (SAW) ya ce "
Zaka sami mafi lalacewar mutane a ranar kiyama mutum mai fuska biyu, wato wanda yake zuwa wajen wadannan da fuska, kuma ya zowa wadannan da wata fuskar "
Muslim ne ya rawaito shi.
```
Zaune suke Murza da Waziri gaban boka yanka wuka bayan sun zayyana mishi irin rashin sa ar da sukayi sannan suka bukaci da a sake basu wani wanda ya fi wanca dan waziri seda ya nemi a salwantar mishi da rayuwar Murad da Matar shi Maysam ..
Boka ya sake jaddada musu rashin yuyuwar hakan tukon suka amshi irin na farkon ...
Waziri yace in san samu ne kai koda yana kasar to ya qauracewa garin nan de har lokcin da time dim mutuwar shi yazo se kawai mu salwantar da ran nashi...
Bokan ya basu maganin amma da sharadin insuka sake maganin nan me kamashi ba baze sake basu wani irinshi ba tunda sakakin su yayi yawa ..kuma ma ko.wancan lokacin da kyar suka samu ran da sukayi sacrifice dashi kuma ga wani ran mutum biyu yanzu da aljanin da ze muku aiiki zai asha ......
Waziri har wani shoki yake kwasa jin za amusu aikin da yarima ze bar masarautar ..makkudan kudi suka zube mishi
shikuma la' anannan Allah ya basu maganin tare dayi mudu bayani kamar na wancan lokacin ....
Cike da nishadi suka dawo gida inda aka dawo da Murza likita.
Ta kalli waziri tace wani hanzari ba gudu idan shi yarima Murad ya bar kasar ya za'ayi da iya maysam din dan ganin tabar masarautar nan??
Wata dariya waziri yayi yace yo inba abinki ba ai da zarar ya tafi ya jima to ina kyautata zaton dole a raba auren tunda ba miji kinga seta kuma wurinki ko??
Ee fa hakane kai amma naji dadi haka sukayi ta saka warwarsu
.Allah yasota dan har lokacin Musa be dawoba..
🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹
'
Murad kam abun duniya sun taru sunyi mishi yawa besan haka zuciyarshi take son ganin yarinyarnan ba da be turata makarantar nan ba gashi yanzu lokaci ya kure mishi ....dan haka se ya samu Mahmud da zancan amma ya boye mishi cewa rashin Maysam ne kawai ya fadimishi yana son komawa dan ciwanshi yana famar tashi
sosai Mahmud ya tausaya wa abokin nashi yace amma ya akayi hakan ta faru bayan ka jima bakayi shiba har muna tammahanin ka rabu dashi??
Girgiza kai Murad yayi yace nikai na bansan ya akayi ba
Kode yana da nasaba da aurenka Mahmud ya sake jefo mishi tambaya
Seda gabanshi ya tsinke amma se mazge Nan ma yace aa
Shikenan Allah ya sauwake amma yaushe ne tafiyan naka??
Gobe nakeson ficewa har na ciri ticket ammafa ko su me martaba ban sanar musu ba...
Tab kanada aiki kaida Fulani yau kenan ,ka sani sarai batason zammanka acan dande kawai ba yanda ta iyane amma shine se ana gobe tafiyar zaka sanar mata.
......
Kaide bari aboki ni kaina tsoro ne yahanani fada amma zansan yanda zan bullo mata...
Duna gama hirar ya nufi bangaren Fulani cike da zullumi ...
Tana waya ya tadda ita koda ya kashe kunne se ya gane da Maysam take wayar kuma da alama kuka take Fulani na aikin lallashi...
Tuni yaji ba dadi jikinshi ya sanyi shikam duk wani zafin ranshi da nuna shariyarshi akan abu baya iyayi akan abunda ya shafeta ..
So tari beson don meyasa yakeson yi mata muguntar ma akan abunda be kai ya kawo ba ..da wanine kowata da tuni ya bada umarni an horar dashi ......
Karbar wayar yayi daga hannun Fulani ya kara a kunnenshi ...
Kukan shagwaba kawai Maysam ke xubawa ita ta gaji tayi kewarsu iya gaskiya a medota gida...
Kiran sunanta kade yayi yasa tayi tsit kamar ruwa ya cinyeta dan tagane me maganar ..
Shiru ya biyo baya can yace waike wace irice baki iya gaisuwa bane mtsss yayi tsuka
A memakon ta gaisheshi setace to ai baka bani umarnin magana bane..
Kut ya fada ni kike fadawa haka??
Shiru ta sake yi mishi
A bunda ya kular dashi yaceto wly kiji da kyau keda dawowa gida se nan da shekara idan kunyi hutun karshe banyarda kidawo ba ehe ..kuma wly kika sake kika ki yin karatun yanda ya dace ummm ni kade nasa irin horan da zan baki dan bazanyi asarar kudi ba ke inbaki zo ta daya ba wly kada ma kisake ki dawo gidan nan kiyi zamaki can .. ...
Mi Maysam zatayi inba kuka ba. Sosai ta cika mishi kunne da taratsi harseda ya kauda wayar daga kunnenshi ...
Yana medawa kuwa ya zunkud'amata wata xungureriyar tsawa yace "Ferme moi ta bouche idiote" kawai a kanki aka fara school ne da zaki damu mutane ...dama shi tallak.....
Da sauri Fulani ta wabce wayar ta shiga lallashi ganin ze baro mata aiki da kyar ta lallabata ta kashe wayar ..
Ta kalleshi da niyar balbaleshi da fada amma ganin idon har sun kada sunyi ja saboda bacin rai yasa tasoma yi mishi nasiha da yayi hakuri da duniya wannan yawan fushin nashi baze kareshi da komi ba ...tace shin wai kai baka tawwakali ne ..??baka karban kaddara ne??
Da sauri ya dago kai yace inayi mana Momy..
Bana tunanin haka Dan da kanayi da kayi da dadewa...shekara nawa da rasuwarta amma ka kasa sakin ranka kayi rayuwarka yanda ya kamata ...addu arka take bukata amma bawai da dauki bakin hali ka saka a ranka ba....
A da bahaka kakeba kowa yana yabon halinka jama a na sonka dan kyautata musu da kakeyi amma yanzu gaba daya ka cusa musu tsoranka a xukatansu ....ma aikatan gidan nan kama daga bayi dogarai kowa yana tsoran hada hanya dakai...dan gudun horan ka me tsanani ..shin a haka kake ganin wata rana jama a zasu soka a matsayin sarkinsu...
Ka canza halinka ka dawo yanda kake kamarda...
Wani kukane yakubce mishi yakuwa zube kasa tare da daura kanshi bisa cinyarta ya dafe Dede saitin zuciyarshi yana fadin ki yafeni Momy ni kaina na kasa sarrafa zuciyana ne amma zanyi kokari ki tayani da addu a...zuciyar shi har wani zogi take mishi
Farin ciki fal zuciyarta
Ta shafa kanshi tace Allah ya shige mana gaba
Ameen ya furta
Ya jima haka sannan ya fara sauke ajiyar zuciya akai2 har ya dawo nml
Nan ya sanarwa Fulani zancen tafiyarshi gobe..amma gamamakinshi se yaga bata nuna damuwar ta ba se nasiha data qara yi mishi ta dora dacewa yanzu de kai magidan ci ne dan haka zancen ka tafi kayi zamanka kamarda se lokacin dakoso zowa ma be taso ba .. haka suka yi ta hirarsu har lokacin sallar magarib yayi ya fice..
A bangaren Maysam kuwa ba karamin kuka tayi ba jin muryar fulani datayi se kuma gigan nata ya fado mata a rai nan ta lalaci cikin gogin tunanin shi...can kuma tayi kwafa kamar yana gabanta tace kadeji dashi mutum bashida aiki se zallar mugunta.haka tayi ta tunanin shi
Wajejen goma na dare ya shiga wajen memartaba sanin adede wannan lokaci to babu kowa a fadar daga sarki se matanshi dan wannan lokacin iyalanshine
Su biyu kawai ya tarar daga sarki se Madina ..zama yayi ya kwashi gaisuwa sannan ya sanar musu tafiyarshi sarki ya mishi fatan alheri tare da nasiha.."
Madina ma cike da iya bariki take mishi nasiha wai annan itama ta iya makirci...amma idan zaka bude xuciyar farin ciki ne fal har shokyn dadi zuciyar keyi lol..
Nan yayi musu sallama ya fice...
Zo kaga murna wajen Madina har ta kagu tabar wajen me martabar se kawai ta sulale se dariyar mugunta take..
Haka kuwa akayi seda suka bari dare ya raba waziri yayi turaren a dede kofar dakin Murad bayan sun tabbatar dayana ciki a cewar su yana fitowa se bin duniya...
A bangaren Murad kuwa bayan yayi komi na al adarshi kamar yanda yasaba se hau gado amma me tunanin Maysam ya gama cika mishi zuciya daya rutse ido ze dinga jin kukanta na dazu..banda juyi babu abunda yake tsaki kam da ina kirgawa da rubutawa da nayi read more 3 lol..
Ganin babu bacci a idanunshi yasa ya doro alwala ya dinga jero nafilfili ...se wajejen 3 da rabi barawo ya saceshi wanda ya haddasa mishi makarar sallar asuba ..se karfe shida ya bude idonshi da gudu ya fada tolet yayi wanka tare da doro alwala yayi sallah..dayake tara jirginsu ze daga se ya fara shirye2n shi..7 da rabi ya gama tsaf ya jawo jakar kayanshi ya fito ...
Yana ketara kofar dakin wata irin juya ta kwasheshi kan kace mi har ya kai kasa....ga wani irin ciwan kai daya far me da sauri ya fara ambaton sunan Allah kadan2 ciwon ya lafa komiya dawo nml amma me gaba daya yaji garin ya fice me a rai burinshi kawai yaji a wani gari ko wata kasa..
Da sauri yana kayanshi ya fice atsetse yayiwa Fulani bankwana a cewarshi yayi latti kada ya rasa jirgin
A jikinta takeji kamar kar ya tafi..kamar ta hanashi tafiyar nan
Yana shiga mota driver yaja suka fice a masarautar
Madina da waziri dasuke tsaye suna kallon komi da alamade maganu yaci dan waziri ya ga har sanda ya tsallaka da yanda juya ta kwasheshi
Madina ta shiga waka kamar haka Mun rabu dakai.....
Mun yi nisa da kai
abadan damu dakai se a lahira💃
Waziri yace wanna haka yake....
FASMA CE✍
Ahmed Gumel
[8/31, 9:55 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/31, 9:56 AM] A A Dboy: SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
**Dubun gaisuwa zuwa ga fans din wannan littafi hakika ina alfahari da ku da irin so da.kauna da kuke nunan .......* **Daya wa daga cikin ku naga sakon nin ku in sha Allah zakuga* *canji....ina love dinku irin totaly and completly din nan lol*
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿️ 41--42
```Manzon Allah (SAW) ya ce "
Zaka sami mafi lalacewar mutane a ranar kiyama mutum mai fuska biyu, wato wanda yake zuwa wajen wadannan da fuska, kuma ya zowa wadannan da wata fuskar "
Muslim ne ya rawaito shi.
```
Zaune suke Murza da Waziri gaban boka yanka wuka bayan sun zayyana mishi irin rashin sa ar da sukayi sannan suka bukaci da a sake basu wani wanda ya fi wanca dan waziri seda ya nemi a salwantar mishi da rayuwar Murad da Matar shi Maysam ..
Boka ya sake jaddada musu rashin yuyuwar hakan tukon suka amshi irin na farkon ...
Waziri yace in san samu ne kai koda yana kasar to ya qauracewa garin nan de har lokcin da time dim mutuwar shi yazo se kawai mu salwantar da ran nashi...
Bokan ya basu maganin amma da sharadin insuka sake maganin nan me kamashi ba baze sake basu wani irinshi ba tunda sakakin su yayi yawa ..kuma ma ko.wancan lokacin da kyar suka samu ran da sukayi sacrifice dashi kuma ga wani ran mutum biyu yanzu da aljanin da ze muku aiiki zai asha ......
Waziri har wani shoki yake kwasa jin za amusu aikin da yarima ze bar masarautar ..makkudan kudi suka zube mishi
shikuma la' anannan Allah ya basu maganin tare dayi mudu bayani kamar na wancan lokacin ....
Cike da nishadi suka dawo gida inda aka dawo da Murza likita.
Ta kalli waziri tace wani hanzari ba gudu idan shi yarima Murad ya bar kasar ya za'ayi da iya maysam din dan ganin tabar masarautar nan??
Wata dariya waziri yayi yace yo inba abinki ba ai da zarar ya tafi ya jima to ina kyautata zaton dole a raba auren tunda ba miji kinga seta kuma wurinki ko??
Ee fa hakane kai amma naji dadi haka sukayi ta saka warwarsu
.Allah yasota dan har lokacin Musa be dawoba..
🌹🌹🌹 🌹🌹🌹🌹
'
Murad kam abun duniya sun taru sunyi mishi yawa besan haka zuciyarshi take son ganin yarinyarnan ba da be turata makarantar nan ba gashi yanzu lokaci ya kure mishi ....dan haka se ya samu Mahmud da zancan amma ya boye mishi cewa rashin Maysam ne kawai ya fadimishi yana son komawa dan ciwanshi yana famar tashi
sosai Mahmud ya tausaya wa abokin nashi yace amma ya akayi hakan ta faru bayan ka jima bakayi shiba har muna tammahanin ka rabu dashi??
Girgiza kai Murad yayi yace nikai na bansan ya akayi ba
Kode yana da nasaba da aurenka Mahmud ya sake jefo mishi tambaya
Seda gabanshi ya tsinke amma se mazge Nan ma yace aa
Shikenan Allah ya sauwake amma yaushe ne tafiyan naka??
Gobe nakeson ficewa har na ciri ticket ammafa ko su me martaba ban sanar musu ba...
Tab kanada aiki kaida Fulani yau kenan ,ka sani sarai batason zammanka acan dande kawai ba yanda ta iyane amma shine se ana gobe tafiyar zaka sanar mata.
......
Kaide bari aboki ni kaina tsoro ne yahanani fada amma zansan yanda zan bullo mata...
Duna gama hirar ya nufi bangaren Fulani cike da zullumi ...
Tana waya ya tadda ita koda ya kashe kunne se ya gane da Maysam take wayar kuma da alama kuka take Fulani na aikin lallashi...
Tuni yaji ba dadi jikinshi ya sanyi shikam duk wani zafin ranshi da nuna shariyarshi akan abu baya iyayi akan abunda ya shafeta ..
So tari beson don meyasa yakeson yi mata muguntar ma akan abunda be kai ya kawo ba ..da wanine kowata da tuni ya bada umarni an horar dashi ......
Karbar wayar yayi daga hannun Fulani ya kara a kunnenshi ...
Kukan shagwaba kawai Maysam ke xubawa ita ta gaji tayi kewarsu iya gaskiya a medota gida...
Kiran sunanta kade yayi yasa tayi tsit kamar ruwa ya cinyeta dan tagane me maganar ..
Shiru ya biyo baya can yace waike wace irice baki iya gaisuwa bane mtsss yayi tsuka
A memakon ta gaisheshi setace to ai baka bani umarnin magana bane..
Kut ya fada ni kike fadawa haka??
Shiru ta sake yi mishi
A bunda ya kular dashi yaceto wly kiji da kyau keda dawowa gida se nan da shekara idan kunyi hutun karshe banyarda kidawo ba ehe ..kuma wly kika sake kika ki yin karatun yanda ya dace ummm ni kade nasa irin horan da zan baki dan bazanyi asarar kudi ba ke inbaki zo ta daya ba wly kada ma kisake ki dawo gidan nan kiyi zamaki can .. ...
Mi Maysam zatayi inba kuka ba. Sosai ta cika mishi kunne da taratsi harseda ya kauda wayar daga kunnenshi ...
Yana medawa kuwa ya zunkud'amata wata xungureriyar tsawa yace "Ferme moi ta bouche idiote" kawai a kanki aka fara school ne da zaki damu mutane ...dama shi tallak.....
Da sauri Fulani ta wabce wayar ta shiga lallashi ganin ze baro mata aiki da kyar ta lallabata ta kashe wayar ..
Ta kalleshi da niyar balbaleshi da fada amma ganin idon har sun kada sunyi ja saboda bacin rai yasa tasoma yi mishi nasiha da yayi hakuri da duniya wannan yawan fushin nashi baze kareshi da komi ba ...tace shin wai kai baka tawwakali ne ..??baka karban kaddara ne??
Da sauri ya dago kai yace inayi mana Momy..
Bana tunanin haka Dan da kanayi da kayi da dadewa...shekara nawa da rasuwarta amma ka kasa sakin ranka kayi rayuwarka yanda ya kamata ...addu arka take bukata amma bawai da dauki bakin hali ka saka a ranka ba....
A da bahaka kakeba kowa yana yabon halinka jama a na sonka dan kyautata musu da kakeyi amma yanzu gaba daya ka cusa musu tsoranka a xukatansu ....ma aikatan gidan nan kama daga bayi dogarai kowa yana tsoran hada hanya dakai...dan gudun horan ka me tsanani ..shin a haka kake ganin wata rana jama a zasu soka a matsayin sarkinsu...
Ka canza halinka ka dawo yanda kake kamarda...
Wani kukane yakubce mishi yakuwa zube kasa tare da daura kanshi bisa cinyarta ya dafe Dede saitin zuciyarshi yana fadin ki yafeni Momy ni kaina na kasa sarrafa zuciyana ne amma zanyi kokari ki tayani da addu a...zuciyar shi har wani zogi take mishi
Farin ciki fal zuciyarta
Ta shafa kanshi tace Allah ya shige mana gaba
Ameen ya furta
Ya jima haka sannan ya fara sauke ajiyar zuciya akai2 har ya dawo nml
Nan ya sanarwa Fulani zancen tafiyarshi gobe..amma gamamakinshi se yaga bata nuna damuwar ta ba se nasiha data qara yi mishi ta dora dacewa yanzu de kai magidan ci ne dan haka zancen ka tafi kayi zamanka kamarda se lokacin dakoso zowa ma be taso ba .. haka suka yi ta hirarsu har lokacin sallar magarib yayi ya fice..
A bangaren Maysam kuwa ba karamin kuka tayi ba jin muryar fulani datayi se kuma gigan nata ya fado mata a rai nan ta lalaci cikin gogin tunanin shi...can kuma tayi kwafa kamar yana gabanta tace kadeji dashi mutum bashida aiki se zallar mugunta.haka tayi ta tunanin shi
Wajejen goma na dare ya shiga wajen memartaba sanin adede wannan lokaci to babu kowa a fadar daga sarki se matanshi dan wannan lokacin iyalanshine
Su biyu kawai ya tarar daga sarki se Madina ..zama yayi ya kwashi gaisuwa sannan ya sanar musu tafiyarshi sarki ya mishi fatan alheri tare da nasiha.."
Madina ma cike da iya bariki take mishi nasiha wai annan itama ta iya makirci...amma idan zaka bude xuciyar farin ciki ne fal har shokyn dadi zuciyar keyi lol..
Nan yayi musu sallama ya fice...
Zo kaga murna wajen Madina har ta kagu tabar wajen me martabar se kawai ta sulale se dariyar mugunta take..
Haka kuwa akayi seda suka bari dare ya raba waziri yayi turaren a dede kofar dakin Murad bayan sun tabbatar dayana ciki a cewar su yana fitowa se bin duniya...
A bangaren Murad kuwa bayan yayi komi na al adarshi kamar yanda yasaba se hau gado amma me tunanin Maysam ya gama cika mishi zuciya daya rutse ido ze dinga jin kukanta na dazu..banda juyi babu abunda yake tsaki kam da ina kirgawa da rubutawa da nayi read more 3 lol..
Ganin babu bacci a idanunshi yasa ya doro alwala ya dinga jero nafilfili ...se wajejen 3 da rabi barawo ya saceshi wanda ya haddasa mishi makarar sallar asuba ..se karfe shida ya bude idonshi da gudu ya fada tolet yayi wanka tare da doro alwala yayi sallah..dayake tara jirginsu ze daga se ya fara shirye2n shi..7 da rabi ya gama tsaf ya jawo jakar kayanshi ya fito ...
Yana ketara kofar dakin wata irin juya ta kwasheshi kan kace mi har ya kai kasa....ga wani irin ciwan kai daya far me da sauri ya fara ambaton sunan Allah kadan2 ciwon ya lafa komiya dawo nml amma me gaba daya yaji garin ya fice me a rai burinshi kawai yaji a wani gari ko wata kasa..
Da sauri yana kayanshi ya fice atsetse yayiwa Fulani bankwana a cewarshi yayi latti kada ya rasa jirgin
A jikinta takeji kamar kar ya tafi..kamar ta hanashi tafiyar nan
Yana shiga mota driver yaja suka fice a masarautar
Madina da waziri dasuke tsaye suna kallon komi da alamade maganu yaci dan waziri ya ga har sanda ya tsallaka da yanda juya ta kwasheshi
Madina ta shiga waka kamar haka Mun rabu dakai.....
Mun yi nisa da kai
abadan damu dakai se a lahira💃
Waziri yace wanna haka yake....
FASMA CE✍
Ahmed Gumel
[8/31, 9:55 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[8/31, 9:56 AM] A A Dboy: SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
**Dubun gaisuwa zuwa ga fans din wannan littafi hakika ina alfahari da ku da irin so da.kauna da kuke nunan .......* **Daya wa daga cikin ku naga sakon nin ku in sha Allah zakuga* *canji....ina love dinku irin totaly and completly din nan lol*