Sashe 2
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kiran sallar farko akunnenta akayishi ta tashi ta sand'a tayi alwala ta koma bukkarta tayi sallah...ta salamce kena. Murza ta shiga kwalla mata kira ko azkar na safiyar bata samu damar yi ba ta fito a guje ta durkusa gaban ta tace ina kwana Inna ..
Ya tsine fuska tayi tace da ban kwanaba kya ganin ..ni ba wannan na kira kiyi mun ba maza 2 d'au tulu ki tafi rijiyar cikin gari ki d'auko ruwa sauran ki tsaya yin abunda kika saba....
Tulu da guga ta d'auka amma me har ta kai kofa Murza tace dawo aje mun gugar inki tafi can wani ya baki ki d'iba..
Haka ta fita a ranta tace da rijiya a gida amma ace se an tafi wani wuri d'aukan ruwa ..dan kawai wai kada ruwan rijiyar ya kare...ko a ina ruwan rijiya ya tab'a qafewa.....
Bata dawo gidan ba se bakwai ...
Murza ta kalleta tace issashiya se yanzu kika gama tumb'elen ki ko nan da cikin gari ma sekinyi halin....
Batade ce komi ba ta sauye ruwan ta fara kiciniyar d'aura koko a ranta tace waye ze tafi daukar ruwa da asubar fari kuma kinsan da hakan kika hanani d'aukan goga ...bayan ta gama ta d'umama tuwo sannan ta share tsakar gidan tas ta had'a kayan wanke2 tayi...
Ta zauna zaman jiran a bata kari amma Murza yi tayi ya bata san da halita a wurin ba ta bud'e baki da niyar yin masifa ta tsinkayi sallamar Malam Musa d'up tayi shiru ta fara washe baki tana laale Malam sannu da zuwa...
Da gudu Maysam ta rumgume shi tace sannu da zuwa Abba.....
Rumgume ta yayi shima ya shafa kanta yace yawwa yar Abba da fatan na same ku lafiya ..e tace ya jawo ta suka zauna bisa tabarma yace yar Abba mike damunki naga kinyi wani irin a kwana biyunan da bana nan....
Kasa magana tayi se hawaye da take gogewa ...
Hankalinshi ya tashi yace yar Abba kiyi mini magana mana ...
Karaf Murza tace ayya ai rashin lafiya tayi massasara ke damunta ...jiyan nan na kaita chemist aka bata magani gashi bata son cin abinci ko kad'an har balangon nake sayo mata amman bata iyaci se na matsa mata....ga jikinta wuni take da zazzab'i bata son ruwa ko kad'an ya tab'ata.shiyasa kaga jikinta da d'an datti...kuma kasan marar lfy ba'a matsa mishi diyawa seda lallab'a ...yanzu haka dramar setayi break ne muke nayi2 takici .....
Maysam batayi wani mamaki ba dan inda sabo ta saba da makircin Murza tayi fiye da hakama ...
Malam Musa yace wayoo yar Abba ashe baki ji dad'i ba to Allah sawwake ya baki lfy..
Ameen tace da farar'arta dan ko ba komi zatayi hutun masifar Murza Kwana biyu... Suna had'a ido Murza ta buga mata harara ...ta sadda kanta a ranta tace sede harara dan yau ba wunin yunwa bare zuwa talla da kiwo...
Nan ya bude tsarabar daya kawo musu fruits iri2 nan Maysam ta bud'e sauran qofofin cikinta ta dinga ci ba kyakyautawa...seda taji ba wuri tukon ta sarara...ga wasu d'inki atamfa daya basu kala uku2 ,,,.nan ta ja ruwa a rijiya ta feso wankanta wanda rabonta dashi tun bayan tafiyar Abbanta ..tasa kayanta ta fito tsaf da ita .Murza kamar ta had'e rai dan takaici ...
Abinci rana ta d'aura musu abbanta na gefe se fira suke abunsu gwanin ban sha'awa...dan kuttu Murza kasa zaman wurin tayi ta koma d'aki ..haka tayi musu lunch tare sukaci ..
A kwana biyun nan da Abba ya dawo har wata yar kiba da haske ta qara dama gata da tsapta masifar Murza ce ke sata zama da daud'a dan kuwa batada incin saka kaya masu kyau inde har Malam Musa baya nan...
.
Tofa kuji makirci irin na Murza... ..
Love you all my fans ❤
Fasma ce✍
Ahmed Gumel
[8/15, 5:27 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:08 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 05__06
```Daga Abdullahi dan Umar Allah ya yarda da shi yace:Manzon Allah (S A W) yace''mutum bazai gushe ba yana tambayar muta ne(roqo) har sai yazo ranar qiyama fuskarsa babu tsoka d'aya ta nama
,ruwayar Bukhari da Muslim ce_
```
Washe gari Maysam cike da farin ciki ta tashi tayi shirinta na zuwa school tasa uniform d'inta ta fito tsaf da ita ...nan tsakar gida ta tarar da inna Murza da kuma malam Musa suna breakfast ta zauna itama ta gama cikinta lokacin da zata tafi Malam ya dari biyu na break ....ta ansa tanata godiya ...
Wani kallo Murza tayi mata sena ga ta gyad'a mata kai ta fice a gidan ...(ko kallon miyake nufi oho)
Haka Murza tayi wunin aiki a ranar se tsaki da gungunai take ...
Ita kuwa Maysam a school d'inma principal hanata shiga aji yayi dan cewa yayi seta zo da parent d'inta yaji mike hanata zowa akai2 ...
Da kyar ta samu ta shawo kanshi tana kuka ta d'an fad'i mishi abubuwa kad'an daga rayuwarta ....
Nan ya tausaya mata tare alkawari tallafa mata tasamu ta gama primary tunda ma yarinyar Allah yayita da kaifin ilimi dan danan ta haddace duk abunda aka koya mata....
Qarfe biyu na rana suka sauko ta dawo gida Allah ya temaketa Malam yana gida nan ta shari girkin lunch ...qarfe hudu kuma ta tafi islamiyya ....
Malam na fita sallar magrib Maysam na zaune tana biya karatunta se jin rankwashi aka tayi ...koba'a fad'a ba tasan inna ce ...tana d'ago idonta kuwa taga Murza se wani fuci take ta biko mata hannu tace ban ...
dari biyu naga Maysam ta fitar daga bag d'inta ta bata ...
Warcewa tayi tasake yi mata wani rankwashin tace nazata baki ganeba dana ganar dake yanzu munafuka kawai ..
Itade ko A batace ba ta meda hankalinta kan abinda takeyi...a ranta kuwa kukan zuci take ace kud'in break d'inma se an anshe ...
Bayan kwana biyar Malam Musa yayi shirin tafiya dayake kasuwoyin kauyika ya keci shiya sama be cika zama a gida ba...
Kuka kuwa harda na banza Maysam tayi dan tasan tayi bye2 da jin dadi har seya dawo ..
Nan ya rungumeta yana lallashi yace yar Abba kukan nan ya isa haka ...
Murza se wani washe baki take tace ai kasan bata san rabuwa da kaine ...
Maysam aranta tace dole inyi kuka dan nasan lokacin azabata da cin zarafi yayi..
Kudi ya fiddo ya bawa Murza sanna ya bawa Maysam kudin school dinta ..
Ya tafi ya barsu nan Maysam na ta d'aga mishi hannu...
Shigowar su keda wuya Murza tace munafuka annamimiya .. Kwace kud'in tayi tace tundade ba school din zaki ba ..aiki ya dawo sabo..
Haka rayuwa tayi ta tafiya kulum da irin sabuwar muguntar da inna Murza take fito mata dashi ..yau har zasu zana jarabawa shiga secondary Allah yasota Musa na gida dan haka bata samu wata matsalaba ...bayan yan watanni resulta kuwa na fitowa Allah ya temaketa taci fad'ar irin murnar datayi b'ata time ne ....
Inna Murza na gefe se wani murmushi mugunta takeyi a ranta tace e kuma kin gama school daga haka..wannan d' inma dayaya na bari balle har na bari kishiga secondary ee bazama ta sab'u ba....
Bayan kwana biyu da faruwar hakan suna zaune bayan sun gama abincin dare Murza tace Malam dama ina son yimaka wata maganace game da karatun Maysam amma ina tsoron kace nayi mata shishigi..
Malam yace haba Murza wani irin shishigi keda y'arki ki fad'i kawai ina sauraronki..
Dam gaban Maysam ya bada ta kasa kunne tana jiran jin mi zata fad'i
Kalar tausayi tayi tace dama cewa nayi be kamata taci gaba da karatunta ba dan kaga a al'adar garin nan yan mata basayin makaranta gabada primary kuma ka sani kowacce a d'akin mijinta take jinin farko (menstrue)dan abun kunya da tsangwama ne idan har yarinya ta farashi a gida..
Gaban Maysam cigaba da fat3 yayi tana jiran taji mi Malam ze fad'i..
D'an jim yayi yace nikaina abunda nake dubawa kenan dan d'azun nan Mai gari damuka gama yin sallah bayan yayi min barka nasararta se kuma yace d'anshi Murtala yaga y'ar wurina kuma yana so ..na de cemishi zanyi shawara da iyalina tukon..yakike gani kenan
Wasu sirarrun hawayene suka zubowa Maysam tayi sauri ta gogesu a ranta tace aure kuma..
Wani malolon bakin ciki ya tokare mata wuya aman seta cije tace kawai ka bashi tunda Mai garin da kanshi ya nema kaga be dace ba ka hana d'anshi ko...ta kuma cewa kaga jiya2 nan aka saka ranar qawarta Ma'u ..a ranta kuwa cewa tayi yanzu de matsalar cigaban karatunta ce a gabana tunda nayi nasara daga baya kuma sena ji da auren dan walahi bazan barta ta aurin d'an me gari ba .
Malam yace shikena Allah ya zab'a mafi alheri...
Kasa2 Murza tace ba Ameen ba..
Ya kalli Maysam yace y'ar Abba kinji duka abunda mukace in har bakya son Murtalan ki fad'an bazan miki dole ba..
Kanta a kasa tace Abba zab'inku shine nawa kuma ai dama Uwaye ya dace su zab'awa yar su budurwa miji .. Allah yayimana zab'i mafi alheri
Ameen y'ar Abba hakika ina alfahari dake Allah yayi miki albarka ..
Ameen tace ta shige d'aki dan wani kuka yazo mata..a ranta tace yanzu a rasa wanda za'a had'ani dashi se marar mutunci nan meyiwa y'ay'an mutane fyad'e ..ta d'aga hannu sama tace Allah gani gareka kayi mini zab'i na alheri ..tana kuka ta shafa ..nan bacci ya kwasheta....
Tofa fans anya Murza zata bari ayi auren nan kuwa?
Ina sonku masoyana irin dayawan nan
Fasma ce
Ahmed Gumel
[8/17, 1:08 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:10 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Ya tsine fuska tayi tace da ban kwanaba kya ganin ..ni ba wannan na kira kiyi mun ba maza 2 d'au tulu ki tafi rijiyar cikin gari ki d'auko ruwa sauran ki tsaya yin abunda kika saba....
Tulu da guga ta d'auka amma me har ta kai kofa Murza tace dawo aje mun gugar inki tafi can wani ya baki ki d'iba..
Haka ta fita a ranta tace da rijiya a gida amma ace se an tafi wani wuri d'aukan ruwa ..dan kawai wai kada ruwan rijiyar ya kare...ko a ina ruwan rijiya ya tab'a qafewa.....
Bata dawo gidan ba se bakwai ...
Murza ta kalleta tace issashiya se yanzu kika gama tumb'elen ki ko nan da cikin gari ma sekinyi halin....
Batade ce komi ba ta sauye ruwan ta fara kiciniyar d'aura koko a ranta tace waye ze tafi daukar ruwa da asubar fari kuma kinsan da hakan kika hanani d'aukan goga ...bayan ta gama ta d'umama tuwo sannan ta share tsakar gidan tas ta had'a kayan wanke2 tayi...
Ta zauna zaman jiran a bata kari amma Murza yi tayi ya bata san da halita a wurin ba ta bud'e baki da niyar yin masifa ta tsinkayi sallamar Malam Musa d'up tayi shiru ta fara washe baki tana laale Malam sannu da zuwa...
Da gudu Maysam ta rumgume shi tace sannu da zuwa Abba.....
Rumgume ta yayi shima ya shafa kanta yace yawwa yar Abba da fatan na same ku lafiya ..e tace ya jawo ta suka zauna bisa tabarma yace yar Abba mike damunki naga kinyi wani irin a kwana biyunan da bana nan....
Kasa magana tayi se hawaye da take gogewa ...
Hankalinshi ya tashi yace yar Abba kiyi mini magana mana ...
Karaf Murza tace ayya ai rashin lafiya tayi massasara ke damunta ...jiyan nan na kaita chemist aka bata magani gashi bata son cin abinci ko kad'an har balangon nake sayo mata amman bata iyaci se na matsa mata....ga jikinta wuni take da zazzab'i bata son ruwa ko kad'an ya tab'ata.shiyasa kaga jikinta da d'an datti...kuma kasan marar lfy ba'a matsa mishi diyawa seda lallab'a ...yanzu haka dramar setayi break ne muke nayi2 takici .....
Maysam batayi wani mamaki ba dan inda sabo ta saba da makircin Murza tayi fiye da hakama ...
Malam Musa yace wayoo yar Abba ashe baki ji dad'i ba to Allah sawwake ya baki lfy..
Ameen tace da farar'arta dan ko ba komi zatayi hutun masifar Murza Kwana biyu... Suna had'a ido Murza ta buga mata harara ...ta sadda kanta a ranta tace sede harara dan yau ba wunin yunwa bare zuwa talla da kiwo...
Nan ya bude tsarabar daya kawo musu fruits iri2 nan Maysam ta bud'e sauran qofofin cikinta ta dinga ci ba kyakyautawa...seda taji ba wuri tukon ta sarara...ga wasu d'inki atamfa daya basu kala uku2 ,,,.nan ta ja ruwa a rijiya ta feso wankanta wanda rabonta dashi tun bayan tafiyar Abbanta ..tasa kayanta ta fito tsaf da ita .Murza kamar ta had'e rai dan takaici ...
Abinci rana ta d'aura musu abbanta na gefe se fira suke abunsu gwanin ban sha'awa...dan kuttu Murza kasa zaman wurin tayi ta koma d'aki ..haka tayi musu lunch tare sukaci ..
A kwana biyun nan da Abba ya dawo har wata yar kiba da haske ta qara dama gata da tsapta masifar Murza ce ke sata zama da daud'a dan kuwa batada incin saka kaya masu kyau inde har Malam Musa baya nan...
.
Tofa kuji makirci irin na Murza... ..
Love you all my fans ❤
Fasma ce✍
Ahmed Gumel
[8/15, 5:27 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:08 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
🅿️ 05__06
```Daga Abdullahi dan Umar Allah ya yarda da shi yace:Manzon Allah (S A W) yace''mutum bazai gushe ba yana tambayar muta ne(roqo) har sai yazo ranar qiyama fuskarsa babu tsoka d'aya ta nama
,ruwayar Bukhari da Muslim ce_
```
Washe gari Maysam cike da farin ciki ta tashi tayi shirinta na zuwa school tasa uniform d'inta ta fito tsaf da ita ...nan tsakar gida ta tarar da inna Murza da kuma malam Musa suna breakfast ta zauna itama ta gama cikinta lokacin da zata tafi Malam ya dari biyu na break ....ta ansa tanata godiya ...
Wani kallo Murza tayi mata sena ga ta gyad'a mata kai ta fice a gidan ...(ko kallon miyake nufi oho)
Haka Murza tayi wunin aiki a ranar se tsaki da gungunai take ...
Ita kuwa Maysam a school d'inma principal hanata shiga aji yayi dan cewa yayi seta zo da parent d'inta yaji mike hanata zowa akai2 ...
Da kyar ta samu ta shawo kanshi tana kuka ta d'an fad'i mishi abubuwa kad'an daga rayuwarta ....
Nan ya tausaya mata tare alkawari tallafa mata tasamu ta gama primary tunda ma yarinyar Allah yayita da kaifin ilimi dan danan ta haddace duk abunda aka koya mata....
Qarfe biyu na rana suka sauko ta dawo gida Allah ya temaketa Malam yana gida nan ta shari girkin lunch ...qarfe hudu kuma ta tafi islamiyya ....
Malam na fita sallar magrib Maysam na zaune tana biya karatunta se jin rankwashi aka tayi ...koba'a fad'a ba tasan inna ce ...tana d'ago idonta kuwa taga Murza se wani fuci take ta biko mata hannu tace ban ...
dari biyu naga Maysam ta fitar daga bag d'inta ta bata ...
Warcewa tayi tasake yi mata wani rankwashin tace nazata baki ganeba dana ganar dake yanzu munafuka kawai ..
Itade ko A batace ba ta meda hankalinta kan abinda takeyi...a ranta kuwa kukan zuci take ace kud'in break d'inma se an anshe ...
Bayan kwana biyar Malam Musa yayi shirin tafiya dayake kasuwoyin kauyika ya keci shiya sama be cika zama a gida ba...
Kuka kuwa harda na banza Maysam tayi dan tasan tayi bye2 da jin dadi har seya dawo ..
Nan ya rungumeta yana lallashi yace yar Abba kukan nan ya isa haka ...
Murza se wani washe baki take tace ai kasan bata san rabuwa da kaine ...
Maysam aranta tace dole inyi kuka dan nasan lokacin azabata da cin zarafi yayi..
Kudi ya fiddo ya bawa Murza sanna ya bawa Maysam kudin school dinta ..
Ya tafi ya barsu nan Maysam na ta d'aga mishi hannu...
Shigowar su keda wuya Murza tace munafuka annamimiya .. Kwace kud'in tayi tace tundade ba school din zaki ba ..aiki ya dawo sabo..
Haka rayuwa tayi ta tafiya kulum da irin sabuwar muguntar da inna Murza take fito mata dashi ..yau har zasu zana jarabawa shiga secondary Allah yasota Musa na gida dan haka bata samu wata matsalaba ...bayan yan watanni resulta kuwa na fitowa Allah ya temaketa taci fad'ar irin murnar datayi b'ata time ne ....
Inna Murza na gefe se wani murmushi mugunta takeyi a ranta tace e kuma kin gama school daga haka..wannan d' inma dayaya na bari balle har na bari kishiga secondary ee bazama ta sab'u ba....
Bayan kwana biyu da faruwar hakan suna zaune bayan sun gama abincin dare Murza tace Malam dama ina son yimaka wata maganace game da karatun Maysam amma ina tsoron kace nayi mata shishigi..
Malam yace haba Murza wani irin shishigi keda y'arki ki fad'i kawai ina sauraronki..
Dam gaban Maysam ya bada ta kasa kunne tana jiran jin mi zata fad'i
Kalar tausayi tayi tace dama cewa nayi be kamata taci gaba da karatunta ba dan kaga a al'adar garin nan yan mata basayin makaranta gabada primary kuma ka sani kowacce a d'akin mijinta take jinin farko (menstrue)dan abun kunya da tsangwama ne idan har yarinya ta farashi a gida..
Gaban Maysam cigaba da fat3 yayi tana jiran taji mi Malam ze fad'i..
D'an jim yayi yace nikaina abunda nake dubawa kenan dan d'azun nan Mai gari damuka gama yin sallah bayan yayi min barka nasararta se kuma yace d'anshi Murtala yaga y'ar wurina kuma yana so ..na de cemishi zanyi shawara da iyalina tukon..yakike gani kenan
Wasu sirarrun hawayene suka zubowa Maysam tayi sauri ta gogesu a ranta tace aure kuma..
Wani malolon bakin ciki ya tokare mata wuya aman seta cije tace kawai ka bashi tunda Mai garin da kanshi ya nema kaga be dace ba ka hana d'anshi ko...ta kuma cewa kaga jiya2 nan aka saka ranar qawarta Ma'u ..a ranta kuwa cewa tayi yanzu de matsalar cigaban karatunta ce a gabana tunda nayi nasara daga baya kuma sena ji da auren dan walahi bazan barta ta aurin d'an me gari ba .
Malam yace shikena Allah ya zab'a mafi alheri...
Kasa2 Murza tace ba Ameen ba..
Ya kalli Maysam yace y'ar Abba kinji duka abunda mukace in har bakya son Murtalan ki fad'an bazan miki dole ba..
Kanta a kasa tace Abba zab'inku shine nawa kuma ai dama Uwaye ya dace su zab'awa yar su budurwa miji .. Allah yayimana zab'i mafi alheri
Ameen y'ar Abba hakika ina alfahari dake Allah yayi miki albarka ..
Ameen tace ta shige d'aki dan wani kuka yazo mata..a ranta tace yanzu a rasa wanda za'a had'ani dashi se marar mutunci nan meyiwa y'ay'an mutane fyad'e ..ta d'aga hannu sama tace Allah gani gareka kayi mini zab'i na alheri ..tana kuka ta shafa ..nan bacci ya kwasheta....
Tofa fans anya Murza zata bari ayi auren nan kuwa?
Ina sonku masoyana irin dayawan nan
Fasma ce
Ahmed Gumel
[8/17, 1:08 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:10 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪