Sashe 56
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maysam tashafa cikin tace tab ai ni kuwa nake so ..kawai de ina tsoro ne...aman kuma fa yanzu na fara sonshi kadan2..dan in naji yana motsi se ina jin dadi kuma...
.dariya sukayi sukace muma kinga zamu zama mama .tunda mu triple.zaki haifa mana baby ...
Mariam tace kuma ai ko wani me rai mamaci ne ..ba dole se wajen haifuwa ba ko yanzu in kwanan mutum ya kare ze mutu dan haka ki fidda wannan abun ma...kuma ma kin sani ko wajen zubarwar ki mutu...bama wanan ba to infa shi kade kwanki a duniyar nan..kada ki butulce wa kyautar da Allah yayi miki mana ..muatane nawa suke so amman basu samu ba ..
Maysam tace hakane kuma fa . abunda yasa ban zubar ba naga Murad yana son shi ne shiyasa ma na barshi koda zan rasa rainane dan duk abunda yake so nima ina sonshi .kawai de banji dadin rashin fahimtar da yayi mun ne...
.suna haka se ga kiran Fulani ya shigo wayarta..bayan sun gaisa fulani tace am so happy for you dauther na ashe tu es enceinte shine kuma baki taba fada mun ba duk wayar da muke yi...daga ke har mijin. Naki
Rufe fuska tayi kamar tana gabanta tana dan murmushi kasa2 ...
Fulani tace dazu Mahmud yake bani labari ..Allah ya raba lafiya ya kawo masu albarka ..
Ameen tace kasa cike da kunya..kuma taji dadi da basu gayawa fulani abunda ke faruwa ba..
Nan.suka dan tattaba hira har take tambayar ta yaushene hutun nasu...
Tace nan da wata guda ne..ta saka mata albarka sukayi sallama..
Ta juyo ta kalli su Mufeeda tace na gode muku hakika kun cika kawaye na gari ..Allah ya qara muna dankon kauna da zumunci ..a tare sukece ameen yar rigima ai yanzu seki tashi ki fara shirin tarbar yayan mu ..
Dariya tayi ta kai musu duka tana fadin kujiye mun yara da iyayi...
A tare suka kama haba suna dariya sukace seku matan aure ....muma de nan da wata biyu ne ..
Haka suna ta tsokanar junansu ta haye sama ..
Dama duk da basa shiri aman kullum seta gyara mishi dakin shi .....kafin sallar magarib ta gama kominta tayi wanka aman kuma tana da yakinin baze shigo yanzu ba dan tunda abun ya faru baya dawowa da wuri..
Ta dauko wayarta ..da kamar ta kira se kuma ta fasa ..can de tura mishi da text nin inze shigo ya taho mata da garin kwaki irin nan ranan dan yau shi babyn ka keson ci...
Lokacin daya karanta har yaso yayi forget da ita to amma se yaji baze iya ba musaman dayaji tace babyn shi..dan haka ya biyo mata dashi ..
Bashi ya shigo gidan ba se goma ..lokacin har ta fara baccin anan palon ..
Ya so kyaleta se kuma ya tada ita ya bata garin ...
Kin karba tayi se ma zuba mishi ido datayi kamar yaune ta fara ganin shi duk yayi yar rama ...shima kallonta yake ta dan rame da ga wuya aman kuma kirjinta da bayan ta bulbul da su ..
Ya sauke ajiyar zuciya yace sakonki ne amsa..
Kin karba tayi cike da shagwaba tace to wa kakeso ya hada mun ne ..
Girgiza kai yayi dan ya lura yau rigima takeji ..bece komi ba ya tashi yayi kitchen dan kamshin turarenta fizgarshi yake.....
Hada mata yayi ya bata ....
Tana kalloshi tace to waze feeding dina ..
Abun nan fa baby ka ne kesan sha fa..
Zama yayi kusa da ita ..ai kuwa ta dane cinyarshi ta bude baki ya samata ...haya yayi ta bata a bakin
Kallonta yayi yana shafa kanta yace baby nane kade . ke ba naki bane
Kanta ta kwantar a kafadarshi tace nawane mane...
Ajiyar zuciya yayi yace pls Wife ki aje rigimar nan muyi renon cikin nan cikin so da kaunar junan mu ..wly ina son yara dayawa kuma kinga ke kade nake dashi ..na rigaya dana rufe pls ki bar cikin nan ki haifa mun shi..ina matukar kaunarshi
Wani kallo tayi mishi tace hum kace haka mana. .ko ka manta waccan lokacin kace daga wajen yarinyar daza aura kake ..shine kuma zakazo kana mun dadin baki ..
Ajiyar zuciya yayi yace keman kinsan na fada ne dan naga ko zaki sauko aman bazan iya kara aure ba .....
Tana hawaye tace to ai kuwa ka cutar dani ranar dan tun lokacin bacci bana iyayi senaga shigowar ka ..
Share mata hawaye yayi yace am sorry wify ni ma se bayan na fada na san ban kyauta miki ba ..kuma nima ai ba wani bacci nake ba ..kullum cikin dare sena bari kinyi bacci nake shigowa na ganki ba karamar azabtuwa nayi ba ..
Maysam tace baka kaini ..dan nayi missing dinka alot ..pls kayi mun alkawari komin rintsi baza mu sake yin nisa da juna ba. ..dan bazan iya rayuwa ba kai ba ...
Suka rumgume juna yace i promise you..
To ya zancen cikin ne ya shafa shi..
Hannunta ta dora bisa nashi tace ina sonshi nima dan duk abunda kake so ina son shi dama tsoron haihuwa ne nake ..kaga gani karama kada naje na mutu ko kuma nayi yoyon fitsari na tsufa da wuri kace bakayi dani..
Dariyar farin ciki da murna yayi yace ..to ai mutuwa tana bisa wuyan kowa kuma da kike zancen tsufa ..so nawa kike son na gaya miki badan jikin ki nake sonki ba....ki kwantar da hankalin ki kin rigaya da kisamu Murad ..
Dariya tayi tace am sorry too da duk irin maganganu danayi maka ...bazan kara ba in sha Allah ..
Rumgumeta yayi yace dama ni ba rikeki a rai ba ..to wai tsaya ma shekarunki nawane..
Tana turo baki tace saura wata ukku nayi 17..
Cike da tsokana yace yawwa shiyasa naga yarintar tayi yawa..
Bubbuga kafa ta fara ..tace kajika ko
Da sauri yace desole wify yanzude a bani abinci naci yunwa nake ji se mu shiga ki nuna mun irin missing din nawa da kikayi ...
Dining suka nufa tana fadin ni bawani nuna makan da zanyi tunda kai ma bakai missing dina ba nima to banyi ba..
Dariya yayi yace to yar rigimata to ai ni missing din ne danyi baya misultuwa ne..
Maysam tace daga yar reno na dawo yar rigima kuma...tana fadar haka tana serving dinshi
Bayan ta gama ta shiga feeding dinshi cike da soyaya kamar yanda suke da .....yace to ai ke din ce kullum da kalar rigimar da kike bullowa...sosai yaci abuncin dan rabonshi dayaci kamar haka har yamanta duk da tana yi mishi kullum ta aje ..to ai ba abinci kade yake da bukata ba har da kullawar ta fimishi komi ma
Koda suka gama tare sukayi wanka...wasan ruwa kam sun shashi kamar kananan yara ga cikinta ya taso masha Allah dan ya kusa wata biyar ....
Suka fito kowa shi ya shirya dan uwanshi ..sannan suka bi lafiyar gado .yau kam abun ban sauki dan Maysam ce manager ...,director,kuma actor principal ..😝...Murad kam dan kallon ya zama ....ina gani haka na rufe musu kofar dan gudun gardama....😜dan fa inaga kwana sukayi suna abu daya kowa yna nunawa dan uwanshi irin missing din da yayi ....
Tun lokaci suka sake shimfida sabuwar soyyaya wacce tafi ta dama ....ko tari tayi zakaga Murar ya. Wani lalace wurin tambayar mi take so .ina kema ciwo....tun tana jin kumya da mamakin abun dan ko gaban su Mariam ne babu ruwanshi ..har ta dena ....
Haka sukaci gaba da rayuwar su cikin kwanciyar hanki da kaunar juna..
Yau kuma suka zana exam din su wanda har sun fara shirye2n koma warsu ..Murad ma permission ya nema a wajen aikin shi suka bashi.. yayinda mall din shi ya damka su a hannun wani manager dake mishi aiki dan ya yarda dashi kuma komi ze ringa turo mishi ta internet dan yaga yanda komi ke tafiya....danharda Mark za suzo ..dan aurenshi nan da wata ne shima ..suma su Mufeeda haka..
Niger
Yau kama duk inda ka wulga a masarautar zakaga anata shirye2 bangaren Murad kam komi seda sarki yasa aka sauya musu da daki aka gyara tsarin gidan..
Fulani kam ta saka ana shirya musu abinci iri daban2 ..
Malam Musa kam baki har kunne yar lelenshi zata dawo ..banda Murza da bakin ciki kamar ya kasheta dan ta rasa hanyar da zatabi ta cutar da Maysam din ..ga shi yanzu Musa baya barinta fita ..bare taje ta aiwatar da kudirinta..
🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹🌹
Ana gobe zasuzo sukaje ya nuna mata mall din duk sunan Murad ne ajikin su ..yace su zabi duk abunda suke so ..nan sukayi wa yan gida tsaraba dan harda su Mufeeda...
Washe gari jigin su ya daga
A jirgin da ya saya na can za suzo dan su Momy su ganshi ...
Suna cikin jirgin Maysam ta rike hannushi me zoben tace yaya ka tuna mun da munje na nuna maka nawa zoben dan kaga da gaske nawa yafi naka kyau..
Dariya yayi yace inSha Allah ..Allah de ya kaimu lafiya nima ai na matsu dana ganshi dan saboda na tattance wani abu..
Seda suka sauke Mariam a Maradi tukon jirgin ya sake dagawa su iso Zinder...
To nima bari na daga nawa jirgin haka ko😉.
Love you all❤❤❤😍
Fasma ce 🖊(FASSOUMA)
[9/13, 7:48 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/14, 9:12 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿103__104
```Manzon Allah (SAW) yace''idan na umarce ku da wani abu ,to ko zo dashi gwargwadon ikonku''
Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi```
.dariya sukayi sukace muma kinga zamu zama mama .tunda mu triple.zaki haifa mana baby ...
Mariam tace kuma ai ko wani me rai mamaci ne ..ba dole se wajen haifuwa ba ko yanzu in kwanan mutum ya kare ze mutu dan haka ki fidda wannan abun ma...kuma ma kin sani ko wajen zubarwar ki mutu...bama wanan ba to infa shi kade kwanki a duniyar nan..kada ki butulce wa kyautar da Allah yayi miki mana ..muatane nawa suke so amman basu samu ba ..
Maysam tace hakane kuma fa . abunda yasa ban zubar ba naga Murad yana son shi ne shiyasa ma na barshi koda zan rasa rainane dan duk abunda yake so nima ina sonshi .kawai de banji dadin rashin fahimtar da yayi mun ne...
.suna haka se ga kiran Fulani ya shigo wayarta..bayan sun gaisa fulani tace am so happy for you dauther na ashe tu es enceinte shine kuma baki taba fada mun ba duk wayar da muke yi...daga ke har mijin. Naki
Rufe fuska tayi kamar tana gabanta tana dan murmushi kasa2 ...
Fulani tace dazu Mahmud yake bani labari ..Allah ya raba lafiya ya kawo masu albarka ..
Ameen tace kasa cike da kunya..kuma taji dadi da basu gayawa fulani abunda ke faruwa ba..
Nan.suka dan tattaba hira har take tambayar ta yaushene hutun nasu...
Tace nan da wata guda ne..ta saka mata albarka sukayi sallama..
Ta juyo ta kalli su Mufeeda tace na gode muku hakika kun cika kawaye na gari ..Allah ya qara muna dankon kauna da zumunci ..a tare sukece ameen yar rigima ai yanzu seki tashi ki fara shirin tarbar yayan mu ..
Dariya tayi ta kai musu duka tana fadin kujiye mun yara da iyayi...
A tare suka kama haba suna dariya sukace seku matan aure ....muma de nan da wata biyu ne ..
Haka suna ta tsokanar junansu ta haye sama ..
Dama duk da basa shiri aman kullum seta gyara mishi dakin shi .....kafin sallar magarib ta gama kominta tayi wanka aman kuma tana da yakinin baze shigo yanzu ba dan tunda abun ya faru baya dawowa da wuri..
Ta dauko wayarta ..da kamar ta kira se kuma ta fasa ..can de tura mishi da text nin inze shigo ya taho mata da garin kwaki irin nan ranan dan yau shi babyn ka keson ci...
Lokacin daya karanta har yaso yayi forget da ita to amma se yaji baze iya ba musaman dayaji tace babyn shi..dan haka ya biyo mata dashi ..
Bashi ya shigo gidan ba se goma ..lokacin har ta fara baccin anan palon ..
Ya so kyaleta se kuma ya tada ita ya bata garin ...
Kin karba tayi se ma zuba mishi ido datayi kamar yaune ta fara ganin shi duk yayi yar rama ...shima kallonta yake ta dan rame da ga wuya aman kuma kirjinta da bayan ta bulbul da su ..
Ya sauke ajiyar zuciya yace sakonki ne amsa..
Kin karba tayi cike da shagwaba tace to wa kakeso ya hada mun ne ..
Girgiza kai yayi dan ya lura yau rigima takeji ..bece komi ba ya tashi yayi kitchen dan kamshin turarenta fizgarshi yake.....
Hada mata yayi ya bata ....
Tana kalloshi tace to waze feeding dina ..
Abun nan fa baby ka ne kesan sha fa..
Zama yayi kusa da ita ..ai kuwa ta dane cinyarshi ta bude baki ya samata ...haya yayi ta bata a bakin
Kallonta yayi yana shafa kanta yace baby nane kade . ke ba naki bane
Kanta ta kwantar a kafadarshi tace nawane mane...
Ajiyar zuciya yayi yace pls Wife ki aje rigimar nan muyi renon cikin nan cikin so da kaunar junan mu ..wly ina son yara dayawa kuma kinga ke kade nake dashi ..na rigaya dana rufe pls ki bar cikin nan ki haifa mun shi..ina matukar kaunarshi
Wani kallo tayi mishi tace hum kace haka mana. .ko ka manta waccan lokacin kace daga wajen yarinyar daza aura kake ..shine kuma zakazo kana mun dadin baki ..
Ajiyar zuciya yayi yace keman kinsan na fada ne dan naga ko zaki sauko aman bazan iya kara aure ba .....
Tana hawaye tace to ai kuwa ka cutar dani ranar dan tun lokacin bacci bana iyayi senaga shigowar ka ..
Share mata hawaye yayi yace am sorry wify ni ma se bayan na fada na san ban kyauta miki ba ..kuma nima ai ba wani bacci nake ba ..kullum cikin dare sena bari kinyi bacci nake shigowa na ganki ba karamar azabtuwa nayi ba ..
Maysam tace baka kaini ..dan nayi missing dinka alot ..pls kayi mun alkawari komin rintsi baza mu sake yin nisa da juna ba. ..dan bazan iya rayuwa ba kai ba ...
Suka rumgume juna yace i promise you..
To ya zancen cikin ne ya shafa shi..
Hannunta ta dora bisa nashi tace ina sonshi nima dan duk abunda kake so ina son shi dama tsoron haihuwa ne nake ..kaga gani karama kada naje na mutu ko kuma nayi yoyon fitsari na tsufa da wuri kace bakayi dani..
Dariyar farin ciki da murna yayi yace ..to ai mutuwa tana bisa wuyan kowa kuma da kike zancen tsufa ..so nawa kike son na gaya miki badan jikin ki nake sonki ba....ki kwantar da hankalin ki kin rigaya da kisamu Murad ..
Dariya tayi tace am sorry too da duk irin maganganu danayi maka ...bazan kara ba in sha Allah ..
Rumgumeta yayi yace dama ni ba rikeki a rai ba ..to wai tsaya ma shekarunki nawane..
Tana turo baki tace saura wata ukku nayi 17..
Cike da tsokana yace yawwa shiyasa naga yarintar tayi yawa..
Bubbuga kafa ta fara ..tace kajika ko
Da sauri yace desole wify yanzude a bani abinci naci yunwa nake ji se mu shiga ki nuna mun irin missing din nawa da kikayi ...
Dining suka nufa tana fadin ni bawani nuna makan da zanyi tunda kai ma bakai missing dina ba nima to banyi ba..
Dariya yayi yace to yar rigimata to ai ni missing din ne danyi baya misultuwa ne..
Maysam tace daga yar reno na dawo yar rigima kuma...tana fadar haka tana serving dinshi
Bayan ta gama ta shiga feeding dinshi cike da soyaya kamar yanda suke da .....yace to ai ke din ce kullum da kalar rigimar da kike bullowa...sosai yaci abuncin dan rabonshi dayaci kamar haka har yamanta duk da tana yi mishi kullum ta aje ..to ai ba abinci kade yake da bukata ba har da kullawar ta fimishi komi ma
Koda suka gama tare sukayi wanka...wasan ruwa kam sun shashi kamar kananan yara ga cikinta ya taso masha Allah dan ya kusa wata biyar ....
Suka fito kowa shi ya shirya dan uwanshi ..sannan suka bi lafiyar gado .yau kam abun ban sauki dan Maysam ce manager ...,director,kuma actor principal ..😝...Murad kam dan kallon ya zama ....ina gani haka na rufe musu kofar dan gudun gardama....😜dan fa inaga kwana sukayi suna abu daya kowa yna nunawa dan uwanshi irin missing din da yayi ....
Tun lokaci suka sake shimfida sabuwar soyyaya wacce tafi ta dama ....ko tari tayi zakaga Murar ya. Wani lalace wurin tambayar mi take so .ina kema ciwo....tun tana jin kumya da mamakin abun dan ko gaban su Mariam ne babu ruwanshi ..har ta dena ....
Haka sukaci gaba da rayuwar su cikin kwanciyar hanki da kaunar juna..
Yau kuma suka zana exam din su wanda har sun fara shirye2n koma warsu ..Murad ma permission ya nema a wajen aikin shi suka bashi.. yayinda mall din shi ya damka su a hannun wani manager dake mishi aiki dan ya yarda dashi kuma komi ze ringa turo mishi ta internet dan yaga yanda komi ke tafiya....danharda Mark za suzo ..dan aurenshi nan da wata ne shima ..suma su Mufeeda haka..
Niger
Yau kama duk inda ka wulga a masarautar zakaga anata shirye2 bangaren Murad kam komi seda sarki yasa aka sauya musu da daki aka gyara tsarin gidan..
Fulani kam ta saka ana shirya musu abinci iri daban2 ..
Malam Musa kam baki har kunne yar lelenshi zata dawo ..banda Murza da bakin ciki kamar ya kasheta dan ta rasa hanyar da zatabi ta cutar da Maysam din ..ga shi yanzu Musa baya barinta fita ..bare taje ta aiwatar da kudirinta..
🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹🌹
Ana gobe zasuzo sukaje ya nuna mata mall din duk sunan Murad ne ajikin su ..yace su zabi duk abunda suke so ..nan sukayi wa yan gida tsaraba dan harda su Mufeeda...
Washe gari jigin su ya daga
A jirgin da ya saya na can za suzo dan su Momy su ganshi ...
Suna cikin jirgin Maysam ta rike hannushi me zoben tace yaya ka tuna mun da munje na nuna maka nawa zoben dan kaga da gaske nawa yafi naka kyau..
Dariya yayi yace inSha Allah ..Allah de ya kaimu lafiya nima ai na matsu dana ganshi dan saboda na tattance wani abu..
Seda suka sauke Mariam a Maradi tukon jirgin ya sake dagawa su iso Zinder...
To nima bari na daga nawa jirgin haka ko😉.
Love you all❤❤❤😍
Fasma ce 🖊(FASSOUMA)
[9/13, 7:48 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/14, 9:12 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿103__104
```Manzon Allah (SAW) yace''idan na umarce ku da wani abu ,to ko zo dashi gwargwadon ikonku''
Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi```