← Book details Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 43 OF 67

Sashe 43

Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yace to ai nima ban gajin ba se de zanje aiki gobe kuma kema gashi pratical zaku ....

Har zasuyi sallama yace yauwa daman dan na fada miki yanzu kina da abokiyar zama dan nayi aure.da...

Bata bari ya karasa ba ta kashe wayar tare da sakin wani kuka kasa..2...

Yau itama kam bacci se barawo ne ya saceta ..dan maganar wai yayi aure se dawoma ta take.....

To fa😳😳😱MURAD aure yayi kuma 🤔🤔😁😁
Kenan de Maysam anyi mata kishiya😅...kai abun nann yayi mun...🙊🙊🙊🙊

Ina yinku irin sosai din nan❤😍

Fasma ce 🖊(yar mutan Zinder😘)
[9/10, 10:28 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/11, 8:40 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )

🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹

S.W.A✍

🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪

Dedicated to my SAMBABY😍❤

🅿83__84

```
Manzon Allah (SAW) ya ce''kunya tana daga cikin imani''
Bukhari da Muslim suka rawaito shi```

[01/08 /18 à 22:58]A bangaren Murad shima beyi wani bacci ba. .nan zuciyar shi ta fara cewa why2 zaka fada mata nee.....ganin baze iya jurewa ba yasa ya danna mata kira amma har tagama ringing ba'a daga ba ...kai daga baya ma kashe wayar Maysam tayi ..duk se yaji babu dadi ..wata zuciyar tace mishi yo semi in ta kashe wayar ...ai k
duk lefin kane dan kana sakar mata fuska ne har taga damar renakai . kawai abunyi anan ka shareta..kai mima ze hana ka tafiyar wajen su Momy ....

Yana ta wasi2 ...can shi kade yace kai baze yiyu ba .....

Kiran sallar farko a kunnen shi ..tun da ya tashi yake ta danna mata kira amma har lokaci a kashe ..zuciyar shi ta raya mishi kawai ya iske ta school din mana..ya kuwa yi na'am da wannan shawarar..

Karfe bakwai da rabi ma acan tayi mishi ..amma cikin rashi sa'a har sun tafi daya iso ...ranshi in yayi dubu ya bace ..ya shiga motar shi yayi gida dan shiryowa office.....yana tafiya yana jan tsuka tare da buga sitiyarin motar shikade yake fadin zamu hade ne ...se kin san ni kika kashe wa waya...

A bangaren Maysam kuwa tun tashita asuba su Mufeeda suka fahimci tana cikin damuwa ..kwata2 yau bata walwala.....komi cikin fada take yinshi

Kuma gashi ta matsa musu kan su shirya yau bus din wuri zasu shiga ..ganin yanayinta yasa basuyi wata gadama ba suka shirya ...su aka fara kaiwa wajen dasuke pratical din.....

Bayan sun iso ..suka jata can wani gu inda babu sauran dalibai ....tsakiya suka sakata a tare suka dora hannuwansu a kafadarta ....
Suna kallonta Mariam tace what happen to you Maysam ?ko wani a cikin mu ya bata miki rai ne?

Mufeedah tace haba Maysam kada ki dau halin da naki ba ...tun tasowar mu muna tattala junan mu ..pls muna me baki hakuri inhar mu muka miki wani abun...ki sani komi yayi zafi maganin shi Allah. .ki yawaita fadin innalillahi. Wa inna ileyhi raju'un ...
Kuma ina me kara baki hakuri ..

Da sauri Maysam ta rufe mata baki da hannun ta ..kamar me jira kawai ta fashe musu da kuka ..

Cike da mamaki da tsoro suke kallonta ..a tare suke fadin inna lillahi.....miyayi zafi hakane wai Maysam tuni suma idon su har ya ciko da kwalla suka ce pls say something mana .....

Da kyar cikin gwanji kuka tace yaya Murad ne yayi mun kishiya.. .

Duk se suka ji wani mugun tausayinta ya dirar musu se suka rumgumeta suna lallashi ..

Mufeedah tace haba tripleM nasan kishi halas ne kuma mun san yanda kike son mijinki amma kiyi hakuri kuka bana naki bane. Lokaci yayi da zaki fuskanci miji ki ki bashi kulawar da gatan da kowani namiji ke samu..yanzu da da badaya bane ...kinsa ciwon kanki ....
Mariam tace sanna shawara da zamu baki anan itace anan shine kiyi koyi da kishi irin na matan Manzon Allah(SAW) bawai kizo kiyi ta wani tada jijiyo yin wuya ba ki tada hankalinki ki tadawa mijinki shima ....
Sanna kisani cewa su maza an halasta musu da su auri mata 4 in de har zasuyi adalci a tsakani ....Shi aure ana yinshi ne saboda asamun nutsuwa na sani kishi dole ne amma bana hauka ba. ....

Mufeedah ta kara dace wa. Kuma shi namiji inde har yayi niyyar yin auren shi to kisani ba wai fadanki da maseefar ki ,ko fushinki ze sa ya fasa ba dan a lokacin giyar amariya na layi da ,,in kinga kinyi nasara da wa'inan to dama Allah can ya nufa ba matar shi bace..dan namiji in...ko kuma inkiyi wasa ma ya tsinke taki igiyar..dan dole se kin kauda idonki daga wani abun dan gujewa duk wata fitina..

Mariam tace ina me baki shawarar da kiyi zaman amana tsakanin ki da kishiyar ki ,,dan kuwa kota cuceki Allah baze barta ba .....

Mufeedah tace sanna ki kasance macen da akullum zata ringa tunatar da mijinta kan yayi kokari ya ringa kwatanta adalci ..bawai ki zamo wacce tana kallo mijin ta baya yin dede a tsakanin ku ba amma ki kasa tunatar da shi kai har ma wai ki zanki gani ko yafi sonki ko kuma kina takamar wai ke wace abace ..to kisani duk abunda kayiwa wani to kai ma kada ka cire tammahani wata rana se am maka. ..sanna ki sani fadar ma'aiki SAW ne ke cewa
```Duk wanda yake da mata biyu se ya karkata wajen daya ya bar dayar ,,to zai tashi ranar alkiyama barin jikinsa daya a karkace''(Ahmad)...```

Tace shin zakiso kiga yayaki a haka ne duk ikirarin dakike cewa kina sonshi?

Nan sukayi ta tausarta har taji komi ya fice har da su dariya databawa suke.....
Yau kam saukar wuri sukayi dan sha biyu ma a school tayi musu...

Mufeedah tace Maysam na baki shawara mana ..
Mize hana ki kaiwa yayanki ziyara office yau ..tunda kin ga yaushe rabonki dashi kawai ki mishi suprise yau..

Mariam ta ce brain dinki naja fa..
Maysam tace to karatun yau din fa?

Mufeedah tace kuje ku biyu kawai ni se na tsaya na dau karatun in kun dawo sena koya muku...

Haka kuwa akayi bayan sallar la'asar su biyu suka shiga taxi tare da gaya mishi adress din Likitar da Murad ke aiki..

Suna nan tsaye a harabar likitar dan basu san wa zasu tambaya ba ...
Can suka tsikayo Doc Mark ...ganinshi da kayan doc yasa suka tsayar dashi...

Sallama sukayi mishi sannan suka gaidashi. .cike da fara'a ya amsa sanna Maysam tace mishi Doc Murad muke nema...

Kallonsu yayi da kyau yace yanzu kam ba lokacin visiting bane sede ku b secretair dinshi sunnan ku gobe se ku dawo...
Har zasu ...se
Mariam tace haba Maysam muda ba marasa lfy ba kawai kice ace mishi kanwarshi tazo na tabbata in yaji kece barin mu zeyi..

Ai Mark najin sunan yace kutsaya bade kece matarshi ba...

Cike da kunya ta ga mishi kai ..
Da sauri ya ce to muje na kaiku dan inyaji labarin kunzo nace se gobe nasan babu me rabani da shi se Allah..yana yi idonshi akan Mariyam kyar..

Itakuwa duk tabi ta tsargu da kallon Allah ma ya temaketa hijab dinta ya fice mata guiwa....

Yana gaba suna biye da shi har kusa da kofar office dinn..

Nan yace to ga office din nan.....Maysam tace mutafi Mariam...

Murmushi tayi tace nifa ..kawai ki shiga ina jiranki anan salon in shiga ku manta dani....nan tasamu waje ta zauna Mark ma kuwa yace kwarai kuwa to ni bari na zauna na tayaki hira ko...

Itade tayi mishi shiru ...

Ganin maysam ta doshi office din yasa na matsa kusa da ita.. ..

Kwankwasa kofar tayi ..amma shiru tasakeyi nan ma shiru kawai se ta murda ta shiga abunta
A cikin bureau di kuwa lokacin Yana tattare kaya dan ya kasa sukuni kawai gwara yaje yaga maysam....
Jin an shigo yasa ya kalli kofar yaga waye ya shigo mishi bada izini ba..
Zumbur ya tashi tsaye ganin wata tsaleliyar budurwa mai kama da yar gidan momyn shi.sak..sake baki yayi yana kallonta se kuma yaga tayi mishi kama SWEETBABYN SHI..

Maysam kam da gudu tazo ta rungumeshi har saida suka fada kan kujerar dan babu zato ..tace yayana i miss you much cike da murna.....

shi gogan ya zaci ma ko gizo ne take mishi harda dan mitsine kanshi yayi dan ya tabbatar ...shi kasa magana ma yayi , ganin bai ce mata komi bah kuma taga alamun mamakine ya cikashi

Tana turo baki Tace haba yaya wai kai bakayi kewana bane da ko magana ma bazaka mun ba..kokari tashi tayi ...

Ya kuwa kara matseta da kyar ya tattaro miyen bakinshi yace haba yar gidan momynta ni kuwa nayi missing dinki ba kadan ba..

Tunda yafara magana ta kafe bakin shi da ido (tofa Maysam gake ga bakin ci da biredin lol) ..shiru sukayi su duka kowa ya tsurawa bakin dan uwan shi ido...kowa yana zancen zuci

Ita fadi take'' je t'en suppli embrasse moi'' yayana ..ohh ni ya Allah kasa yayi kissing dina yanzu..

Shima Murad anashi bangaren fadi yake miyasa bakya son inyi kissing dinki ..a gaskiya baki mun adalci ba ..ki barni kona second daya ne mana pls...

Be ankara bah babu zato kawai saï ji yayi ta game bakinshi da nata wuri guda tana tsosar abunta kamar ta samu alewa dan zuciyar ta tabata wannan shawara cewa ga dama ta samu kada ta bari ta subce mata....

Murad kam duk da abunda yake so ne amman se yaki mayar mata da martani ...

Can da taji ba ansa ta sakin bakin tana kallonshi..

Murad ya wani yamutsa fuska yace nide2 bana son wannan abun,kawai se ayi ta durawa mutum miyau gashi ma bakin ma se zafi yake mun..

Se lokacin ta tuna abunda ta taba fadi mishi wanccen lokacin a ranta tace ya rama kenan...

A fili kuma se tace Shitttt tais toi et embrasse moi ( niko nace su Maysam yaushe kika kangare kika fitsare har haka...😳)
Chapter 43 · 0% Book details