Sashe 58
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana fita Mark ya matsa kusa da ita ..yace lovely ta kinga wani okon Allah ko?Alhamdulillah ashe addu'ar mi bata fadin ba ..shiru tayi ..yace baza ki mun magana ba ..se lokacin ta dan saki..nan fa hira ta barke har sun manta da wani Mahmud bare su tuna da ba a daura auren su ba ..hirar masoya kawai suke sharba..
Har goma da wani abu shima seda Mahmud yayi mishi magana ne kamar kar su rabu haka suke ji ..
Ai tana shiga ta dannawa su Maysam kira dan murna tama manta da Maysam matar aurece....
Ai kuwa hada musu call su ukku tayi ta shiga basu labarin abunda ya faru...sun tayata murna badan dare yayi ba sun zo gidan kam..
Ai tunda ga nan kullum a gidan yake kusan wuni a cewar shi yana zuwa gaida su Umma ne ....
Biki ya kan kama ..duk wani event da akeyi Murad be hana Maysam dan yasan irin shakuwar dake tsakanin su ..sede yana cewa ta rage aiki dayawa ...
To Alhamdullilah ranar daurin auren dunbun nan jama'a ne suka sheda aure Ma'arud elh Ma'azu. Da Mariam elh Moctar ...murna wajen ma'auranta ba'a ma magana ..da dare akayi paty na gani na fada wanda Murad shi ya dau nauyin komi ..an ci ansha ....tun a daren aka sada amariya da gidan mijinta..
Abun mamaki ita irin kukan nan batayi ba ..su Maysam se shakiyanci suke mata ..
Mahmud ,Murad da wasu couz dinshi biyu ne suka tako shi ..ya yinda su ukku kade a dakin wato tripleM se wasu yan uwanta biyu ...
Barkwanci sukayi tare da yi musu addu'oi samun zaman lfy ..sanan shi Murad yaja matarshi ..shima Mahmud ze sauke Mufeeda agida...se sauran kuwa couz dinshi zasu sauke su..
Bayan tafyar su ne su ka nan tattaba hira har take tambayar shi taya sunan shi ya koma Mark ne ..yar dariya yayi yace yaude ba ranar wanna tambayar bace ...yanzu ki tashi ki doro alwala wata rana insha Allah zan baki labari...
Raka'a biyu sukayi kamar yanda sunna tazo dashi .tare dayi musu addu'oi.ya ciyar da ita kaji da fresh milk din da ya shigo da su....
Daga nan kuma suka fara kokarin fara pratical ...sum2 na fice a dakin tare da ragowar kajin😋😋...
Washe gari kam Maysam da rigima ta tashi dan dama a al'adar garin amariya bata girki wani daga dangin mijita koma daga dagin amariyar ko kuma kawar ka zatyi maka girki har na tsayon sati dan haka Maysam tace ita tayi alkawarin yi musu su duka in aurensu ya tashi...
Shide lallabata yake ita da ko tuwon gidanta wuya take sha bare tayi na wani ..dan bata cin abinci kuyangi in ba doleba acewarta ta fiso ta girkawa mijinta da kanta..
Suna haka ya daga waya ya kira Mark yace ya bawa Mariam zeyi magana da ita ..nan ya sanar mata rigimar Maysam ..kawai setace bata wayar ..
Tana tura baki ta amsa ...sama2 suka gaisa dan bata son tace mata a'a..
Cike da lallashi da lallaba tace haba triple M so kike ki wahalar da babyn mune ..ke bakiga kin yi nauyi bane ..pls and pls kiyi hakuri ni na yafe kada kidamu..da kyar ta shawo kanta...nan suka dan tattaba hira suka kayi sallama
Ba jimawa sega kiran Mufeeda ma ya shigo bayan sun gaisa itama tayi mata rigakafin ta yafe in nata yazo base tayi mataba..
Hka de rayuwa tayi ta juya musu inda har yau akayi auren su Mufeeda da Mahmud suma ..gajiya de Maysam ta tara ta .. Dan yar bidi'ar nan ta event seda akayi dan kala kusan hudu akayi wanda duka Murad ya dau nauyin su....
A ranar da aka kaita shima kuwa Mahumd be dagawa Mufeeda kafa ba ..masha duk sun kai budurcin su gidan mijin su sede mu musu fatan kazantar daki....
Bayan sati Murad suka fara shirye2 sun na dawowa...ana gobe zasu tafi suka shirya wa kansu nan karamin paty su ukku kowa da matarshi ..
Anan ne ma su Maysam suka nemi sanin taya wai daga sunan Ma'aruf ya dawo Mark..
Ai kuwa su Murad suka shiga kwasar dariya tun kafin su basu labari yayin da Mark ya cika yayi fam ..yana fadin wly kada su sake su sanar musu ..aman sukayi kunnen shegu da shi..Mahmud yace *SANADIN ACCIDENT* ne ya samu sanan nan..
Murad ya fara basu labarin cewa lokacin suna england ne ..ranar da aka rantsar dasu cewa sun zama cikakkun doctorori ..bayan munyi patyn murnar mune .dare yayi sosai ..kowa ya kama haramar zuwa gida to daman shi lokacin be wani kware da motaba kawai ya yanka kan titi se ga wani guy yayi shaye2n shi ya bugu se langi yake a titi ..abunka ga dan koyo ..yayi ta mishi horn aman ko motsi ..ai kuwa Ma'aruf ya kade saurayi..dayake gaba da baya ne muke tafiyar kasancewar unguwa guda muke ...da sauri muka fito muka shigar da yaron motarmu lokacin bayama numpashi..muna zuwa aka shiga dashi emergency room ..aka bashi temakon gaggawa aman har lokacin be farka ba kuma gashi komi is normal ..lokacin da muka diba card din saurayi se mukaga sunan shi MARK
tofa seda muka shafe two days aman be farka ba. .nan Muka shiga damuwa matuka ..bare ma shi Ma'aruf duk gani yake baze farka ba..se ya zamanto bashida aiki se kiran sunan Mark ko kuma ya tisa shi gaba yana fadin pls Mark kada ka mutu ka farfardo ..kai abun har cikin baccishi zakaji yana sambatun pls Mark kada ka mutu ,..wayoo Allah na kaji k'aina ka tashi kafadar Mark ..
Ina zan saka rayuwa na in ka mutu Mark ..ace ni na kashe mutum....
Tun abun yana damun mu har ya dawo bamu dariya dan yanda yake yi ne se wanda ya gani...
Ranar da ya farfado kuwa har da rawa yayi wai Mark be mutu ba ...
Kamar da wasa se Mahmud yace wanna ai kaine ma Mark din ...
To fa tunshi ne muke kiransa da sunan Mark din..
Gaba daya suka sa dariya har shi Ma'aruf din ..nan suka shiga tonawa kansu asiri bama kamar Murad ba daya kusan Mutuwa akan sweetbaby ba...da sabbatun da yayi tayi...
Haka suka wuni ranar cike da farin ciki...da raha
Washe gari su Maysam suka dawo Zinder cike da kewar junan su...
Naso yafi haka aman am buzy ne ..littafin yama zo karshe ..ku kara hakuri akan na da..
Ina yinku irin totaly din nan🤝😍
Fassouma ce🖊(yar mutan zinder)
[9/14, 9:12 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/14, 9:13 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
*Don't forget azumin Arfa na gobe Monday. In sha Allah...yanada falala me yawa dan* ```Manzon Allah (SAW) yana cewa;
Duk wanda yayi Azumin ranar Arfa Allah ya gafarta masa zunubansa na shekara guda biyu,shekarar da ta gabata da wadda ta biyo bayanta)
@ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺠﺎﻣﻊ ﺑﺮﻗﻢ 6335.
```
*Allah .. ya sa muyi a dede ya kuma karbi ibadun mu Ameen(yar karmar tunatarwa ce)* *Allah ne masani.*
Dedicated to all my fans😍❤
🅿105__106
```Manzon Allah (SAW) yace ''d'abi'u biyu basu taruwa ga mumuni:rowa da mummunar d'abi'a.
Bukhari ya rawaito shi.```
[20/08/18 à 00:00]
Tunda suka dawo suke sharba soyyayar su ..kuma har yau neman zoben take aman tama kasa tunano inda ta ajeshi .....cikinta kuwa har ya shiga wata na shida ..yayi girma sosai kowa yana mugun tausaya mata musamma ma Murad....
Bayan sati da dawowar su suna palon ta wani yi lamo a cinyarshi tace ''My only one ..nayi maka wata tambaya mana...
Yana wani lumshe ido yace umm..dan hannayenta ba wuri daya suke ba
A ranta tace mulki ya motsa kenan ...a fili kuma se tace miyasa baka son ayi celebreted din birtday dinka ne.
Da kamar bazece komi ba se kuma yace saboda a ranar wani birtday dina dana sweetbabyna dan ranar birtday din mu daya ne kuma a ranar ne na rasa sweetbabyna ..SANADIN ACCIDENT din da mukayi.yana fadin haka yayi shiru dan tuni ya tuno da abubuwan da suka faru ranar .
Maysam tace am so sorry aman pls wannan karon ka bari muyi celebreted..ka gafa saura two month ..se mufara shirye2 tun yanzo ko...
Yace um baza ayi ba . fa.
Tace why ..
Saboda sweetbabyna ..
Zata sake wata maganar
Ya kuwa dankara mata wata
zunkudediyar tsawa yace to baza ayi ba ....yana yi kamar ze doke ta ne..
Ai kuwa Maysam ta saki wani kuka me cin rai ...dan ta tsorata dashi
Rumtse idon shi yayi dan har cikin zuciyarshi yake jin zafin kukan ..yana kokarin lallashin ta dan baze iya jurewa ba ..
Ai kuwa kan ya ankare har bar mishi wurin ....room ta shige ta fada gado tare da sakin wani sabon kukan. ...
Yana ganin ta harta shige .ya SALAM ya furta se kuma ya .rufe ido tare da dafe setin zuciyar shi yana fadin na fasayi saboda rabin zuciya na ..ga kuma dayan rabin yana so nayi ..nikam ya zanyi da rayuwata ne..se kuma yace am sorry my sweetbaby badan nayi fifiko ba sedan cikin dake jikinta ne kawai zan amince.....shikade yake ta hirar shi se kace tana gabanshi
Can de ya tashi ya shiga daki ganin har lokacin bata yi shiru ba yasa da sauri ya isa ya dagota ..se yaji wani tausayinta ya kamashi. .ga cikinta . a memakon ya kwantar mata da hankali aman ace shi da kanshi ne yake tada mata shi kuma amatsayi sa na docto..
Rumgumeta yayi tsam a jikin shi yana fadin am sorry wify i don't mean to hurt you.......
Maysam tace dama ni nasan ba wani sona kakeyi ba k....
Da sauri ya hade bakinsu yana girgiza mata kai yace kidena zancen nan pls ..ke kanki shedace akan irin sanda nake miki ..ko ban fada miki ba gangar jikina kadai ya isa ki gane da haka ...ke ta musaman ce a rayuwata .....shikenan yace bade birtday bane..yana share mata hawaye ?
Ta daga kai..
To ki kwantar da hankalinki za'ayi shi .....kuma yanda kike son haka za'ayi shi .....
Har goma da wani abu shima seda Mahmud yayi mishi magana ne kamar kar su rabu haka suke ji ..
Ai tana shiga ta dannawa su Maysam kira dan murna tama manta da Maysam matar aurece....
Ai kuwa hada musu call su ukku tayi ta shiga basu labarin abunda ya faru...sun tayata murna badan dare yayi ba sun zo gidan kam..
Ai tunda ga nan kullum a gidan yake kusan wuni a cewar shi yana zuwa gaida su Umma ne ....
Biki ya kan kama ..duk wani event da akeyi Murad be hana Maysam dan yasan irin shakuwar dake tsakanin su ..sede yana cewa ta rage aiki dayawa ...
To Alhamdullilah ranar daurin auren dunbun nan jama'a ne suka sheda aure Ma'arud elh Ma'azu. Da Mariam elh Moctar ...murna wajen ma'auranta ba'a ma magana ..da dare akayi paty na gani na fada wanda Murad shi ya dau nauyin komi ..an ci ansha ....tun a daren aka sada amariya da gidan mijinta..
Abun mamaki ita irin kukan nan batayi ba ..su Maysam se shakiyanci suke mata ..
Mahmud ,Murad da wasu couz dinshi biyu ne suka tako shi ..ya yinda su ukku kade a dakin wato tripleM se wasu yan uwanta biyu ...
Barkwanci sukayi tare da yi musu addu'oi samun zaman lfy ..sanan shi Murad yaja matarshi ..shima Mahmud ze sauke Mufeeda agida...se sauran kuwa couz dinshi zasu sauke su..
Bayan tafyar su ne su ka nan tattaba hira har take tambayar shi taya sunan shi ya koma Mark ne ..yar dariya yayi yace yaude ba ranar wanna tambayar bace ...yanzu ki tashi ki doro alwala wata rana insha Allah zan baki labari...
Raka'a biyu sukayi kamar yanda sunna tazo dashi .tare dayi musu addu'oi.ya ciyar da ita kaji da fresh milk din da ya shigo da su....
Daga nan kuma suka fara kokarin fara pratical ...sum2 na fice a dakin tare da ragowar kajin😋😋...
Washe gari kam Maysam da rigima ta tashi dan dama a al'adar garin amariya bata girki wani daga dangin mijita koma daga dagin amariyar ko kuma kawar ka zatyi maka girki har na tsayon sati dan haka Maysam tace ita tayi alkawarin yi musu su duka in aurensu ya tashi...
Shide lallabata yake ita da ko tuwon gidanta wuya take sha bare tayi na wani ..dan bata cin abinci kuyangi in ba doleba acewarta ta fiso ta girkawa mijinta da kanta..
Suna haka ya daga waya ya kira Mark yace ya bawa Mariam zeyi magana da ita ..nan ya sanar mata rigimar Maysam ..kawai setace bata wayar ..
Tana tura baki ta amsa ...sama2 suka gaisa dan bata son tace mata a'a..
Cike da lallashi da lallaba tace haba triple M so kike ki wahalar da babyn mune ..ke bakiga kin yi nauyi bane ..pls and pls kiyi hakuri ni na yafe kada kidamu..da kyar ta shawo kanta...nan suka dan tattaba hira suka kayi sallama
Ba jimawa sega kiran Mufeeda ma ya shigo bayan sun gaisa itama tayi mata rigakafin ta yafe in nata yazo base tayi mataba..
Hka de rayuwa tayi ta juya musu inda har yau akayi auren su Mufeeda da Mahmud suma ..gajiya de Maysam ta tara ta .. Dan yar bidi'ar nan ta event seda akayi dan kala kusan hudu akayi wanda duka Murad ya dau nauyin su....
A ranar da aka kaita shima kuwa Mahumd be dagawa Mufeeda kafa ba ..masha duk sun kai budurcin su gidan mijin su sede mu musu fatan kazantar daki....
Bayan sati Murad suka fara shirye2 sun na dawowa...ana gobe zasu tafi suka shirya wa kansu nan karamin paty su ukku kowa da matarshi ..
Anan ne ma su Maysam suka nemi sanin taya wai daga sunan Ma'aruf ya dawo Mark..
Ai kuwa su Murad suka shiga kwasar dariya tun kafin su basu labari yayin da Mark ya cika yayi fam ..yana fadin wly kada su sake su sanar musu ..aman sukayi kunnen shegu da shi..Mahmud yace *SANADIN ACCIDENT* ne ya samu sanan nan..
Murad ya fara basu labarin cewa lokacin suna england ne ..ranar da aka rantsar dasu cewa sun zama cikakkun doctorori ..bayan munyi patyn murnar mune .dare yayi sosai ..kowa ya kama haramar zuwa gida to daman shi lokacin be wani kware da motaba kawai ya yanka kan titi se ga wani guy yayi shaye2n shi ya bugu se langi yake a titi ..abunka ga dan koyo ..yayi ta mishi horn aman ko motsi ..ai kuwa Ma'aruf ya kade saurayi..dayake gaba da baya ne muke tafiyar kasancewar unguwa guda muke ...da sauri muka fito muka shigar da yaron motarmu lokacin bayama numpashi..muna zuwa aka shiga dashi emergency room ..aka bashi temakon gaggawa aman har lokacin be farka ba kuma gashi komi is normal ..lokacin da muka diba card din saurayi se mukaga sunan shi MARK
tofa seda muka shafe two days aman be farka ba. .nan Muka shiga damuwa matuka ..bare ma shi Ma'aruf duk gani yake baze farka ba..se ya zamanto bashida aiki se kiran sunan Mark ko kuma ya tisa shi gaba yana fadin pls Mark kada ka mutu ka farfardo ..kai abun har cikin baccishi zakaji yana sambatun pls Mark kada ka mutu ,..wayoo Allah na kaji k'aina ka tashi kafadar Mark ..
Ina zan saka rayuwa na in ka mutu Mark ..ace ni na kashe mutum....
Tun abun yana damun mu har ya dawo bamu dariya dan yanda yake yi ne se wanda ya gani...
Ranar da ya farfado kuwa har da rawa yayi wai Mark be mutu ba ...
Kamar da wasa se Mahmud yace wanna ai kaine ma Mark din ...
To fa tunshi ne muke kiransa da sunan Mark din..
Gaba daya suka sa dariya har shi Ma'aruf din ..nan suka shiga tonawa kansu asiri bama kamar Murad ba daya kusan Mutuwa akan sweetbaby ba...da sabbatun da yayi tayi...
Haka suka wuni ranar cike da farin ciki...da raha
Washe gari su Maysam suka dawo Zinder cike da kewar junan su...
Naso yafi haka aman am buzy ne ..littafin yama zo karshe ..ku kara hakuri akan na da..
Ina yinku irin totaly din nan🤝😍
Fassouma ce🖊(yar mutan zinder)
[9/14, 9:12 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/14, 9:13 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
*Don't forget azumin Arfa na gobe Monday. In sha Allah...yanada falala me yawa dan* ```Manzon Allah (SAW) yana cewa;
Duk wanda yayi Azumin ranar Arfa Allah ya gafarta masa zunubansa na shekara guda biyu,shekarar da ta gabata da wadda ta biyo bayanta)
@ﺻﺤﻴﺢ ﺍﻟﺠﺎﻣﻊ ﺑﺮﻗﻢ 6335.
```
*Allah .. ya sa muyi a dede ya kuma karbi ibadun mu Ameen(yar karmar tunatarwa ce)* *Allah ne masani.*
Dedicated to all my fans😍❤
🅿105__106
```Manzon Allah (SAW) yace ''d'abi'u biyu basu taruwa ga mumuni:rowa da mummunar d'abi'a.
Bukhari ya rawaito shi.```
[20/08/18 à 00:00]
Tunda suka dawo suke sharba soyyayar su ..kuma har yau neman zoben take aman tama kasa tunano inda ta ajeshi .....cikinta kuwa har ya shiga wata na shida ..yayi girma sosai kowa yana mugun tausaya mata musamma ma Murad....
Bayan sati da dawowar su suna palon ta wani yi lamo a cinyarshi tace ''My only one ..nayi maka wata tambaya mana...
Yana wani lumshe ido yace umm..dan hannayenta ba wuri daya suke ba
A ranta tace mulki ya motsa kenan ...a fili kuma se tace miyasa baka son ayi celebreted din birtday dinka ne.
Da kamar bazece komi ba se kuma yace saboda a ranar wani birtday dina dana sweetbabyna dan ranar birtday din mu daya ne kuma a ranar ne na rasa sweetbabyna ..SANADIN ACCIDENT din da mukayi.yana fadin haka yayi shiru dan tuni ya tuno da abubuwan da suka faru ranar .
Maysam tace am so sorry aman pls wannan karon ka bari muyi celebreted..ka gafa saura two month ..se mufara shirye2 tun yanzo ko...
Yace um baza ayi ba . fa.
Tace why ..
Saboda sweetbabyna ..
Zata sake wata maganar
Ya kuwa dankara mata wata
zunkudediyar tsawa yace to baza ayi ba ....yana yi kamar ze doke ta ne..
Ai kuwa Maysam ta saki wani kuka me cin rai ...dan ta tsorata dashi
Rumtse idon shi yayi dan har cikin zuciyarshi yake jin zafin kukan ..yana kokarin lallashin ta dan baze iya jurewa ba ..
Ai kuwa kan ya ankare har bar mishi wurin ....room ta shige ta fada gado tare da sakin wani sabon kukan. ...
Yana ganin ta harta shige .ya SALAM ya furta se kuma ya .rufe ido tare da dafe setin zuciyar shi yana fadin na fasayi saboda rabin zuciya na ..ga kuma dayan rabin yana so nayi ..nikam ya zanyi da rayuwata ne..se kuma yace am sorry my sweetbaby badan nayi fifiko ba sedan cikin dake jikinta ne kawai zan amince.....shikade yake ta hirar shi se kace tana gabanshi
Can de ya tashi ya shiga daki ganin har lokacin bata yi shiru ba yasa da sauri ya isa ya dagota ..se yaji wani tausayinta ya kamashi. .ga cikinta . a memakon ya kwantar mata da hankali aman ace shi da kanshi ne yake tada mata shi kuma amatsayi sa na docto..
Rumgumeta yayi tsam a jikin shi yana fadin am sorry wify i don't mean to hurt you.......
Maysam tace dama ni nasan ba wani sona kakeyi ba k....
Da sauri ya hade bakinsu yana girgiza mata kai yace kidena zancen nan pls ..ke kanki shedace akan irin sanda nake miki ..ko ban fada miki ba gangar jikina kadai ya isa ki gane da haka ...ke ta musaman ce a rayuwata .....shikenan yace bade birtday bane..yana share mata hawaye ?
Ta daga kai..
To ki kwantar da hankalinki za'ayi shi .....kuma yanda kike son haka za'ayi shi .....