Sashe 10
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
🅿️ 21__22
*Gaisuwa da jinjina masu tarin yawa ga yan* *kungiyar mu na Star W.A...gaskiya ina* *alfahari da ku mussaman ma*
*Momyn Mufeeda*
*Ummu Usman*
*Arafat*
*Mimsqueen* *Queenbaby my in-law (i miss* *you so much Allah de yasa you are fine..)*
*Allah ya qara had'a kanmu gaba daya ina sonku irin* *totaly d'in nan.. *
Dedicated to all my fans.
21__22
```Manzon Allah (SAW) ya ce''an halicci zuciya tare da dabi'ar son duk wanda ya kyautata mata da kuma kin duk wanda ya munana mata ''
Baihaki ne ya rawaito shi``` .
Bayan d'aurin aure me martaba sarki da sauran tawagar suka dau hanyar komawa yayinda su yarima zasu jira su tafi da amariya ...jiyake kamar ya had'e zuciya ya mutu ga tsoro duk ya cikashi tunda su sarki suka tafi yana tsoran kada suyi ACCIDENT a hanyarsu ta komawa...
Mahmud de se hakuri yake bashi yana sashi yana yin yaken dole duda ba wata dariya bace yake yade d'an saki fuskar ...zaune suke kasan wata bishiya me tarin ni'ima an cika musu gaba da kaya makulashe da fruits iri2.....
Waziri kuwa dan munafunci se yaki bin su sarki wai acewar shi shi ze kula da yarima ba yanda sarkin dogarai beyi ba kan shi waziri ya tafi da sarkin shi se ya tafi dasu Yarima Murad d'in ..amma kimimi waziri yakiya ....
Zowa yayi ya zauna a kusa da yariman ya d'anyi mishi kirari yace cikin wace motar zaka koma dan nasa a duba inkomi is mormal cewar Waziri kenan ...
Seda ya d'an dau lokacin kamar ma baze amsa me ba se kuma yace cikin bakar Prado ....
Da sauri waziri ya miki yana fad'in an gama ranka shi dade... Ya fice yana dariyar mugunta ..
Seda ya faki idon jama'a yayi kamar yana duduba tane ashe daga nan ya datse burkin motar amma ba duka ba dan kada a gane a ranshi yace ai daga kai har amariyar taka a lahira zaku angonce har wata waka yake cike da nishadi ...
Har hakurin yarima ya fara qarewa suna zaune kusan awa guda suna jira ...
A cikin gidan kuwa Mlm ne yake tayi wa Maysam nasiha bisa zaman takewar aure ...yi nayi bari na bari ....yiwa miji biyyaya binshi sau da qafa kai da duk abunda ya shafi aure ..hakkishi shi da hakkita duka seda Mlm ya fad'ima Maysam ..
Ita de banda kuka babu abunda take har shima seda ta sashi kwalla ..haka aka lulub'eta aka fito da ita ...
Ganin haka yasa su yarima tasowa dan ya matsu ya bar kauyen nan kamar yayi fuffuke yake ji ..
Already duka motocin an jere su a kofar gida...
Mahmud ne ya nuna motar da za'a saka amariyar amma mi?kimimi Maysam taki shiga motar anyi2 aman taki ko motsawa daga kofar gidantakiyi
wannan abu bakaramin b'atawa Murad rai yayi ba jiyake kamar yaje ya rufeta da duka tsaki kam yaja yafi a kirga..
Mlm Musa yazo ya kama hannun nata har zata shiga motar se kuma taja da baya mlm Musa yace haba Yar Abba ba ki gani kina b'ata musu lokaci ne...
Bata ce komi ba se kawai ta fara tafiya kowa ya tsaya yana kallon ikon Allah... Motar dake gaba da wannan prado ce itama amma fara taje ta shige ta zauna abunta ta cigaba da kukanta..
Ran yarima Murad inyayi dubu ya b'ace idon shi har sun fara canza kala zuciyar nan se tafarfasa take .dan kuwa a motar daya kad'e ta ce ranar nan taje ta shiga .a ranshi yace mi take nufi yarinyar nan ne ai de bani takeso na isketa ba ..?
Mahmud ya katse shi da fadin calme toi mana kowa yana kallonka kayi hakuri ka shiga waccar d'in mutafi dan kada mutane su fahimci cewa baka son auren kuma ma umarnin Momy ne cewa ku tafo cikin mota guda
Ba yanda ya iya tunda yace umarnin Momy ne..
Zagayo wa sukayi shida Mahmud zasu duka dan gaisar da mlm da sauri ya rikesu yace a'a base kun kai kasa ba
Nan ya d'an yi musu takaitacciya nasiha sanna yace ya damka mishi amanar yar shi ..
Sosai jikin Murad yayi sanyi ..
Murza na leke daga kofar gida se sharb'ar kuka take a rantan tace yanzu wannan kyakyawan ne mijin Maysam ga kudi ga sarauta ..kai walahi da sake wai ambawa me kaza kai..
Da gudu ta koma gida tana kukan bakin ciki da yawa sun tausaya mata dan a jiinsu kukan rabuwa da yarta ne takeyi..
Kamar da wasa ta yafo mayafinta wai itama rakiyar amariya zata babu wanda yai yunkuri hanata ta kuwa shige wata mota tayi kane2 a ranta tace ai se naga kwakwaf...
Mlm musa girgiza kai kawai yayi ya kyale tane dan yasan yanzu Maysam tayi mata nisa baza ta tab'a gigin tab'ata ba dan kuwa kafin auren ma wuyar gani take mata duda suna gida guda tayita mitar har ta gaji..
A gefen waziri ma kamar yayi kuka dan takaici Maysam ta b'ata mishi show shi har ya hango yarima cikin makara a ranshi yace aman yarinyar. Nan tacika magulmaciya.kwafa yayi yace ai yanzu aka fara
Wasan
Koda ya tunkari motar yaji zuciyar na b'aci tuna abunda Maysam tayi mishi yanzu a zuciye ya bud'e ya shiga motar kamar wanda ya aka hankad'o shi se huci yake.. Yace ke d.....
Kuyi hakuri da wannan...
Ku biyo ni dan jin yanda zata kaya ..nice taku har kullum
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:37 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:39 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
*Gaisuwa da jinjina masu tarin yawa ga yan* *kungiyar mu na Star W.A...gaskiya ina* *alfahari da ku mussaman ma*
*Momyn Mufeeda*
*Ummu Usman*
*Arafat*
*Mimsqueen* *Queenbaby my in-law (i miss* *you so much Allah de yasa you are fine..)*
*Allah ya qara had'a kanmu gaba daya ina sonku irin* *totaly d'in nan.. *
Dedicated to all my fans.
21__22
```Manzon Allah (SAW) ya ce''an halicci zuciya tare da dabi'ar son duk wanda ya kyautata mata da kuma kin duk wanda ya munana mata ''
Baihaki ne ya rawaito shi``` .
Bayan d'aurin aure me martaba sarki da sauran tawagar suka dau hanyar komawa yayinda su yarima zasu jira su tafi da amariya ...jiyake kamar ya had'e zuciya ya mutu ga tsoro duk ya cikashi tunda su sarki suka tafi yana tsoran kada suyi ACCIDENT a hanyarsu ta komawa...
Mahmud de se hakuri yake bashi yana sashi yana yin yaken dole duda ba wata dariya bace yake yade d'an saki fuskar ...zaune suke kasan wata bishiya me tarin ni'ima an cika musu gaba da kaya makulashe da fruits iri2.....
Waziri kuwa dan munafunci se yaki bin su sarki wai acewar shi shi ze kula da yarima ba yanda sarkin dogarai beyi ba kan shi waziri ya tafi da sarkin shi se ya tafi dasu Yarima Murad d'in ..amma kimimi waziri yakiya ....
Zowa yayi ya zauna a kusa da yariman ya d'anyi mishi kirari yace cikin wace motar zaka koma dan nasa a duba inkomi is mormal cewar Waziri kenan ...
Seda ya d'an dau lokacin kamar ma baze amsa me ba se kuma yace cikin bakar Prado ....
Da sauri waziri ya miki yana fad'in an gama ranka shi dade... Ya fice yana dariyar mugunta ..
Seda ya faki idon jama'a yayi kamar yana duduba tane ashe daga nan ya datse burkin motar amma ba duka ba dan kada a gane a ranshi yace ai daga kai har amariyar taka a lahira zaku angonce har wata waka yake cike da nishadi ...
Har hakurin yarima ya fara qarewa suna zaune kusan awa guda suna jira ...
A cikin gidan kuwa Mlm ne yake tayi wa Maysam nasiha bisa zaman takewar aure ...yi nayi bari na bari ....yiwa miji biyyaya binshi sau da qafa kai da duk abunda ya shafi aure ..hakkishi shi da hakkita duka seda Mlm ya fad'ima Maysam ..
Ita de banda kuka babu abunda take har shima seda ta sashi kwalla ..haka aka lulub'eta aka fito da ita ...
Ganin haka yasa su yarima tasowa dan ya matsu ya bar kauyen nan kamar yayi fuffuke yake ji ..
Already duka motocin an jere su a kofar gida...
Mahmud ne ya nuna motar da za'a saka amariyar amma mi?kimimi Maysam taki shiga motar anyi2 aman taki ko motsawa daga kofar gidantakiyi
wannan abu bakaramin b'atawa Murad rai yayi ba jiyake kamar yaje ya rufeta da duka tsaki kam yaja yafi a kirga..
Mlm Musa yazo ya kama hannun nata har zata shiga motar se kuma taja da baya mlm Musa yace haba Yar Abba ba ki gani kina b'ata musu lokaci ne...
Bata ce komi ba se kawai ta fara tafiya kowa ya tsaya yana kallon ikon Allah... Motar dake gaba da wannan prado ce itama amma fara taje ta shige ta zauna abunta ta cigaba da kukanta..
Ran yarima Murad inyayi dubu ya b'ace idon shi har sun fara canza kala zuciyar nan se tafarfasa take .dan kuwa a motar daya kad'e ta ce ranar nan taje ta shiga .a ranshi yace mi take nufi yarinyar nan ne ai de bani takeso na isketa ba ..?
Mahmud ya katse shi da fadin calme toi mana kowa yana kallonka kayi hakuri ka shiga waccar d'in mutafi dan kada mutane su fahimci cewa baka son auren kuma ma umarnin Momy ne cewa ku tafo cikin mota guda
Ba yanda ya iya tunda yace umarnin Momy ne..
Zagayo wa sukayi shida Mahmud zasu duka dan gaisar da mlm da sauri ya rikesu yace a'a base kun kai kasa ba
Nan ya d'an yi musu takaitacciya nasiha sanna yace ya damka mishi amanar yar shi ..
Sosai jikin Murad yayi sanyi ..
Murza na leke daga kofar gida se sharb'ar kuka take a rantan tace yanzu wannan kyakyawan ne mijin Maysam ga kudi ga sarauta ..kai walahi da sake wai ambawa me kaza kai..
Da gudu ta koma gida tana kukan bakin ciki da yawa sun tausaya mata dan a jiinsu kukan rabuwa da yarta ne takeyi..
Kamar da wasa ta yafo mayafinta wai itama rakiyar amariya zata babu wanda yai yunkuri hanata ta kuwa shige wata mota tayi kane2 a ranta tace ai se naga kwakwaf...
Mlm musa girgiza kai kawai yayi ya kyale tane dan yasan yanzu Maysam tayi mata nisa baza ta tab'a gigin tab'ata ba dan kuwa kafin auren ma wuyar gani take mata duda suna gida guda tayita mitar har ta gaji..
A gefen waziri ma kamar yayi kuka dan takaici Maysam ta b'ata mishi show shi har ya hango yarima cikin makara a ranshi yace aman yarinyar. Nan tacika magulmaciya.kwafa yayi yace ai yanzu aka fara
Wasan
Koda ya tunkari motar yaji zuciyar na b'aci tuna abunda Maysam tayi mishi yanzu a zuciye ya bud'e ya shiga motar kamar wanda ya aka hankad'o shi se huci yake.. Yace ke d.....
Kuyi hakuri da wannan...
Ku biyo ni dan jin yanda zata kaya ..nice taku har kullum
Fasma
Ahmed Gumel
[8/17, 1:37 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:39 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪