Sashe 4
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*FASMA*
*Jinjina da ban girma ga yan kungiyar mu na STAR Writer's Ass* . **ina sonku sosai*
*Queen Baby*
*Momyn Mufeedah*
*Arfat Nurdeen*
*dama sauran yan* *kungiyar Star Writes Ass gaba* *daya ..Allah ya* *qara had'a* *kanmu..Ameen*
_Ban manta da ku ba_
_Maman Shuren_ ..
_Aisha__
___ Momyn Hajia_
_Momyn Waleed_
_Dizo_
_Zarbaby_
_Sambaby_
_Sarga_
_Dala_
Ya Yusuf.._
_kuna da yawa fa dan sena gama cika page_ _d'innan ban gama_ _zano kuba sede_ _ince Allah ya qara donkon zumuncin_ ...
_Alherin Allah ya kaimaka Yayana na kaina Mujaheed_ .. __da kuma ma petite__ _sœur de valeur Balkissa_
_Wannan page d'in na kune kuyi_ _yanda kukeso dashi_
.. _ina sonku irin totaly d'in nan__
Dedicated to All my Fans
_
09__10
```Manzon Allah (SAW) ya ce ''Mafificin ayyuka shine sallah a farkon lokacinta''
Tirmizi ya rawaito```
Duk duniyar ma ta fice a ranta Yau kam da wani irin matsenecin zazzab'i da headche ta tashi ga rashin qarfin jiki sakamakon damuwa tsangwama da sukayi mata yawa da rashin cin abinci ko fita daga d'aki ta kasayi ga kuma yau Malan Musa bayanan ..
Tun safe Murza ke bambami da zage2...
Har goma na safe ta kasa fitowa ..
Murza ta hasala ta shiga d'akin a shashame ta ganta kuma se karkarwa sanyi take ....
A memakon taji tausayinta a'a sema Wata tsawa ta daka mata...
har bata san lokacin da ta zabura ta zauna ba ....
Murza tace dan ubanki wa kike son ya miki shara da wanke2 ne da kika wani shigo d'aki kika kwanta wani sabon salon munafincine kika koyo ..to maza2 tashi ki fice kafin raina ya b'ace na miki dukan tsiya anan...
Haka ta fita da kyar tayi aikin zata zauna kenan
Murza ta fito da wani uban wanki tace kada ma ki zauna zo maza ki wankesu kuma su fita tas ehe
Ko rabin wankin bata yiba ta fara kakarin amai wanda babu komi ciki se yellown ruwa .saboda ba komi a cikin ...
Wani salati da tafa hannu Murza ta shigayi tace yau ni mizan gani a gidan nan CIKIn shege kika yo Maysam dama nasan za'a rina to walahi baze yiyuba Malan yazo da sake da. baza ki haifa mana d'an shege a gidan nan ba . .
Dafe kirji tayi tace na shiga ukku ni ..walahi Inna Murza bani da ciki..
Ba ukku kika shiga ba goma de Nan ta fad'ata da duka ..da kyar ta sarara mata ..
Ranar wuni tayi tana fad'i kuma taki bata abinci bare har ta tausaya mata kan aikin gida
Maysam kam duka karfinta ya qare banda kuka babu abunda takeyi...
Bayan isha'i sega Malan yayi sallama .
Murza bata bari ma sun gaisaba ta fara fad'i mishi qarya da gaskiya wai daman taga alamun batun yauba dan tana kyautata zaton ba wannan ne na farko ba...se yau da Allah ya toni asinrinta ne ...dama itama shegiyace gashi kuma zata haifi shege...
Wani wawan mari ya zabga mata yace kada ki qara shegan tar min da d'iya...Hankali a tashe Malan yake tambayar ina Maysam d'in.....
Bata bashi ansa ba se cewa tayi akan shegiya zaka mareni.. yo ba shegiyar bace..ai ba qarya nayi ba...
Dede lokacin Maysam ta futo daga tolet ..
Batasan lokacin da tasaki butar dake hannunta ba
Har ze tanka mata amman gani Maysam yasa yayi shiru ...da sauri ya isa wurinta ya riqeta ganin tana famar fad'uwa ....nan ya kamata ya kaita bisa taburma dake shinfid'e anan tsakar gidan ...
Yace tun yaushe ne baki da lafiya yar Abba..
Dakyar ta iya fad'in jiya ne kawai ..tace dama Abba ni banida Uba Shegiyace?
Rufe mata baki yayi yace a'a Yar Abba ke ba shegiya bace ki bari zan miki bayanin komi idan mun dawo..daga asibiti..
Allah de ya baki lafiya...
Nan ya d'ago ta ya saka mata hijab ya kamata suka fita zuwa chemist na nan cikin garin..
Nanfa Murza ta samu abun fa'din
Koda suka tafi gwajin farko akace tana fama da ''paludisme''(malaria)....nan aka mata allura tareda qarin ruwa aka rurubuta musu magani suka dawo gidan..koda ya fad'ima Murza Malaria ce ..bata yarda ba tace kunde je ancire mata zaku wani zo kuce wai Malaria ..
Girgiza kai kawai yayi ya shige d'aki...
Washe garin kafin dare kaf kauyen ya d'auka Maysam tayi cikin shege kuma taje an zubar mata ..yaran garin har zowa suke suna kallanta...
Bayan sati har bata iya fita saboda cecekuce mutanen garin da kuma jifan da yaran kauyen keyi mata....
Da dare bayan sun gama cin abinci tace Dan Allah Abba ka bani labarina ..shin da gaske ni shegiyace. ?
Malam Musa Yace Yar Abba ki saurareni da kyau kiji mi zance miki..
.
A ranar wata juma'a ce lokacin ban fara kasuwanci ba kiwo ne nakeyi ..a hanyata ta dawo daga kiyo da yamma nan ne Naganki kina yawo cikin jeji kina kuka banyi zaton mutun bace dan haka na fara karanto kowace aya data zo min baki..amma abin mamaki se qara tunkaroni kike lokacin baza ki fi shekaru ukku zuwa hud'u ba kusa dani kikazo kina fadin ruwa2 ..nan na baki kika sha na tambaye ki suna kikace MAYSAM sanna na tambayyi ina Parents d'inki amma shiru baki ansaba na sake tambayarki daga ina kike nanma ba ansa .na diba dama da hagu amma banga kowa ba gashi kuma babu wani gari ko kauye dake kusa da nan. .ganin haka yasa nayi ficewata na barki nan .ashe biyoni kikayi ban ganki ba seda na kusa shigowa gari ....
Ganin haka yasa na d'auke amman adu'a ce cike a bakina ..daga nan ma gidan mahaifiyata na kaiki dan lokacin banida aure matata ta fari ta rasu wajen haihuwa...
Hannu biyu 2 ta karb'eki nan ta raineki har Allah ya d'auki ranta lokacin kina da 8years..
To tun lokacin na d'auki aniyar barin garin dan daman ita kad'e ta rage min a dangina...
Dan haka na tattaro na dawo garin nan ..ganin rikon d'iya mace se mace yasa nayi aure na auro Murza .....kuma a lokacin na fasa yawon kiwo na fara kasuwanci..
To kinji yanda abun yake...nan ya d'auko wata riga me shegen kyau da wasu takalma da warwaro na alfarma yace wannan sune kayan dana sameki dasu..
Sekuma wani zobe me kyau kamar diamon a samanshi daga ciki kuwa ,wasu harrufane'' MM'' .yace wannan kuma a wuyanki kamar sarqa na ganshi sena cire na adana miki har lokacin dazaki wayoo sena bakishi..
ta ansa ta saka a hanunta sosai zoben ya birgeta ..
Nan tayi ta kukan Abba yana lallashi tace duda hakan Abba banida wanda suka fiku a fad'in duniyar nan
Murza tace to kinde ji da kunnenki ko ..
Itade bata ce komi ba a ranta tace lallai biri yayi kama da mutum ashe ba bazan kike azabtar dani dan ba kekika haifeni ba..
Ranar kwanan kuka tayi..
Two days later Malan yayi tafiyarshi....
Maysam ta fito kiyo amma yau kwata2 hankalin ta baya jikinta tana tafiya amma tashiga duniyar tunani....tambayyoyi ne cike da kanta tana son sanin wani daliline ya rabota da iyayenta?miyasa basu neme taba?a ina suke yanzu??shin ko dagaske ni shegiyar ce?
Wasu motoci sunfi goma na gani se gudu suke ...oda sukeyi mata amma ina batama jinsu tanacan tana tunanin ta irin gudun da suke yasa d'aya daga cikin motocin yayi qoqarin kauce mata amma inaa seda ya bugeta jikake kiiiiiiiiiiii...
Tofa !Ku biyoni danji yanda zata kaya...
Nice taku har kullum ...love you all
Fasma ce
Xan fara sabon littafi mai suna zuri’ar mu xamu nayin guda 2 lokaci daya kuma yawan posting yana hannun ku ko after 30 minutes ne naga 50 comments to xan kara wani posting din
Ahmed Gumel
[8/17, 1:13 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:17 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
*Jinjina da ban girma ga yan kungiyar mu na STAR Writer's Ass* . **ina sonku sosai*
*Queen Baby*
*Momyn Mufeedah*
*Arfat Nurdeen*
*dama sauran yan* *kungiyar Star Writes Ass gaba* *daya ..Allah ya* *qara had'a* *kanmu..Ameen*
_Ban manta da ku ba_
_Maman Shuren_ ..
_Aisha__
___ Momyn Hajia_
_Momyn Waleed_
_Dizo_
_Zarbaby_
_Sambaby_
_Sarga_
_Dala_
Ya Yusuf.._
_kuna da yawa fa dan sena gama cika page_ _d'innan ban gama_ _zano kuba sede_ _ince Allah ya qara donkon zumuncin_ ...
_Alherin Allah ya kaimaka Yayana na kaina Mujaheed_ .. __da kuma ma petite__ _sœur de valeur Balkissa_
_Wannan page d'in na kune kuyi_ _yanda kukeso dashi_
.. _ina sonku irin totaly d'in nan__
Dedicated to All my Fans
_
09__10
```Manzon Allah (SAW) ya ce ''Mafificin ayyuka shine sallah a farkon lokacinta''
Tirmizi ya rawaito```
Duk duniyar ma ta fice a ranta Yau kam da wani irin matsenecin zazzab'i da headche ta tashi ga rashin qarfin jiki sakamakon damuwa tsangwama da sukayi mata yawa da rashin cin abinci ko fita daga d'aki ta kasayi ga kuma yau Malan Musa bayanan ..
Tun safe Murza ke bambami da zage2...
Har goma na safe ta kasa fitowa ..
Murza ta hasala ta shiga d'akin a shashame ta ganta kuma se karkarwa sanyi take ....
A memakon taji tausayinta a'a sema Wata tsawa ta daka mata...
har bata san lokacin da ta zabura ta zauna ba ....
Murza tace dan ubanki wa kike son ya miki shara da wanke2 ne da kika wani shigo d'aki kika kwanta wani sabon salon munafincine kika koyo ..to maza2 tashi ki fice kafin raina ya b'ace na miki dukan tsiya anan...
Haka ta fita da kyar tayi aikin zata zauna kenan
Murza ta fito da wani uban wanki tace kada ma ki zauna zo maza ki wankesu kuma su fita tas ehe
Ko rabin wankin bata yiba ta fara kakarin amai wanda babu komi ciki se yellown ruwa .saboda ba komi a cikin ...
Wani salati da tafa hannu Murza ta shigayi tace yau ni mizan gani a gidan nan CIKIn shege kika yo Maysam dama nasan za'a rina to walahi baze yiyuba Malan yazo da sake da. baza ki haifa mana d'an shege a gidan nan ba . .
Dafe kirji tayi tace na shiga ukku ni ..walahi Inna Murza bani da ciki..
Ba ukku kika shiga ba goma de Nan ta fad'ata da duka ..da kyar ta sarara mata ..
Ranar wuni tayi tana fad'i kuma taki bata abinci bare har ta tausaya mata kan aikin gida
Maysam kam duka karfinta ya qare banda kuka babu abunda takeyi...
Bayan isha'i sega Malan yayi sallama .
Murza bata bari ma sun gaisaba ta fara fad'i mishi qarya da gaskiya wai daman taga alamun batun yauba dan tana kyautata zaton ba wannan ne na farko ba...se yau da Allah ya toni asinrinta ne ...dama itama shegiyace gashi kuma zata haifi shege...
Wani wawan mari ya zabga mata yace kada ki qara shegan tar min da d'iya...Hankali a tashe Malan yake tambayar ina Maysam d'in.....
Bata bashi ansa ba se cewa tayi akan shegiya zaka mareni.. yo ba shegiyar bace..ai ba qarya nayi ba...
Dede lokacin Maysam ta futo daga tolet ..
Batasan lokacin da tasaki butar dake hannunta ba
Har ze tanka mata amman gani Maysam yasa yayi shiru ...da sauri ya isa wurinta ya riqeta ganin tana famar fad'uwa ....nan ya kamata ya kaita bisa taburma dake shinfid'e anan tsakar gidan ...
Yace tun yaushe ne baki da lafiya yar Abba..
Dakyar ta iya fad'in jiya ne kawai ..tace dama Abba ni banida Uba Shegiyace?
Rufe mata baki yayi yace a'a Yar Abba ke ba shegiya bace ki bari zan miki bayanin komi idan mun dawo..daga asibiti..
Allah de ya baki lafiya...
Nan ya d'ago ta ya saka mata hijab ya kamata suka fita zuwa chemist na nan cikin garin..
Nanfa Murza ta samu abun fa'din
Koda suka tafi gwajin farko akace tana fama da ''paludisme''(malaria)....nan aka mata allura tareda qarin ruwa aka rurubuta musu magani suka dawo gidan..koda ya fad'ima Murza Malaria ce ..bata yarda ba tace kunde je ancire mata zaku wani zo kuce wai Malaria ..
Girgiza kai kawai yayi ya shige d'aki...
Washe garin kafin dare kaf kauyen ya d'auka Maysam tayi cikin shege kuma taje an zubar mata ..yaran garin har zowa suke suna kallanta...
Bayan sati har bata iya fita saboda cecekuce mutanen garin da kuma jifan da yaran kauyen keyi mata....
Da dare bayan sun gama cin abinci tace Dan Allah Abba ka bani labarina ..shin da gaske ni shegiyace. ?
Malam Musa Yace Yar Abba ki saurareni da kyau kiji mi zance miki..
.
A ranar wata juma'a ce lokacin ban fara kasuwanci ba kiwo ne nakeyi ..a hanyata ta dawo daga kiyo da yamma nan ne Naganki kina yawo cikin jeji kina kuka banyi zaton mutun bace dan haka na fara karanto kowace aya data zo min baki..amma abin mamaki se qara tunkaroni kike lokacin baza ki fi shekaru ukku zuwa hud'u ba kusa dani kikazo kina fadin ruwa2 ..nan na baki kika sha na tambaye ki suna kikace MAYSAM sanna na tambayyi ina Parents d'inki amma shiru baki ansaba na sake tambayarki daga ina kike nanma ba ansa .na diba dama da hagu amma banga kowa ba gashi kuma babu wani gari ko kauye dake kusa da nan. .ganin haka yasa nayi ficewata na barki nan .ashe biyoni kikayi ban ganki ba seda na kusa shigowa gari ....
Ganin haka yasa na d'auke amman adu'a ce cike a bakina ..daga nan ma gidan mahaifiyata na kaiki dan lokacin banida aure matata ta fari ta rasu wajen haihuwa...
Hannu biyu 2 ta karb'eki nan ta raineki har Allah ya d'auki ranta lokacin kina da 8years..
To tun lokacin na d'auki aniyar barin garin dan daman ita kad'e ta rage min a dangina...
Dan haka na tattaro na dawo garin nan ..ganin rikon d'iya mace se mace yasa nayi aure na auro Murza .....kuma a lokacin na fasa yawon kiwo na fara kasuwanci..
To kinji yanda abun yake...nan ya d'auko wata riga me shegen kyau da wasu takalma da warwaro na alfarma yace wannan sune kayan dana sameki dasu..
Sekuma wani zobe me kyau kamar diamon a samanshi daga ciki kuwa ,wasu harrufane'' MM'' .yace wannan kuma a wuyanki kamar sarqa na ganshi sena cire na adana miki har lokacin dazaki wayoo sena bakishi..
ta ansa ta saka a hanunta sosai zoben ya birgeta ..
Nan tayi ta kukan Abba yana lallashi tace duda hakan Abba banida wanda suka fiku a fad'in duniyar nan
Murza tace to kinde ji da kunnenki ko ..
Itade bata ce komi ba a ranta tace lallai biri yayi kama da mutum ashe ba bazan kike azabtar dani dan ba kekika haifeni ba..
Ranar kwanan kuka tayi..
Two days later Malan yayi tafiyarshi....
Maysam ta fito kiyo amma yau kwata2 hankalin ta baya jikinta tana tafiya amma tashiga duniyar tunani....tambayyoyi ne cike da kanta tana son sanin wani daliline ya rabota da iyayenta?miyasa basu neme taba?a ina suke yanzu??shin ko dagaske ni shegiyar ce?
Wasu motoci sunfi goma na gani se gudu suke ...oda sukeyi mata amma ina batama jinsu tanacan tana tunanin ta irin gudun da suke yasa d'aya daga cikin motocin yayi qoqarin kauce mata amma inaa seda ya bugeta jikake kiiiiiiiiiiii...
Tofa !Ku biyoni danji yanda zata kaya...
Nice taku har kullum ...love you all
Fasma ce
Xan fara sabon littafi mai suna zuri’ar mu xamu nayin guda 2 lokaci daya kuma yawan posting yana hannun ku ko after 30 minutes ne naga 50 comments to xan kara wani posting din
Ahmed Gumel
[8/17, 1:13 PM] A A Dboy: POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚
[8/17, 1:17 PM] A A Dboy: 🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪