Sashe 66
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
.to fa nan kuma Murad ya bujiro da nashi sallon rashin Maysam dan bashida aiki se kuka ko kuma ya tisa photonta gaba yana kallo yana magana shi kade ..
Kadan2 ya dawo shiru2 yayi bankwana da dariya fara'a da kuma sakin fuska ga mutane se kuma wata tsabagen fada da masifa ..abu kadan bayi sukayi ze saka ayi musu horo me tsanani . school ma ya dena zuwa kullum kumshe cikin kuryar daki ..abun ba karamin daga hankalimu yayi ba ..ga kuma abangaren Mom itama tun da abun ya faro tayi AVC take zuciyarta ta kamu wanda yayi sanadiyar kullum suna hanyar kasashen waje don neman magani...shima Murad da kyar aka lallabshi yayi candy da weak da izinin Allah ya samu ..ai kuwa muka yanke shawarara turashi turashi England ko ze samu damar sakewa yayi karatun shida Mahmud aka turasu dan ya samu ya kula da shi sosai tare da bayi da dogarai ..acan dinma ansha fama kafin ya dan sauko ya fara karatu aman fa bakar zuciyar nan na nan makalle dashi ..abu kadan ze sakashi fushi .........
Se anan sarki ya ja numpashi yace to kin ji labarin ki Maysam *SANADIN ACCIDENT* ne hakan ta faru... kaf palon in ka dauke parent din kowa se sharbar kuka ya ke bama ya Maysam ba da take ganin abun kamar almara ba..wai itace Sweetbabyn Murad daya ke matukar so ... Ashema shi ya reneta tun tana ciki ..se kawai ta sake fashewa da wani kukan wanda Murad babu ko kumya ya zo ya rumgumeta yana lallashi ..
Sarki ya bukaci M.Musa dake cike da mamakin wannan lamari da yayi mishi bayanin gameda da Maysam din..
Be boye musu komi ba yayi musu bayani yanda ya sameta ..sunyi matukar mamaki jin inda ya sameta dan da wurin da accident din ya faru da kuma inda ya sameta da tazara sosai
Sanan ya basu hakuri kan irin abunda Murza tayi mata ... ..
Kowa na daki murna yake bama ya Maysam da ta samu iyayenta yanzu taji kuma irin so da gatan da suke mata ..ba ..an jima nan ana hira sannan ya aka rufe taro da addu'a .kowa yayi bangarenshi cike da jin dadi da farin ciki....
To fa oga Murad ya aza rigimar sede Maysam ta koma bangarenshi da zama dan yaga Mom na son kaita bangaren da suka sauka ..nan fulani ta shiga yi mishi fada ..to wai ma mi zatayi maka acan bangaren ne dan danyan goyon nan ..aman a memakon ya sauko se cewa yayi Momy ai waccar wifyna ce wanna kuma ai sweetbabyna ce kinga it's two person different ..kuma walahi ni banma gaji da ganin ta ba yana yi yana wani matsawa kusa da Maysam din ..ita kanta Maysam din kunya yake bata bare kuma su fulani ...daga bayama girgiza kai tayi tayi ficewarta ...
Haka yace shikenan Mom kawai muje can naku bangaren dan nima na kwaura kawai ..Mom kam murmushi tayi dan tasan za'a rina dan zeyi fiye ma da haka din..
A bangarenma seda ya danne zuciyar shi ya basu wuri su kara sanin junan su aman bini2 seya leko su ya koma ..
Sha biyu nayi yazo yace to Mom ki ban aron sweetbaby na nima kinga ma dare ya tsala seda safe ko...
Mom harda yar kwallarta don ya tuna mata lokacin da suna yara ma haka yake mata da lokacin baccinta yayi zezo ya dauketa koda kuwa mi take mata ..seda safe su karasa ...dan haka bata musa ba ta sallami Maysam din .wacce take ta zumbura baki kan ita bata gaji da Mom din ta ba..haka ya lallabta aman mi ai kuwa jaririn yace besan dare ba nan ya shiga musu kuka abunka da sabuwar shiga itama kawai ta saka shi gaba tana kukan dan bata son ya zatayi da shi ba ..
Murad kam banda dariya babu abunda yake mata ..can de dayaga da gaske take kukan yasa ya dau baby yana jinjigashi shima dan ayi se yayi shiru ....
Ta kalleshi tace laa only one ya akayi mi kayi mishine ya dena kuka..dariya yayi yaceai ke ya biyo a kukan nan dan kwana kike kina kuka kuma ko ambaki nonon ba wani shiru kike ba ...kuma yanda kika ga yana kuka bakinshi na karkarwa to kema haka kikayi .
Rufe fuskarta tayi tana fadin kai babyna banda sharri fa..
Wani lumshe ido yayi yace 'repete le encore'
Tace mi din?Baby?
Lumshe idon yayi yana murmushi yace Sweetbabyna ina sonki fiye da raina ...ya hada su ya rugume su duka....
Daga nan nima nace bari nayi musu sallama ..ko ba haka bata fans?😆😆😆😜😜....
Baride na dan kara samunku labarin..
Maysam tace baby to miyasa lokacin da aka daura muna aure ka nuna mun tsana da hantara inde har lalle ina kama da sweetbabynka a lokacin ..
Yana mirmushi nan nashi me kashen yan mata yace to ai ko lokacin tsananin kamar ku ce ta saka nayi tayi miki haka dan duk wani kallon da zan miki ina kara tuno da itane wanda yke barazanar tada mun da ciwo na ne..bare kuma fatar jikin mu ta hade senaji zuciya na ta fara Kidan Zut3 shi yasa kika ga bana iya miki muso kan abubuwa da dama na kanyi loosing din controle dina da zarar idon mu sun sarke da juna ..ina sonki da yawa sweetbabyna pls idan kinga zan kauce kiyi kokarin nunamunu hanya dan da rabin zuciya na ne kika bayae gurbin aman yanzu kam gaba dayanta ''elle t'appartienne '' aman am sorry da duk abun da na miki a ba..
Bata bari ya qarasa ba ta hade bakinsu tare da girgiza mishi kai kusan raba daren sukayi suna hira daga karshe ya rumgumeta sukayi baccin su
Ranar suna yaro yaci sunan MUHAMAMAD anyi shagali iri2 ..da walima kai abun ba'a cewa komi se san barka ku ma de kunsani base natsaya baku labarin bikin ba .. .
🌹🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹
Wai ina labarin Inna Murza ne?
Allah ba azalumin bawa ba Murza de ta sake rasa kafarta gudar data rage mata ..yayinda bugan kan da tayi ya haddasa mata tabuwar hankali .hauka turben takeyi (hum jama'a mubi duniya a sannu kana abun kirkin ma ya ka kare bare kana shuka sharri adoran kasa. ..kungade Murza duk abunda tayi nufin su Maysam dashi shine ya kome mata ..dan tayi niyar meda Maysam gurguwa idan baku manta ba aman Allah ya qareta ..taso haukata su nan nan ma batayi nasara ba ....komi zakayi ka yi tawwakalli da Allah ....duk abunda kakeyi ya kamta kasani Allah yana jinka kuma yana ganin ka ..sanan kaji tsoron Allah a duk inda kake ..Allah ya qara karemu mu da zuri'armu baki daya ameen ya kula shiryar da masu hali irin nata) .an kulleta anan cikin masarautar bisa umarnin Maysam dan ita tace ta yafe mata kuma ta nemi alfarmar da abarta nan dan kada ta shiga duniya..Murad ba haka yaso ba to aman Maysam ta zartar da hukunci babu yanda ya iya . sede muce Allah ya shirya masu shiryiwa ya sa sa su gane ga duk masu hali irin na Murza da makarabanta wato waziri da Madina..
🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹🌹
To fa abun na oga Murad ba sauki dan fa ya zama mijin tace ko kuma ma mijin kan tace dama kusan zuciyarshi a rabe biyu take to kuma yanzu Maysam ta mamaye ta duka tunda yasan itace sweetbabyn shi..
Yauma kamar kulum suna zaune a palon fulani ..ya wani tankwashe kafafu yana gyara madarar da za'abawa littlebabyn shi dan baya bari bayi su taba wai acewarshi yafiso suyi renon kayansu da kansu yayinda da Maysam ta saka babyn tana mishi wasa kamar wani babba ...Mom ta fara yi mishi fada akan ya dena sake ma Maysam da yawa haka ..tayaya tana zaune ace shi ze kada madara da kanshi..
Ya wani marece yace kai dan Allah Mom bana son ta wahala da yawa ne walahi a barta da shayarwarshi kade ma jiki take ji ..ita kam Maysam kanta akasa dan ita kanta tana mamakin wannan kaunar da Murad yake nuna mata ..Fulani de batace komi ba. Harkokin gabanta ma take
Mom ta taba hannu tace wai anyya kana cikin hankalin ka kuwa miye na wahala anan wai ayya ma zaka iya mulkar kasar nan kuwa nan gaba ?
Yana dariya yace kai Mom wani mulki kuma ai bazan iya barin Maysam dinta ba dede da yan mintuna bare aje ga zancen awwanin da zanyi a fada ..tab ai da kamar wuya ..
Su duka sakin baki sukayi suna kallonshi ..shikam ko aka ya qara da cewa kunga ma nan da week zamuyi tafiyar mu England abun mu....
Se a sanan fulani tace ka tafide . itada ko arba'in bata yiba ina ita ina zuwa England..
Wata faduwar gaba ta ziyarce shi babu shiri har seda ya dafe baki na karkarwa yace Momy karatun fa?
Walahi satin sama suke komawa kuma kinga can da nan ba daya bane...
Jim Fulani da Mom sukayi suna nazarin maganarshi ..
Fulani tace wai kana nufin da danyan goyon nan zata koma ..to kuwa sede in tare zamu ..
Daga Murad har Mom seda suka dara ..
Mom tace kina da aiki kam ..Momy de shiru tayi tana tunani dan ba karamin tausayawa Maysam take ba duba ga yanda Murad din ke kainenaye ta taso ace se tayi arba'in zata koma to aman ya ta iya ..a ranta tace kada fa yaje ya kuma dibgamata wani cikin da danyan goyon nan (😂😂😂ni kuwa nace to mi naki a ciki ai matarshi ce ki barsu abunsu kawai)ita knta Mom din bataso tafiyar yanzu b badan komi ba sedan basu jima da sanin juna ba taso ta dan jima ko sa shaku. Sosai ...dan haka suka kara himma wajen gyaran yarta su
Haka kuwa akayi sati na zagayowa gaba dayan su suka daga se England wannan karon har da Mahmud dan yace kafar mtarshi kafarshi...
Tunda sukaje suka meda hankalin su ga karatun su kun de sansu ai sede wannan karon kowa yana gidan shi ne dayake Gidan da Murad yake bare biyu ne se Mahmud da matarshi suka shiga dayan..
Kadan2 ya dawo shiru2 yayi bankwana da dariya fara'a da kuma sakin fuska ga mutane se kuma wata tsabagen fada da masifa ..abu kadan bayi sukayi ze saka ayi musu horo me tsanani . school ma ya dena zuwa kullum kumshe cikin kuryar daki ..abun ba karamin daga hankalimu yayi ba ..ga kuma abangaren Mom itama tun da abun ya faro tayi AVC take zuciyarta ta kamu wanda yayi sanadiyar kullum suna hanyar kasashen waje don neman magani...shima Murad da kyar aka lallabshi yayi candy da weak da izinin Allah ya samu ..ai kuwa muka yanke shawarara turashi turashi England ko ze samu damar sakewa yayi karatun shida Mahmud aka turasu dan ya samu ya kula da shi sosai tare da bayi da dogarai ..acan dinma ansha fama kafin ya dan sauko ya fara karatu aman fa bakar zuciyar nan na nan makalle dashi ..abu kadan ze sakashi fushi .........
Se anan sarki ya ja numpashi yace to kin ji labarin ki Maysam *SANADIN ACCIDENT* ne hakan ta faru... kaf palon in ka dauke parent din kowa se sharbar kuka ya ke bama ya Maysam ba da take ganin abun kamar almara ba..wai itace Sweetbabyn Murad daya ke matukar so ... Ashema shi ya reneta tun tana ciki ..se kawai ta sake fashewa da wani kukan wanda Murad babu ko kumya ya zo ya rumgumeta yana lallashi ..
Sarki ya bukaci M.Musa dake cike da mamakin wannan lamari da yayi mishi bayanin gameda da Maysam din..
Be boye musu komi ba yayi musu bayani yanda ya sameta ..sunyi matukar mamaki jin inda ya sameta dan da wurin da accident din ya faru da kuma inda ya sameta da tazara sosai
Sanan ya basu hakuri kan irin abunda Murza tayi mata ... ..
Kowa na daki murna yake bama ya Maysam da ta samu iyayenta yanzu taji kuma irin so da gatan da suke mata ..ba ..an jima nan ana hira sannan ya aka rufe taro da addu'a .kowa yayi bangarenshi cike da jin dadi da farin ciki....
To fa oga Murad ya aza rigimar sede Maysam ta koma bangarenshi da zama dan yaga Mom na son kaita bangaren da suka sauka ..nan fulani ta shiga yi mishi fada ..to wai ma mi zatayi maka acan bangaren ne dan danyan goyon nan ..aman a memakon ya sauko se cewa yayi Momy ai waccar wifyna ce wanna kuma ai sweetbabyna ce kinga it's two person different ..kuma walahi ni banma gaji da ganin ta ba yana yi yana wani matsawa kusa da Maysam din ..ita kanta Maysam din kunya yake bata bare kuma su fulani ...daga bayama girgiza kai tayi tayi ficewarta ...
Haka yace shikenan Mom kawai muje can naku bangaren dan nima na kwaura kawai ..Mom kam murmushi tayi dan tasan za'a rina dan zeyi fiye ma da haka din..
A bangarenma seda ya danne zuciyar shi ya basu wuri su kara sanin junan su aman bini2 seya leko su ya koma ..
Sha biyu nayi yazo yace to Mom ki ban aron sweetbaby na nima kinga ma dare ya tsala seda safe ko...
Mom harda yar kwallarta don ya tuna mata lokacin da suna yara ma haka yake mata da lokacin baccinta yayi zezo ya dauketa koda kuwa mi take mata ..seda safe su karasa ...dan haka bata musa ba ta sallami Maysam din .wacce take ta zumbura baki kan ita bata gaji da Mom din ta ba..haka ya lallabta aman mi ai kuwa jaririn yace besan dare ba nan ya shiga musu kuka abunka da sabuwar shiga itama kawai ta saka shi gaba tana kukan dan bata son ya zatayi da shi ba ..
Murad kam banda dariya babu abunda yake mata ..can de dayaga da gaske take kukan yasa ya dau baby yana jinjigashi shima dan ayi se yayi shiru ....
Ta kalleshi tace laa only one ya akayi mi kayi mishine ya dena kuka..dariya yayi yaceai ke ya biyo a kukan nan dan kwana kike kina kuka kuma ko ambaki nonon ba wani shiru kike ba ...kuma yanda kika ga yana kuka bakinshi na karkarwa to kema haka kikayi .
Rufe fuskarta tayi tana fadin kai babyna banda sharri fa..
Wani lumshe ido yayi yace 'repete le encore'
Tace mi din?Baby?
Lumshe idon yayi yana murmushi yace Sweetbabyna ina sonki fiye da raina ...ya hada su ya rugume su duka....
Daga nan nima nace bari nayi musu sallama ..ko ba haka bata fans?😆😆😆😜😜....
Baride na dan kara samunku labarin..
Maysam tace baby to miyasa lokacin da aka daura muna aure ka nuna mun tsana da hantara inde har lalle ina kama da sweetbabynka a lokacin ..
Yana mirmushi nan nashi me kashen yan mata yace to ai ko lokacin tsananin kamar ku ce ta saka nayi tayi miki haka dan duk wani kallon da zan miki ina kara tuno da itane wanda yke barazanar tada mun da ciwo na ne..bare kuma fatar jikin mu ta hade senaji zuciya na ta fara Kidan Zut3 shi yasa kika ga bana iya miki muso kan abubuwa da dama na kanyi loosing din controle dina da zarar idon mu sun sarke da juna ..ina sonki da yawa sweetbabyna pls idan kinga zan kauce kiyi kokarin nunamunu hanya dan da rabin zuciya na ne kika bayae gurbin aman yanzu kam gaba dayanta ''elle t'appartienne '' aman am sorry da duk abun da na miki a ba..
Bata bari ya qarasa ba ta hade bakinsu tare da girgiza mishi kai kusan raba daren sukayi suna hira daga karshe ya rumgumeta sukayi baccin su
Ranar suna yaro yaci sunan MUHAMAMAD anyi shagali iri2 ..da walima kai abun ba'a cewa komi se san barka ku ma de kunsani base natsaya baku labarin bikin ba .. .
🌹🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹
Wai ina labarin Inna Murza ne?
Allah ba azalumin bawa ba Murza de ta sake rasa kafarta gudar data rage mata ..yayinda bugan kan da tayi ya haddasa mata tabuwar hankali .hauka turben takeyi (hum jama'a mubi duniya a sannu kana abun kirkin ma ya ka kare bare kana shuka sharri adoran kasa. ..kungade Murza duk abunda tayi nufin su Maysam dashi shine ya kome mata ..dan tayi niyar meda Maysam gurguwa idan baku manta ba aman Allah ya qareta ..taso haukata su nan nan ma batayi nasara ba ....komi zakayi ka yi tawwakalli da Allah ....duk abunda kakeyi ya kamta kasani Allah yana jinka kuma yana ganin ka ..sanan kaji tsoron Allah a duk inda kake ..Allah ya qara karemu mu da zuri'armu baki daya ameen ya kula shiryar da masu hali irin nata) .an kulleta anan cikin masarautar bisa umarnin Maysam dan ita tace ta yafe mata kuma ta nemi alfarmar da abarta nan dan kada ta shiga duniya..Murad ba haka yaso ba to aman Maysam ta zartar da hukunci babu yanda ya iya . sede muce Allah ya shirya masu shiryiwa ya sa sa su gane ga duk masu hali irin na Murza da makarabanta wato waziri da Madina..
🌹🌹🌹. 🌹🌹🌹🌹
To fa abun na oga Murad ba sauki dan fa ya zama mijin tace ko kuma ma mijin kan tace dama kusan zuciyarshi a rabe biyu take to kuma yanzu Maysam ta mamaye ta duka tunda yasan itace sweetbabyn shi..
Yauma kamar kulum suna zaune a palon fulani ..ya wani tankwashe kafafu yana gyara madarar da za'abawa littlebabyn shi dan baya bari bayi su taba wai acewarshi yafiso suyi renon kayansu da kansu yayinda da Maysam ta saka babyn tana mishi wasa kamar wani babba ...Mom ta fara yi mishi fada akan ya dena sake ma Maysam da yawa haka ..tayaya tana zaune ace shi ze kada madara da kanshi..
Ya wani marece yace kai dan Allah Mom bana son ta wahala da yawa ne walahi a barta da shayarwarshi kade ma jiki take ji ..ita kam Maysam kanta akasa dan ita kanta tana mamakin wannan kaunar da Murad yake nuna mata ..Fulani de batace komi ba. Harkokin gabanta ma take
Mom ta taba hannu tace wai anyya kana cikin hankalin ka kuwa miye na wahala anan wai ayya ma zaka iya mulkar kasar nan kuwa nan gaba ?
Yana dariya yace kai Mom wani mulki kuma ai bazan iya barin Maysam dinta ba dede da yan mintuna bare aje ga zancen awwanin da zanyi a fada ..tab ai da kamar wuya ..
Su duka sakin baki sukayi suna kallonshi ..shikam ko aka ya qara da cewa kunga ma nan da week zamuyi tafiyar mu England abun mu....
Se a sanan fulani tace ka tafide . itada ko arba'in bata yiba ina ita ina zuwa England..
Wata faduwar gaba ta ziyarce shi babu shiri har seda ya dafe baki na karkarwa yace Momy karatun fa?
Walahi satin sama suke komawa kuma kinga can da nan ba daya bane...
Jim Fulani da Mom sukayi suna nazarin maganarshi ..
Fulani tace wai kana nufin da danyan goyon nan zata koma ..to kuwa sede in tare zamu ..
Daga Murad har Mom seda suka dara ..
Mom tace kina da aiki kam ..Momy de shiru tayi tana tunani dan ba karamin tausayawa Maysam take ba duba ga yanda Murad din ke kainenaye ta taso ace se tayi arba'in zata koma to aman ya ta iya ..a ranta tace kada fa yaje ya kuma dibgamata wani cikin da danyan goyon nan (😂😂😂ni kuwa nace to mi naki a ciki ai matarshi ce ki barsu abunsu kawai)ita knta Mom din bataso tafiyar yanzu b badan komi ba sedan basu jima da sanin juna ba taso ta dan jima ko sa shaku. Sosai ...dan haka suka kara himma wajen gyaran yarta su
Haka kuwa akayi sati na zagayowa gaba dayan su suka daga se England wannan karon har da Mahmud dan yace kafar mtarshi kafarshi...
Tunda sukaje suka meda hankalin su ga karatun su kun de sansu ai sede wannan karon kowa yana gidan shi ne dayake Gidan da Murad yake bare biyu ne se Mahmud da matarshi suka shiga dayan..