Sashe 51
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Befi minti 30 ba ya shigo gidan...ai Maysam na ganin shi ta manta da wani huduban da zuciyanta ta mata ..da gudu taje ta rumgumi a bunta shima kara matseta yayi ajikinshi atare suka dinga sauke ajiyar zuciya ..sun jima a haka Maysam tayi karfin halin raba jikinta dana shi tace mutafi ka watsa ruwa se kazo kaci abinci dan na san bakaci komi ba .......beyi muso ba dan yunwa yakeji... tana gaba yana biye da ita a baya ..a ranshi yana raya anyi fa manya mata anan .....suna shiga bedroom yazo ta baya ya rumgumeta tare da sakalo hannushi ya kewaye kugunta ...se wani shinshina ta yake yace kinyi kyau kula kamshi nan yayi mun dadi .....
Itade batace komi ba dan tunda ya rumgumeta taji wata kasala ta rufeta.ga kuma kallamashi daya kara sanyaya ranta.ganin abun ya na gaba yasa tace pls ka bari kaci abinci tukon......
Da sauri ta zame tayi tolet dan hada mishi ruwan wanka ..ai kuwa tana ciki ya tarar da ita ...bayan ta gama zata fita yace na gaji da yawa ko zaki tayani ..dama daga shi se towel ne
Wani waro ido tayi tana nuna kanta tace ni?tab ai kam ban kai wurin ba ....ni yar karamar nan dani zanyi wa babba wanka..tana wani yarfe hannu
Yana matsota yace kin kai har kin fice ma ..yace tunda kin san kiss me ..har kin kwarai a fani to wannan ma nasan zaki iya
Kalar tausayi tayi Tace pls yaya ka bari 'la prochaine fois zanyi ma aman yanzu wly kumyar ka nakeji..bazan iya ba...
Dan murmushi yayi yace yanzu kuma ni ake kumyar ..iii lalle fa..
Da gangan ya fara kokarin wai ze zame towel din yana mata wani mayen kallon ai bata san lokacin data ce wayoo Allah Momyna zanga abuda yafi karfina tare da rumtse idon ta gammm.. ...
Dariya ya shiga yi mata yace ashe kuwa zaki kwana kina kira bata jiki ba .ya lakice mata hanci yace jeki abunki zamu hade ai.....
Tana jin haka ta arce ai daga tolet din ...dakin kishiyar ta tashi se gunguni take kan har yau bataga ya kishiyar take ba..wani tunani tayi tace to kode ya sauya lata gida ne? itama wanka ta sake yi ta bade jikin ta turaren ruka iri daban2......ta saka sleeping dress dinta me kyau tana fitowa shima ya fito a tare suka saki ma juna murmushi ..
Dinning suka je tayi serving dinshi ita kuma ta saka shi a gaba tana kallo kamar wanda ta samu tv ........
Ganin haka yace ke kinci abinci ne..
A'a kaide kaci ka koshi tukon ni daga baya ma zanci..
Yace ai baki isa ba oya comon yar renota...
Zumbure2 baki ta fara tace nide gaskiya ba yar reno bace na girma fa ..ko baka ganin bane ..ta tashi tana wani jujuyawa ..
Hannunta ya kamo ya dorata a cinyarshi yace naji yanzu de lokacin cin abinci ne nan ya shiga feeding dinta ..inya ci so daya se ya bata ..a haka har suka cika cikin su ...dan ba kadan ba abinci yayi mishi dadi ......bayan sun gama ta kwashe komi ta gyara ..
Anan palo ta isko shi ..zama tayi ta dora kanta a cinyar shi tana kallon shi tace pls yaya forgive me akan abunda nayi maka dazu ..wly bazan k...
Da hannushi yasa ya rufe mata baki yace shikenan ya huce dama ban wani yi fushi dake ba....
Cike da murna ta tashi kai mishi kiss a kumatu tace merci yayana I love you ...
Babu zato babu tsammani taji yace I LOVE YOU TOO....
ba Maysam ba ni kaina sandarewa nayi ..can na dan seset kai na ..ganin irin kallon da Maysam ke yiwa Murad yasani cikin tunani ban gama ba naji Maysam na fadin ..what did you say?you love me ?dama akwai ranar daza ka iya furtamun wannan kalamar?ko kuma dan ka yaudareni ne kake son fakewa da hakan.....?ni kam namafi zaton batan kai kayi kake fadin mun haka?
Murad daya cika shima da mamaki yace iya gaskiyata nebabu wani zancen yaudara..abunda nasani kawai JE T'AIME a lot ...
Tashi tayi daga kanshi a ranta dadi ne kamar ta mutu aman setace bari de tayi test din shi taga wani irin so yake mata shin da gaske ya fad'a sonta ko kuma a'a..kuma ma ai zata dan rama kadan daga wuyar daya bata dan bata manta ba ..dan haka afili tace dama rashin so yana iya rikidewa ya koma so ne ?..to idan ka manta bari na tuna maka ....kace baka sona ,kana zaune ne dani saboda farin cikin Momyka ..kace so daya ne tak shima kake yiwa sweetbabyn ka ....taya kake ganin zan yarda da kai rana tsaka bawai yaudarana kake ba...
Na sani ko baka fada ba sha'awana kawai kake bawai sona ba ...dan bakin da ya furta baya sonka to ko daga baya yanuna yana so kawai dan ya yaudarekane ....
Ka kwantar da hankalin inde gangan jikin na ce ka sameta ka kare base ka fake ba da cewa kana sona ba...
Murad kam kalmomi sun kaurecema bakin shi ma yama rasa ta ina ze fara ...
Be an kare ba se hucewarta bedroom ya gani ...
Da sasarfa ya mara mata baya...
Yana shiga yaga har ta shige tolet ..zama nan bakin gadon yayi ya zabga tagumi.yama rasa irinkalar tunanin dazayi....tana fitowa tace kashiga kayi alwalar ni nayi tawa...kayi kazo ka amshi hakkika tunda shine dama abunda kake so....ta kuwa hade fuska kamar ba ita ba...kuma kai kace bilhakki da gaskiya take maganar bayan tsoro ne fal ranta
Jiki a sanyaye ya iso gaban ta batayi aune ba se jinshi tayi ya rungumeta yana fadin wai wata irin magana ce wannan kikeyi ki barta mana ni fa ke nike so ba jikin ki.....
Ta fara kokawar kwace jikinta tana dadin dare fa yana yi lokaci nata tafiya kayi kazo ka amshi abunka..
Kara matseta yayi yace ni wly ba jikinki nake so ba kai ni hakki nawa ma na yafe amman kada ki mun horon wanan dan zuciyana bazata iya dauka ba kiyk kwanciyarki ma a gadon ..yana fadar haka ya saketa ..yau gadon ma baze hau ba dan haka doguwar kujerar dake dakin yaje ya kwanta...ya rufe idonshi kamar me bacci ..
Umm Maysam kam tana fakar idonshi tayi wani tsalle tace kai amma Allah na gode maka .......
Aman kuma dan rigima irin tata seta dau filo da drap ta fice daga dakin abunta tana fadin mutum da dakinshi bazan ta kura mishi ba .ka hau gadonka ...yana kallonta harta fice a daki bece komi ba ...dafe setin zuciyar shi yayi ya ce why2 sweetbaby ta tafi ta barni ..kema kuma yanzu kin tafi ....inna lillahi wa inna ileyhi raji'oun.....
Mayam kam tana fita ta kwanta a doguwa kujerar palon dan bazata iya kwana a dayan dakin ba ..wato na kishiyar ta..🤦♀..
Har fuskarta ta rufe da drap din tana zabga murmushi se kuma ta shiga duniyar tunani dan kada ayi katari ya fito ya ganta tana doka murmushi...ta kuma fa yarda da sonta ne yake dan da sha'awarta ce yake da ya amshi kayanshi ko ta karfin tsiyane.....aman kawai tana so ya dan garu kanan dan yasan mace ba abun wulankanta wa bace .ko yaya take...
Nan baci me dadi ya awon gaba da ita .....
Bayan da kamar awa guda ya fito da nufin yaje ya lallbata dan zuciyarshi ta hana shi sukuni ....ganin tana bacci ta lafiyar Allah besan lokacin da murmushi ya subce mishi dan tayi mishi kyau da bacci seyaga kamar sweetbabyn shi dan ko position din iri daya ne...
Nan ya zauna tare da dora kanshi a bisa kujerar yana mata kallon mansur 😜har bacci shima ya saceshi...(sorry Murad)
Da asuba ta rigashi tashi.da addu'an tashi daga bacci.. bude idon da zatayi ta sauke shi a kanshi ba karamin tausaya mishi tayi ba gani kwanan zaune yayi kamar ba YARIMA Murad me jiran gado ba.....a hankali tace am sorry My King ..ita kade tace kai 'tu es tres mignon fa''ji tayi kamar ta rumgumeshi...ganin yana nan motsawa yasa ta rufe idonta ruf..
Tashi yayi da addu'a tashi daga bacci shima...nan ya kare mata kallo daga bisani ya mata kiss a goshi yace i love you my wife..sanan ya fice dan doro alwala..
Ba karamin namijin kokari tayi ba dan wani murmushi farin ciki ya kusa kubce mata ba ..ya na shigewa tace love you more my prince...
Tana duniyar tunani taji motsin futowarshi da sauri ta sake rufe idon...
Dukowa yayi ya dan shafi fuskarta da dan ruwan alwalar a hannushi ...
Yi tayi kamar yanzu ne ta tashi.....
Yace kitashi kiyi sallah ...sannan kizanki yin addu'ar yayida kika tashi
Ya mutsa fuska tayi ta basar da maganar tashi tace yanzu tsakani ka da Allah rashin son daka ke mun har takai ka tadani daga bacci da ruwa ....
Marerecewa yayi yace ruwan alwala ne fa ...to Allah ya huci zuciyar ki ..yana fadar haka ya mata kissi a kumatu ya fice...
Yana huta tace Allah sarki Mon amour c'est pour ton bien que je fais tout ca.....sekuma ta tashi ....da shoki ta shige daki dan sauke farali ..
To nima de bari naje nayi tawa ko ba haka ba fans😉
Love you all😍😍
Fasma ce🖊yar mutan zinder
[9/13, 9:55 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/13, 9:57 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
*My Aisha Abani i miss you so very much and you too my Zarbaby😍❤😘*
🅿97__98
```Manzon Allah (SAW) yace''kada dayan ku yasha wani abu a tsaye.
Muslim ya rawaito shi.
```
Itade batace komi ba dan tunda ya rumgumeta taji wata kasala ta rufeta.ga kuma kallamashi daya kara sanyaya ranta.ganin abun ya na gaba yasa tace pls ka bari kaci abinci tukon......
Da sauri ta zame tayi tolet dan hada mishi ruwan wanka ..ai kuwa tana ciki ya tarar da ita ...bayan ta gama zata fita yace na gaji da yawa ko zaki tayani ..dama daga shi se towel ne
Wani waro ido tayi tana nuna kanta tace ni?tab ai kam ban kai wurin ba ....ni yar karamar nan dani zanyi wa babba wanka..tana wani yarfe hannu
Yana matsota yace kin kai har kin fice ma ..yace tunda kin san kiss me ..har kin kwarai a fani to wannan ma nasan zaki iya
Kalar tausayi tayi Tace pls yaya ka bari 'la prochaine fois zanyi ma aman yanzu wly kumyar ka nakeji..bazan iya ba...
Dan murmushi yayi yace yanzu kuma ni ake kumyar ..iii lalle fa..
Da gangan ya fara kokarin wai ze zame towel din yana mata wani mayen kallon ai bata san lokacin data ce wayoo Allah Momyna zanga abuda yafi karfina tare da rumtse idon ta gammm.. ...
Dariya ya shiga yi mata yace ashe kuwa zaki kwana kina kira bata jiki ba .ya lakice mata hanci yace jeki abunki zamu hade ai.....
Tana jin haka ta arce ai daga tolet din ...dakin kishiyar ta tashi se gunguni take kan har yau bataga ya kishiyar take ba..wani tunani tayi tace to kode ya sauya lata gida ne? itama wanka ta sake yi ta bade jikin ta turaren ruka iri daban2......ta saka sleeping dress dinta me kyau tana fitowa shima ya fito a tare suka saki ma juna murmushi ..
Dinning suka je tayi serving dinshi ita kuma ta saka shi a gaba tana kallo kamar wanda ta samu tv ........
Ganin haka yace ke kinci abinci ne..
A'a kaide kaci ka koshi tukon ni daga baya ma zanci..
Yace ai baki isa ba oya comon yar renota...
Zumbure2 baki ta fara tace nide gaskiya ba yar reno bace na girma fa ..ko baka ganin bane ..ta tashi tana wani jujuyawa ..
Hannunta ya kamo ya dorata a cinyarshi yace naji yanzu de lokacin cin abinci ne nan ya shiga feeding dinta ..inya ci so daya se ya bata ..a haka har suka cika cikin su ...dan ba kadan ba abinci yayi mishi dadi ......bayan sun gama ta kwashe komi ta gyara ..
Anan palo ta isko shi ..zama tayi ta dora kanta a cinyar shi tana kallon shi tace pls yaya forgive me akan abunda nayi maka dazu ..wly bazan k...
Da hannushi yasa ya rufe mata baki yace shikenan ya huce dama ban wani yi fushi dake ba....
Cike da murna ta tashi kai mishi kiss a kumatu tace merci yayana I love you ...
Babu zato babu tsammani taji yace I LOVE YOU TOO....
ba Maysam ba ni kaina sandarewa nayi ..can na dan seset kai na ..ganin irin kallon da Maysam ke yiwa Murad yasani cikin tunani ban gama ba naji Maysam na fadin ..what did you say?you love me ?dama akwai ranar daza ka iya furtamun wannan kalamar?ko kuma dan ka yaudareni ne kake son fakewa da hakan.....?ni kam namafi zaton batan kai kayi kake fadin mun haka?
Murad daya cika shima da mamaki yace iya gaskiyata nebabu wani zancen yaudara..abunda nasani kawai JE T'AIME a lot ...
Tashi tayi daga kanshi a ranta dadi ne kamar ta mutu aman setace bari de tayi test din shi taga wani irin so yake mata shin da gaske ya fad'a sonta ko kuma a'a..kuma ma ai zata dan rama kadan daga wuyar daya bata dan bata manta ba ..dan haka afili tace dama rashin so yana iya rikidewa ya koma so ne ?..to idan ka manta bari na tuna maka ....kace baka sona ,kana zaune ne dani saboda farin cikin Momyka ..kace so daya ne tak shima kake yiwa sweetbabyn ka ....taya kake ganin zan yarda da kai rana tsaka bawai yaudarana kake ba...
Na sani ko baka fada ba sha'awana kawai kake bawai sona ba ...dan bakin da ya furta baya sonka to ko daga baya yanuna yana so kawai dan ya yaudarekane ....
Ka kwantar da hankalin inde gangan jikin na ce ka sameta ka kare base ka fake ba da cewa kana sona ba...
Murad kam kalmomi sun kaurecema bakin shi ma yama rasa ta ina ze fara ...
Be an kare ba se hucewarta bedroom ya gani ...
Da sasarfa ya mara mata baya...
Yana shiga yaga har ta shige tolet ..zama nan bakin gadon yayi ya zabga tagumi.yama rasa irinkalar tunanin dazayi....tana fitowa tace kashiga kayi alwalar ni nayi tawa...kayi kazo ka amshi hakkika tunda shine dama abunda kake so....ta kuwa hade fuska kamar ba ita ba...kuma kai kace bilhakki da gaskiya take maganar bayan tsoro ne fal ranta
Jiki a sanyaye ya iso gaban ta batayi aune ba se jinshi tayi ya rungumeta yana fadin wai wata irin magana ce wannan kikeyi ki barta mana ni fa ke nike so ba jikin ki.....
Ta fara kokawar kwace jikinta tana dadin dare fa yana yi lokaci nata tafiya kayi kazo ka amshi abunka..
Kara matseta yayi yace ni wly ba jikinki nake so ba kai ni hakki nawa ma na yafe amman kada ki mun horon wanan dan zuciyana bazata iya dauka ba kiyk kwanciyarki ma a gadon ..yana fadar haka ya saketa ..yau gadon ma baze hau ba dan haka doguwar kujerar dake dakin yaje ya kwanta...ya rufe idonshi kamar me bacci ..
Umm Maysam kam tana fakar idonshi tayi wani tsalle tace kai amma Allah na gode maka .......
Aman kuma dan rigima irin tata seta dau filo da drap ta fice daga dakin abunta tana fadin mutum da dakinshi bazan ta kura mishi ba .ka hau gadonka ...yana kallonta harta fice a daki bece komi ba ...dafe setin zuciyar shi yayi ya ce why2 sweetbaby ta tafi ta barni ..kema kuma yanzu kin tafi ....inna lillahi wa inna ileyhi raji'oun.....
Mayam kam tana fita ta kwanta a doguwa kujerar palon dan bazata iya kwana a dayan dakin ba ..wato na kishiyar ta..🤦♀..
Har fuskarta ta rufe da drap din tana zabga murmushi se kuma ta shiga duniyar tunani dan kada ayi katari ya fito ya ganta tana doka murmushi...ta kuma fa yarda da sonta ne yake dan da sha'awarta ce yake da ya amshi kayanshi ko ta karfin tsiyane.....aman kawai tana so ya dan garu kanan dan yasan mace ba abun wulankanta wa bace .ko yaya take...
Nan baci me dadi ya awon gaba da ita .....
Bayan da kamar awa guda ya fito da nufin yaje ya lallbata dan zuciyarshi ta hana shi sukuni ....ganin tana bacci ta lafiyar Allah besan lokacin da murmushi ya subce mishi dan tayi mishi kyau da bacci seyaga kamar sweetbabyn shi dan ko position din iri daya ne...
Nan ya zauna tare da dora kanshi a bisa kujerar yana mata kallon mansur 😜har bacci shima ya saceshi...(sorry Murad)
Da asuba ta rigashi tashi.da addu'an tashi daga bacci.. bude idon da zatayi ta sauke shi a kanshi ba karamin tausaya mishi tayi ba gani kwanan zaune yayi kamar ba YARIMA Murad me jiran gado ba.....a hankali tace am sorry My King ..ita kade tace kai 'tu es tres mignon fa''ji tayi kamar ta rumgumeshi...ganin yana nan motsawa yasa ta rufe idonta ruf..
Tashi yayi da addu'a tashi daga bacci shima...nan ya kare mata kallo daga bisani ya mata kiss a goshi yace i love you my wife..sanan ya fice dan doro alwala..
Ba karamin namijin kokari tayi ba dan wani murmushi farin ciki ya kusa kubce mata ba ..ya na shigewa tace love you more my prince...
Tana duniyar tunani taji motsin futowarshi da sauri ta sake rufe idon...
Dukowa yayi ya dan shafi fuskarta da dan ruwan alwalar a hannushi ...
Yi tayi kamar yanzu ne ta tashi.....
Yace kitashi kiyi sallah ...sannan kizanki yin addu'ar yayida kika tashi
Ya mutsa fuska tayi ta basar da maganar tashi tace yanzu tsakani ka da Allah rashin son daka ke mun har takai ka tadani daga bacci da ruwa ....
Marerecewa yayi yace ruwan alwala ne fa ...to Allah ya huci zuciyar ki ..yana fadar haka ya mata kissi a kumatu ya fice...
Yana huta tace Allah sarki Mon amour c'est pour ton bien que je fais tout ca.....sekuma ta tashi ....da shoki ta shige daki dan sauke farali ..
To nima de bari naje nayi tawa ko ba haka ba fans😉
Love you all😍😍
Fasma ce🖊yar mutan zinder
[9/13, 9:55 AM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/13, 9:57 AM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
*My Aisha Abani i miss you so very much and you too my Zarbaby😍❤😘*
🅿97__98
```Manzon Allah (SAW) yace''kada dayan ku yasha wani abu a tsaye.
Muslim ya rawaito shi.
```