Sashe 55
Sanadin Accident Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunda suka shiga suke aikin kissing din su kamar zasu cinye junan su ..nide ina tsaye ina jira ..dan inde wanna ne naga na saba gani ..ai kuwa abu ya fara kankama suka shiga romance ..ina ganin haka na jayo kafafuna na fito ..dan kusan ita soyyayar theori suna fada ne ina sauye muku amma ita pratical ta inda zan fara ma nake rasawa shiyasa nake bar musu dakin😜.. ...tun shi Maysam ta zama yar hannu a bunka ga renonshi yasa wani lokaci babu ko kunya itake nema ..soyyaya kam da tattali junan su duk wanda yagan se sun bashi sha'awa..sun kuma birgeshi ..karfi dayaji ta medasho mrs romantico ..Mark da Mahmud kam banda tsokana babu abunda suke mishi..
Babu ruwanshi da inda suke ako ina soyyaya yake gwada mata ..rayuwa tayi musu dadi ..su duka sunyi bulbul kwanciyar hankali ta zauna musu ..
🌹. 🌹. 🌹
A gurguje pls
Bayan wata ukku
Maysam tayi wani kyau da fari na ban mamaki ..ta kara cikowa musaman kirjinta..har wani fresh tayi ...Murad kam abun nema ya samu se kwasar garabasa yake .....
Yayinda ita kuma kwana biyun nan da zazzabi take kwana ...
Se kuma wani dan banzan kwadayi abu inde me yaji2 ne to zataci shi ..kwade harda na banzan..yau ma suna zaune lafiya2 suna hirarsu irin ta masoya ..can Maysam tace my king zanci hadin boss..
Gyara zama yayi yace miye kuma wani hadin boss..?
Dayake abun na rigima ne se kawai ta rushe da kuka har da shure2 ita kawai hadin boss zataci.
Da kyar ya shawo kanta yace wai dan Allah miye ne sena fita na nemomiki shi ...
Tace garin kwaki da madara da suga kuma ba'a saka ruwa hakanan ake shanshi..
Dafe goshi yayi yace to ni yanzu a garin ina zan samu garin kwaki ..ai tana jin haka ta sake fashewa da kuka tace kenan ma baza ka samo min ba. ..wayoo Momyna ina kike ne..
Babu shiri ya zari key ya fice ..be jima ba se gashi ya shigo ..nan ya hada mata ..tana ci taji yayi mata dadi .har wani lumshe ido take.dan haka rigima ta kwanta ......bayan ta gama yace taje ta dauko hijab dinta sutafi asibiti yayi mata wani test dan tabbatar da abunda yake zargi....
Ai kuwa bayan yayi mata test din ya gano karamin cikin dake makale a mararta na wata 2 da yan kwana ki...
Tana nan zaune yashigo da test daya karbo daga lab..batayi aune ba taji ya dauketa yana juyi da ita ...
Can ya sauketa yace am so very happy today..
Tana kallonshi tace what's happen ne...kake murna haka..
Yace toutes mes felicitations na kusa zama papa ke kuma mama a takaici'' tu es enceinte de deux mois''
Wani waro ido tayi tace what ?ciki?
Yana yin yanda tayi maganar ne ya tsorata Murad ..a ranshi yace kadade fa bata son cikin ....
.
Love you all😘😍❤
Fasma ce🖊 yar mutan Zinder
[9/13, 7:47 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/13, 7:48 PM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿101__102
```Manzon Allah(SAW) ya ce''baya halatta ga musulmi ya leka gida ko dakin wani ba tare da izini ba.
Bukhari ya rawaito shi```
[16/08/18 à 22:00]. Cike da karkarwar baki yace ee kina dauke da cikina na wata 2 da yan kwanaki ...
Cike da dakewa tace aman de zubar dashi za ayi ko?dan ni ba isa haihuwa ba ..kuma ma karatun nawa fa yakake so nayi dashi
What ?cikin nawa za'a zubar .? Wannan bama magana bace tun wuri ki rufe ta anan ..kuma inde akan karatune sede ki fasa makarantar wly bayan kin haifeshi kya gama inde har baza ki iya ba ehe
Se kawai yaji ta fashe mishi da kuka harda dire2 ita bata san cikin nan dole se an zubar dashi..kuma makarantar ta bazata fasaba.taya ma za'ace ita yar karamar nan tanada ciki tab ..ai kuwa da sake wai anbawa me kaza kai...
Tsawa ya daka mata yace shut up ...walahi cikin nan kamar kin haifeshi kin gama ko kina so ko bakya so...
Itama cike da daga murya tace to mu zuba ni da kai ...
Fuuu ta fice a office din tare da bugo mishi kofar...
Ya mutsa gashin kanshi ya fara tare da fadin inna lillahi wa inna ileyhi raji'un.....mi yake shirin faruwa dani ne ?ya salam....
Da sauri ya bi bayanta amman kafin ya fito har ta shige taxi sunyi tafiyar su ..bin bayansu yayi shima .. A kofar gidan ya sauketa ta biyashi ta shige ...yana shigowa yaga zata shige daki da sauri ya shiga gabanta ....yace pls wify kada kin mun haka wly ina son cikin nan na kwallafa rai na a kanshi....
Maysam kam shafa wa idonta toka tayi tace bata san da zancen ba ...
Murad ya kankance ido shima yace ...dama irin son da kike tinkaho kina mun kenan?
Maysam tace babu ruwan so da kuma cikin dake jikina...ciki ne de nace bana sonshi yanzu ..ka bari sena kara girma zan haifama ko nawa kake so amma ba yanzu ba ..am so young da haihuwa....
Murad yace sukuwa suke da alaka yanzu na tambatar da dama ba sona kike ba tunda har bakya son gudan jini na ....
To ai ba cewa nayi bana so ba . a yanzu nede bana so ...
Kai.yau kam dan karamin yaki sukayi tsakanin su ..har takai Murad ya samata hannu wato ya wanka mata marin da shin kanshi seda yayi nadamar yin shi ...
Ai kuwa Maysam ta hau ta kai kololuwa ..se kawai ta dau fushi da shi ..
To da fari ya damu da fushin nata yana ta rarrashi shima kuma daga baya se yayi forget da ita...
Sede matsalarshi da ita dabata cin abinci ...yana tsoron kada yunwa ta shigeta
Seda suka cinye sati guda cur basa ko magana kai ganin junan su ma wuya yake musu dan tun safe yake tafiyarshi kuma baya dawowa se lokacin daya san tayi bacci ..su duka har wata yar rama da baki sukayi ..dan duk sun damu da junan su tsabar rigimar ta ne kawai ya jefa su cikin wannan hali.....
Yauma kamar kullum dayake abun na rigima ne ..kin bacci tayi ta zauna nan tana jiran shigowarshi ..shima beshigoba se sha daya saura..tunda ya ganta a palo yasa za ayita yau..
Yi yayi kmar be ganta ba ze shige dakin shi da sauri ta shiga gabanshi tace yau seka gayan daga ina kake ..a ina kake cika dare ....
Tsuka yayi yace da kin damu dani da bakiyi mun tambayar nan ba ...to in son sani kike to abunda bikya sone wato ina wajen wacce zan aura ne kuma nan bada dadewa ba tunda ke bakya son gudan jini na ..zan auri wacce zatayi ta haifa mun y'ay'a..ko kinada abun cewa..
Kamar saukar guduma taji zancen ...bata ce dashi komi ba ta shige dakinta ..ranar kam taci kuka...
Tun su Mufeeda basu lura ba har suka san da basa magana ..basu de tambayeta mi ya gamasu ba dan tsakanin miji da mata se Allah...su de kullum cikin tausarta suke tare da bata hakuri ...tabi komi a sannu zata ga sakamako me kyau..
Shima a bangaren shi duk yabi ya fara susucewa kamar bashiba ..ko aikin ma baya meda hankalin shi akai ..Mark shike bashi baki da yayi hakuri ....
Kai abun har ya fara taba ciwonshi ..dan haka Mark ya daga waya ya sanar da Mahmud kan ya lallabashi ko ya gaya mishi mike damunshi ..
Mahmud ya daga waya ya kirashi ..tun suna gaisawa ya tabbatar da bashida lafiya ..cike da rarrashi da dubara yace pls Murad miyasa kake son tada ciwon kane ..?mi yasa baka tausayin kan kane.. ..duba dan yanda kake shan wahala kan ciwon nan?why bazaka bi komi a sannu ba. ..ka rungumi kaddarar Allah ba....
Ajiyar zuciya Murad yayi yace dan baka san mi yarin yar nan tamun bane ...dan taga ina sonta ne na damu da ita shiyasa take mun abunda taga dama ...
Mahmud yace calme down yanzu fada mun mi tayi ma ..
Yanzu in ba ta renani ba yarinyar ta kalli tsabar idona tace wai zata zubar da cikina?.ciki nane fa Mahmud gudan jini na...?kamar zeyi kuka..
Mahamud ya dan bashi baki duk da yasan bata kyauta ba amma se ya nuna mishi da yarinta ne kawai ke damunta har take son zubar dashi ..kuma ma da tana zubarwa da tayi kawai ka lallabata da akwai abunda yasa ta fadin hakan ..nan yayi ta lallabashi har yaji ya sauko ..yayi mishi godiya kamar kullum ..suka kashe wayar..
Itama kuma anata bangaren yaude Su Mufeeda sun tusata gaba kan abunda take fa be dace ba ..ya kamata ta gyara yau har tsawon wata guda kenan fa ..itama kuma ta damu da rashin mijinta kusa da ita ....
Ajiyar zuciya tayi sannan ta sanar musu ai akan tace se ta zubar da ciki ne suke rigimar nan ...
Mariam tace bakida hankali da kike son zubar da cikin ne .....
Mufeeda taso yi mata tsiya amma ganin halin da ake ne ya sata kyaleta ...tace ke miye dalilinki na on zubar da cikin ne ..
Cike da yarinta tace to bakunga yanda ake shan wuya ne wurin haihuwa wasu fa har mutuwa suke..kuma kinga ai bankai haihuwa ba salon kawai naje nayi yoyon fitsari gani yarinya karama dani duka ma am 17 old fa..
.. Mariam tace gaskiya da kinyi wauwauta fa ..ke yanzu bakya son ki haihu a dinga ce miki mama ne..
Se kuma naga Maysam tayi dan murmushi tace ina so mana ..
Mufeeda tace kuma bakya so ace wacce er kice ..kinayi mata wanka ,wasa ..in macece kina mata kitso ne..Manzon Allah ma yana cewa ''kuyi aure ku haiyayafa dan nayi alfahari daku ranar gobe alkiyama.....shin baza kiso ki haifu ki tarbiyatar da yayanki har Manzon cira yayi alfahari dakene .
Babu ruwanshi da inda suke ako ina soyyaya yake gwada mata ..rayuwa tayi musu dadi ..su duka sunyi bulbul kwanciyar hankali ta zauna musu ..
🌹. 🌹. 🌹
A gurguje pls
Bayan wata ukku
Maysam tayi wani kyau da fari na ban mamaki ..ta kara cikowa musaman kirjinta..har wani fresh tayi ...Murad kam abun nema ya samu se kwasar garabasa yake .....
Yayinda ita kuma kwana biyun nan da zazzabi take kwana ...
Se kuma wani dan banzan kwadayi abu inde me yaji2 ne to zataci shi ..kwade harda na banzan..yau ma suna zaune lafiya2 suna hirarsu irin ta masoya ..can Maysam tace my king zanci hadin boss..
Gyara zama yayi yace miye kuma wani hadin boss..?
Dayake abun na rigima ne se kawai ta rushe da kuka har da shure2 ita kawai hadin boss zataci.
Da kyar ya shawo kanta yace wai dan Allah miye ne sena fita na nemomiki shi ...
Tace garin kwaki da madara da suga kuma ba'a saka ruwa hakanan ake shanshi..
Dafe goshi yayi yace to ni yanzu a garin ina zan samu garin kwaki ..ai tana jin haka ta sake fashewa da kuka tace kenan ma baza ka samo min ba. ..wayoo Momyna ina kike ne..
Babu shiri ya zari key ya fice ..be jima ba se gashi ya shigo ..nan ya hada mata ..tana ci taji yayi mata dadi .har wani lumshe ido take.dan haka rigima ta kwanta ......bayan ta gama yace taje ta dauko hijab dinta sutafi asibiti yayi mata wani test dan tabbatar da abunda yake zargi....
Ai kuwa bayan yayi mata test din ya gano karamin cikin dake makale a mararta na wata 2 da yan kwana ki...
Tana nan zaune yashigo da test daya karbo daga lab..batayi aune ba taji ya dauketa yana juyi da ita ...
Can ya sauketa yace am so very happy today..
Tana kallonshi tace what's happen ne...kake murna haka..
Yace toutes mes felicitations na kusa zama papa ke kuma mama a takaici'' tu es enceinte de deux mois''
Wani waro ido tayi tace what ?ciki?
Yana yin yanda tayi maganar ne ya tsorata Murad ..a ranshi yace kadade fa bata son cikin ....
.
Love you all😘😍❤
Fasma ce🖊 yar mutan Zinder
[9/13, 7:47 PM] A A Dboy: *_POST BY GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100_ 📚📚_*
[9/13, 7:48 PM] A A Dboy: 🌟 *STAR WRITER'S ASS* 🌟✨🖊
( _Home of spécial 🏡&extraordinary writers_ )
🌹🌹 *SANADIN ACCIDENT* 💥🚑🌹🌹
S.W.A✍
🇳🇪Story&Written
by
*FASMA* 🇳🇪
Dedicated to all my fans😍❤
🅿101__102
```Manzon Allah(SAW) ya ce''baya halatta ga musulmi ya leka gida ko dakin wani ba tare da izini ba.
Bukhari ya rawaito shi```
[16/08/18 à 22:00]. Cike da karkarwar baki yace ee kina dauke da cikina na wata 2 da yan kwanaki ...
Cike da dakewa tace aman de zubar dashi za ayi ko?dan ni ba isa haihuwa ba ..kuma ma karatun nawa fa yakake so nayi dashi
What ?cikin nawa za'a zubar .? Wannan bama magana bace tun wuri ki rufe ta anan ..kuma inde akan karatune sede ki fasa makarantar wly bayan kin haifeshi kya gama inde har baza ki iya ba ehe
Se kawai yaji ta fashe mishi da kuka harda dire2 ita bata san cikin nan dole se an zubar dashi..kuma makarantar ta bazata fasaba.taya ma za'ace ita yar karamar nan tanada ciki tab ..ai kuwa da sake wai anbawa me kaza kai...
Tsawa ya daka mata yace shut up ...walahi cikin nan kamar kin haifeshi kin gama ko kina so ko bakya so...
Itama cike da daga murya tace to mu zuba ni da kai ...
Fuuu ta fice a office din tare da bugo mishi kofar...
Ya mutsa gashin kanshi ya fara tare da fadin inna lillahi wa inna ileyhi raji'un.....mi yake shirin faruwa dani ne ?ya salam....
Da sauri ya bi bayanta amman kafin ya fito har ta shige taxi sunyi tafiyar su ..bin bayansu yayi shima .. A kofar gidan ya sauketa ta biyashi ta shige ...yana shigowa yaga zata shige daki da sauri ya shiga gabanta ....yace pls wify kada kin mun haka wly ina son cikin nan na kwallafa rai na a kanshi....
Maysam kam shafa wa idonta toka tayi tace bata san da zancen ba ...
Murad ya kankance ido shima yace ...dama irin son da kike tinkaho kina mun kenan?
Maysam tace babu ruwan so da kuma cikin dake jikina...ciki ne de nace bana sonshi yanzu ..ka bari sena kara girma zan haifama ko nawa kake so amma ba yanzu ba ..am so young da haihuwa....
Murad yace sukuwa suke da alaka yanzu na tambatar da dama ba sona kike ba tunda har bakya son gudan jini na ....
To ai ba cewa nayi bana so ba . a yanzu nede bana so ...
Kai.yau kam dan karamin yaki sukayi tsakanin su ..har takai Murad ya samata hannu wato ya wanka mata marin da shin kanshi seda yayi nadamar yin shi ...
Ai kuwa Maysam ta hau ta kai kololuwa ..se kawai ta dau fushi da shi ..
To da fari ya damu da fushin nata yana ta rarrashi shima kuma daga baya se yayi forget da ita...
Sede matsalarshi da ita dabata cin abinci ...yana tsoron kada yunwa ta shigeta
Seda suka cinye sati guda cur basa ko magana kai ganin junan su ma wuya yake musu dan tun safe yake tafiyarshi kuma baya dawowa se lokacin daya san tayi bacci ..su duka har wata yar rama da baki sukayi ..dan duk sun damu da junan su tsabar rigimar ta ne kawai ya jefa su cikin wannan hali.....
Yauma kamar kullum dayake abun na rigima ne ..kin bacci tayi ta zauna nan tana jiran shigowarshi ..shima beshigoba se sha daya saura..tunda ya ganta a palo yasa za ayita yau..
Yi yayi kmar be ganta ba ze shige dakin shi da sauri ta shiga gabanshi tace yau seka gayan daga ina kake ..a ina kake cika dare ....
Tsuka yayi yace da kin damu dani da bakiyi mun tambayar nan ba ...to in son sani kike to abunda bikya sone wato ina wajen wacce zan aura ne kuma nan bada dadewa ba tunda ke bakya son gudan jini na ..zan auri wacce zatayi ta haifa mun y'ay'a..ko kinada abun cewa..
Kamar saukar guduma taji zancen ...bata ce dashi komi ba ta shige dakinta ..ranar kam taci kuka...
Tun su Mufeeda basu lura ba har suka san da basa magana ..basu de tambayeta mi ya gamasu ba dan tsakanin miji da mata se Allah...su de kullum cikin tausarta suke tare da bata hakuri ...tabi komi a sannu zata ga sakamako me kyau..
Shima a bangaren shi duk yabi ya fara susucewa kamar bashiba ..ko aikin ma baya meda hankalin shi akai ..Mark shike bashi baki da yayi hakuri ....
Kai abun har ya fara taba ciwonshi ..dan haka Mark ya daga waya ya sanar da Mahmud kan ya lallabashi ko ya gaya mishi mike damunshi ..
Mahmud ya daga waya ya kirashi ..tun suna gaisawa ya tabbatar da bashida lafiya ..cike da rarrashi da dubara yace pls Murad miyasa kake son tada ciwon kane ..?mi yasa baka tausayin kan kane.. ..duba dan yanda kake shan wahala kan ciwon nan?why bazaka bi komi a sannu ba. ..ka rungumi kaddarar Allah ba....
Ajiyar zuciya Murad yayi yace dan baka san mi yarin yar nan tamun bane ...dan taga ina sonta ne na damu da ita shiyasa take mun abunda taga dama ...
Mahmud yace calme down yanzu fada mun mi tayi ma ..
Yanzu in ba ta renani ba yarinyar ta kalli tsabar idona tace wai zata zubar da cikina?.ciki nane fa Mahmud gudan jini na...?kamar zeyi kuka..
Mahamud ya dan bashi baki duk da yasan bata kyauta ba amma se ya nuna mishi da yarinta ne kawai ke damunta har take son zubar dashi ..kuma ma da tana zubarwa da tayi kawai ka lallabata da akwai abunda yasa ta fadin hakan ..nan yayi ta lallabashi har yaji ya sauko ..yayi mishi godiya kamar kullum ..suka kashe wayar..
Itama kuma anata bangaren yaude Su Mufeeda sun tusata gaba kan abunda take fa be dace ba ..ya kamata ta gyara yau har tsawon wata guda kenan fa ..itama kuma ta damu da rashin mijinta kusa da ita ....
Ajiyar zuciya tayi sannan ta sanar musu ai akan tace se ta zubar da ciki ne suke rigimar nan ...
Mariam tace bakida hankali da kike son zubar da cikin ne .....
Mufeeda taso yi mata tsiya amma ganin halin da ake ne ya sata kyaleta ...tace ke miye dalilinki na on zubar da cikin ne ..
Cike da yarinta tace to bakunga yanda ake shan wuya ne wurin haihuwa wasu fa har mutuwa suke..kuma kinga ai bankai haihuwa ba salon kawai naje nayi yoyon fitsari gani yarinya karama dani duka ma am 17 old fa..
.. Mariam tace gaskiya da kinyi wauwauta fa ..ke yanzu bakya son ki haihu a dinga ce miki mama ne..
Se kuma naga Maysam tayi dan murmushi tace ina so mana ..
Mufeeda tace kuma bakya so ace wacce er kice ..kinayi mata wanka ,wasa ..in macece kina mata kitso ne..Manzon Allah ma yana cewa ''kuyi aure ku haiyayafa dan nayi alfahari daku ranar gobe alkiyama.....shin baza kiso ki haifu ki tarbiyatar da yayanki har Manzon cira yayi alfahari dakene .