Sashe 86
Muwaddat Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
wallahi sai ya tashi hankali kowa ,babu wanda zai bari ciki kuwa har da ummi abi da ita kan uwar gayya ....suna isowa bakin rafkeken get din gidan ya fito daga cikin motar a matukar firgice tamakar wani mahaukaci sabon kamu, tare da kamo duka lip's dinsa na kasa ya tura cikin bakinsa ..
cike da matsanancin tashin hankali ya nufi k'aramin get din gidan batare da ya tsaya ya sallami mai taxi din daya kawoshi ba ..
kai tsaye cikin part din ummi ya nufa ya shiga nemanta ,aikon yaci sa'ar ganinta a kitchen ta had'a zuma da madara cikin cup tana sha da spoon ahankali tana lumshe fararen idanunta .
juyowar nan da zata da niyyar fitowa taga cikin kitchen din taga mutun tsaye kikam tsaye abakin kofar ketchen , yana kallonta cikin tsananin tashin hankali da hargitsi.... tattare da tsagwaron 'bacin rai ,tamkar a mafarki take kallonsa ,dan hk ta murza idanunta da hannunta d'aya ta gani mafarki take, ko kuwa dai da gaske bunayya take kallo agabanta yana huci tamkar wani mayunwanci zaki .
Koda ta bud'e idanunta still shi din ta gani a tsaye agurin yana cigaba da kallonta cikin 'bacin rai kafin daga baya yasoma magana cikin d'aga murya da zafin zuciya yana nufo inda take " dole ki dinga min irin kallon mamaki mana saboda baki zaci ganina a daidai wannan lokacin ba ko...?
"Macuciya maciya amanar ruhi kawai.. "dan me zaki yarda ki auri wani ki barni bayan kinsa yadda nake tsananin kaunarki, da kaunar rayuwa dake ?
"ina can wata uwa duniya ina fama da tarin soyayyarki da tunanin yadda zan mallakeki arayuwata ,ke kuma kina nan ,kina had'a min zagon kasan kassara min rayuwata da neman yadda zaki kasheni ko?
Ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo bugun zuciyoyinsu, tare da kamo laulausar tafin hannuta cikin tafin hannunsa ya rike gam "me na miki muwaddat dana cancaci haka daga gareki?
"da kaunarki na rayu, na girma ina sonki kema kuma nasan kina mataanacin sona to me yasa zaki yiwa auwal dinki hk?
ya k'arasa maganar yana fisgota zuwa kijinsa ya kamkame ajikinsa cikin tashin hankali ,gabad'aya ya narke mata ajiki yana furta "why muwaddat why did you do this me?
"Bancanci haka agurinki ba, me ..me yasa zaki auri wani ki barni ya k'arasa maganar yana rabata da jikinsa yashiga jefa da duk abinda hannunsa yaci karo dashi acikin kitchen din yana ihu.... " kin ci amanata da amanar yarda dana miki......
duk duniya babu macen da nake so nake jin dadinta fiyye dake amman shine zaki saka min da hakan .
da shaukinki na rayu ajkina, hka zalika kema nasan kina jin dadina fiyye da komai arayuwarki,me yasa zaki biyewa su ummi ki ci amanar kaunarmu ?
Cikin tashin hankali tashiga girgiza Masa Kai al'amun ba haka bane " wato ma yaudarata kike tun tsawon lokacin nan? ya kai hannunsa zai cafki wuyanta tayi saurin gocewa cikin firgici ta fito daga kitchen din a guje tana haki..
ya biyo bayanta a zuciye yana k'ok'arin fixgota "ina zaki gudu kije ai wallahi sai dai kisan yadda zaki yi dani
idan ba haka ba ,zan tada hankalin kowa a gidan nan,?
" zan addabi ruhin maciya amana a daidai bakin kofar d'akinta ya turketa yashiga zuba mata ruwan bala'I "zaki janyowa kanki maseefa muwaddat , wallahi sai na tarwatsa komai na wannan auren da za'a yi ,ke hatta al'ameen din zaki sa na salwarta da rayuwarsa "me kika d'auki ne ?
" shasha ...,mahaukaci da bai San abinda yake ba?
" a she yaudarar kaina nake dana yarda dake? jikinta da muryarta na rawa tace "kayiwa Allah kayi hakuri ,kayi shiru kar mutane sujika "
"an dade ba'a jini ba maciya amana kawai ,ai tunda har kika iya yarda zaki auri wani ki bani wallahi kowa sai yaji abinda ke tsakanimu dake ?
batasan sanda ta durkusa agabansa ba, hawaye na gangarowa bisa kuncinta "kayiwa Allah auwal karka min hk, karka tona asirinmu da wani ido zan dubi su ummi ?
"okay ni kuma wahalata ta tsawon shakara da shekaru ta tashi a banza kenan ?
"wallahi wallahi matukar baki bud'e baki kin fad'a musu cewar kin fasa wannan auren ba sai kowa yaji abinda ke tsakanimu har shi wannan tsinanen da zai auri saura na sai yasan komai ....
Take jikinta ya sake d'aukar rawa taji wani Abu ya gilma mata tun da ga tsakiyar kirjinta zuwa kasan mararta ,ta yi saurin runtse idanunta tana furta "ya Salam " hankalinta a matukar tashe take saurararon magangunsa hawaye na gangaro mata, can data rasa yadda zatayi dashi ga tashin hankali datake ciki ga ruwan balain dayake mata ,bata San sanda tayi magana cikin daka masa tsawa ba tace "To wai yanzu bunayya yaya kake son nayi da rayuwata ne ?
tana gama fad'ar hk tayi luuuuuuu ta yanke jiki zata fad'i adaidai lokacin ummi ta sanyo kai cikin parlour'n ,a matukar frigice yayi saurin tarota jikinsa ya rungumeta yana girgiza fuskatar "muwaddat ... aysha nah....aunty nah karki min haka na rokeki karki mutu ki barni.....
cak numfashin ummi ya tsaya ya daina aiki sakamako hango muwaddat dinta kwance bata numfashi.
wani irin razananniyar k'ara bunayya ya saki ya cici'beta bai tsaya wata wata ba sai waje,ummi tabi bayansa da kallo jikinta na kyarma "me zata gani yau?
"Me ke shirin faruwa agidanta ?
Inda motar ummi ke parke ya nufa daita yayinda direbanta bello dake k'ok'arin rufewa , yana hangoshi yayi saurin bud'e masa gidan bayan, bunayya ya sanyata a kujera baya ya k'araso ya fixge key'n mota a Hannu bello dake k'ok'arin shiga ya tayar , yashiga motar ya figa aguje .
Jin tashin mota yasa ummi dawowa cikin haiyacinta jikinta na rawa ta fito tana ihun kiran direbanta "bello ...!!!
aguje bello ya k'araso gareta dan daman yana tsaye ne yana mamakin abinda yasamu muwaddat.
A rud'e ummi tace juya kan mo....ai kafin ta k'arasa maganarta ya nufi wata motar cikin sauri, ya shiga yayi Mata key yana Jan motar baya , tashiga ta zauna jikinta na rawa kmr mazari, aguje suka bi bayan bunayya da gudu, yayinda ummi ke Kiran waya zuwa hospital dinta dan tasan can ya nufa.
tun kafin su k'araso tuni manya likitocin dake aiki a hospital din suna tsaye tsayuwar jiran karasowarsu sakamakon kiran gaugawa da suka samu daga shugaban asibitin ,atare motar bunayya data ummi suka k'araso ummi ta fito a gigice batare da ta tsaya rufe murfin kofar ba, jikinta na wani irin kyarma aka turo gadon d'aura marasa lafiya jikin motar da bunayya yazo daita , likitoci na k'ok'arin fito da muwaddat dake kwance tamkr matacciya, bunayya yaki yarda ,da kanshi ya cicci'bota ya d'aurata saman gadon marasa lafiya, aka shiga turawa cikin sauri sauri zuwa cikin hospital, inda ummi da bunayya ke biye dasu, ummi na bada umarnin ayi office dinta da muwaddat ,shima bunayya na bada umarnin ayi nashi office din daita.
D'akin duba marasa lafiya aka samu nasarar shiga daita, likitoci suka shiga rawar jiki k'ok'arin dawo da numfashinta, har Allah ya taimaka ta sauke naunauyen ajiyar zuciya da atishawa sannan suka mata allurar bacci suka firfito.
bayan fitarsu ummi ta cigaba da kula daita ta zuki jininta domin gano abinda ke damunta, gwajin farko ummi ta tabbatar da muwaddat na d'auke da ciki , gabatan ne ya yanke ya bada wani irun rasssss..........
take kuma jikinta ya d'auki rawa, ta kuma k'ok'arin sake yi mata wani test din still dai the same result yake bayarwa ,bata yarda ba,ta saita computer domin yi mata scan, ana ta hango ciki kwance a mararta yana motsi ,kai kawai tashiga girgiza tana furta "impossible muwaddat dina kai ba dai ita ba ....
Cikin matsanancin tashin hankali ta zuki jinita ta fito daga d'akin da sauri,bunayya dake zariya a tsakankani d'akin yana gani fitowar ummin ya fada d'akin .
tana kwance idanunta a lumshe tana fidda numfashi ahankali, zuciyarta na bugawa da sauri sauri ,ya mugun tsareta da tsumammun idanunsa kafin ahankali ya yaye rigar da take sanye dashi sama, nan take idanunsa ya Kai kasan mararta inda zane dake gurin ya fito baro baro al'amun mai juna biyu ,runtse idanunsa yayi gabansa na fad'uwa ya kamo hannuta yana kallon farcenta, babu tantama ciki yake gani ajikinta Wanda yake da tabbacin nashi ne ,yayi saurin yin sama da rigar sosai zuwa inda brest dinta suka bayyana ,ya sake Kai idanunsa kasan mararta , tsagun dake kasan mararta ya fito rassss sai kyalli yake yi ,nonuwanta sun yi wani irin girma kmr an hurasu, ya zaro nononta d'aya daga cikin bra dinta ya tsurawa kan nipples dinta ido yana kallo yadda bakin yayi ......
kmr ya tashi ya gwadata domin sake tabbartawa yace "kai bazan bata lokacina a banza ba ...,duk alamomin dake jikinta sun rigada sun tabbatar masa da ciki gareta....
ahankali ya maida brest dinta cikin bra tare da sauke rigarta gumi na tsatsafo masa ,kafin kace me tuni kamaninsa ya sake sauyawa, ya k'ara wata rama, haka ya juya ya wuce yana kukan zuci ...
ummi kuwa wani babban hospital ta nufa tana kiran abi awaya yazo yasameta acan ,atare suka shiga hospital din yayi saurin k'arasowa inda take yana tambayarta "hubby meke faruwa ne?
"jinin muwaddat na kawo a gwada min ...ta k'arasa mgnr tana kuka , "ke me yasa baza kiyi mata gwajin da kanki ba?
"muje kawai tayi gaba da sauri shima ya biyo bayanta hankalinsa a tashe yana gyara babbar rigarsa.
cike da matsanancin tashin hankali ya nufi k'aramin get din gidan batare da ya tsaya ya sallami mai taxi din daya kawoshi ba ..
kai tsaye cikin part din ummi ya nufa ya shiga nemanta ,aikon yaci sa'ar ganinta a kitchen ta had'a zuma da madara cikin cup tana sha da spoon ahankali tana lumshe fararen idanunta .
juyowar nan da zata da niyyar fitowa taga cikin kitchen din taga mutun tsaye kikam tsaye abakin kofar ketchen , yana kallonta cikin tsananin tashin hankali da hargitsi.... tattare da tsagwaron 'bacin rai ,tamkar a mafarki take kallonsa ,dan hk ta murza idanunta da hannunta d'aya ta gani mafarki take, ko kuwa dai da gaske bunayya take kallo agabanta yana huci tamkar wani mayunwanci zaki .
Koda ta bud'e idanunta still shi din ta gani a tsaye agurin yana cigaba da kallonta cikin 'bacin rai kafin daga baya yasoma magana cikin d'aga murya da zafin zuciya yana nufo inda take " dole ki dinga min irin kallon mamaki mana saboda baki zaci ganina a daidai wannan lokacin ba ko...?
"Macuciya maciya amanar ruhi kawai.. "dan me zaki yarda ki auri wani ki barni bayan kinsa yadda nake tsananin kaunarki, da kaunar rayuwa dake ?
"ina can wata uwa duniya ina fama da tarin soyayyarki da tunanin yadda zan mallakeki arayuwata ,ke kuma kina nan ,kina had'a min zagon kasan kassara min rayuwata da neman yadda zaki kasheni ko?
Ya matso kusa daita sosai har suna iya jiyo bugun zuciyoyinsu, tare da kamo laulausar tafin hannuta cikin tafin hannunsa ya rike gam "me na miki muwaddat dana cancaci haka daga gareki?
"da kaunarki na rayu, na girma ina sonki kema kuma nasan kina mataanacin sona to me yasa zaki yiwa auwal dinki hk?
ya k'arasa maganar yana fisgota zuwa kijinsa ya kamkame ajikinsa cikin tashin hankali ,gabad'aya ya narke mata ajiki yana furta "why muwaddat why did you do this me?
"Bancanci haka agurinki ba, me ..me yasa zaki auri wani ki barni ya k'arasa maganar yana rabata da jikinsa yashiga jefa da duk abinda hannunsa yaci karo dashi acikin kitchen din yana ihu.... " kin ci amanata da amanar yarda dana miki......
duk duniya babu macen da nake so nake jin dadinta fiyye dake amman shine zaki saka min da hakan .
da shaukinki na rayu ajkina, hka zalika kema nasan kina jin dadina fiyye da komai arayuwarki,me yasa zaki biyewa su ummi ki ci amanar kaunarmu ?
Cikin tashin hankali tashiga girgiza Masa Kai al'amun ba haka bane " wato ma yaudarata kike tun tsawon lokacin nan? ya kai hannunsa zai cafki wuyanta tayi saurin gocewa cikin firgici ta fito daga kitchen din a guje tana haki..
ya biyo bayanta a zuciye yana k'ok'arin fixgota "ina zaki gudu kije ai wallahi sai dai kisan yadda zaki yi dani
idan ba haka ba ,zan tada hankalin kowa a gidan nan,?
" zan addabi ruhin maciya amana a daidai bakin kofar d'akinta ya turketa yashiga zuba mata ruwan bala'I "zaki janyowa kanki maseefa muwaddat , wallahi sai na tarwatsa komai na wannan auren da za'a yi ,ke hatta al'ameen din zaki sa na salwarta da rayuwarsa "me kika d'auki ne ?
" shasha ...,mahaukaci da bai San abinda yake ba?
" a she yaudarar kaina nake dana yarda dake? jikinta da muryarta na rawa tace "kayiwa Allah kayi hakuri ,kayi shiru kar mutane sujika "
"an dade ba'a jini ba maciya amana kawai ,ai tunda har kika iya yarda zaki auri wani ki bani wallahi kowa sai yaji abinda ke tsakanimu dake ?
batasan sanda ta durkusa agabansa ba, hawaye na gangarowa bisa kuncinta "kayiwa Allah auwal karka min hk, karka tona asirinmu da wani ido zan dubi su ummi ?
"okay ni kuma wahalata ta tsawon shakara da shekaru ta tashi a banza kenan ?
"wallahi wallahi matukar baki bud'e baki kin fad'a musu cewar kin fasa wannan auren ba sai kowa yaji abinda ke tsakanimu har shi wannan tsinanen da zai auri saura na sai yasan komai ....
Take jikinta ya sake d'aukar rawa taji wani Abu ya gilma mata tun da ga tsakiyar kirjinta zuwa kasan mararta ,ta yi saurin runtse idanunta tana furta "ya Salam " hankalinta a matukar tashe take saurararon magangunsa hawaye na gangaro mata, can data rasa yadda zatayi dashi ga tashin hankali datake ciki ga ruwan balain dayake mata ,bata San sanda tayi magana cikin daka masa tsawa ba tace "To wai yanzu bunayya yaya kake son nayi da rayuwata ne ?
tana gama fad'ar hk tayi luuuuuuu ta yanke jiki zata fad'i adaidai lokacin ummi ta sanyo kai cikin parlour'n ,a matukar frigice yayi saurin tarota jikinsa ya rungumeta yana girgiza fuskatar "muwaddat ... aysha nah....aunty nah karki min haka na rokeki karki mutu ki barni.....
cak numfashin ummi ya tsaya ya daina aiki sakamako hango muwaddat dinta kwance bata numfashi.
wani irin razananniyar k'ara bunayya ya saki ya cici'beta bai tsaya wata wata ba sai waje,ummi tabi bayansa da kallo jikinta na kyarma "me zata gani yau?
"Me ke shirin faruwa agidanta ?
Inda motar ummi ke parke ya nufa daita yayinda direbanta bello dake k'ok'arin rufewa , yana hangoshi yayi saurin bud'e masa gidan bayan, bunayya ya sanyata a kujera baya ya k'araso ya fixge key'n mota a Hannu bello dake k'ok'arin shiga ya tayar , yashiga motar ya figa aguje .
Jin tashin mota yasa ummi dawowa cikin haiyacinta jikinta na rawa ta fito tana ihun kiran direbanta "bello ...!!!
aguje bello ya k'araso gareta dan daman yana tsaye ne yana mamakin abinda yasamu muwaddat.
A rud'e ummi tace juya kan mo....ai kafin ta k'arasa maganarta ya nufi wata motar cikin sauri, ya shiga yayi Mata key yana Jan motar baya , tashiga ta zauna jikinta na rawa kmr mazari, aguje suka bi bayan bunayya da gudu, yayinda ummi ke Kiran waya zuwa hospital dinta dan tasan can ya nufa.
tun kafin su k'araso tuni manya likitocin dake aiki a hospital din suna tsaye tsayuwar jiran karasowarsu sakamakon kiran gaugawa da suka samu daga shugaban asibitin ,atare motar bunayya data ummi suka k'araso ummi ta fito a gigice batare da ta tsaya rufe murfin kofar ba, jikinta na wani irin kyarma aka turo gadon d'aura marasa lafiya jikin motar da bunayya yazo daita , likitoci na k'ok'arin fito da muwaddat dake kwance tamkr matacciya, bunayya yaki yarda ,da kanshi ya cicci'bota ya d'aurata saman gadon marasa lafiya, aka shiga turawa cikin sauri sauri zuwa cikin hospital, inda ummi da bunayya ke biye dasu, ummi na bada umarnin ayi office dinta da muwaddat ,shima bunayya na bada umarnin ayi nashi office din daita.
D'akin duba marasa lafiya aka samu nasarar shiga daita, likitoci suka shiga rawar jiki k'ok'arin dawo da numfashinta, har Allah ya taimaka ta sauke naunauyen ajiyar zuciya da atishawa sannan suka mata allurar bacci suka firfito.
bayan fitarsu ummi ta cigaba da kula daita ta zuki jininta domin gano abinda ke damunta, gwajin farko ummi ta tabbatar da muwaddat na d'auke da ciki , gabatan ne ya yanke ya bada wani irun rasssss..........
take kuma jikinta ya d'auki rawa, ta kuma k'ok'arin sake yi mata wani test din still dai the same result yake bayarwa ,bata yarda ba,ta saita computer domin yi mata scan, ana ta hango ciki kwance a mararta yana motsi ,kai kawai tashiga girgiza tana furta "impossible muwaddat dina kai ba dai ita ba ....
Cikin matsanancin tashin hankali ta zuki jinita ta fito daga d'akin da sauri,bunayya dake zariya a tsakankani d'akin yana gani fitowar ummin ya fada d'akin .
tana kwance idanunta a lumshe tana fidda numfashi ahankali, zuciyarta na bugawa da sauri sauri ,ya mugun tsareta da tsumammun idanunsa kafin ahankali ya yaye rigar da take sanye dashi sama, nan take idanunsa ya Kai kasan mararta inda zane dake gurin ya fito baro baro al'amun mai juna biyu ,runtse idanunsa yayi gabansa na fad'uwa ya kamo hannuta yana kallon farcenta, babu tantama ciki yake gani ajikinta Wanda yake da tabbacin nashi ne ,yayi saurin yin sama da rigar sosai zuwa inda brest dinta suka bayyana ,ya sake Kai idanunsa kasan mararta , tsagun dake kasan mararta ya fito rassss sai kyalli yake yi ,nonuwanta sun yi wani irin girma kmr an hurasu, ya zaro nononta d'aya daga cikin bra dinta ya tsurawa kan nipples dinta ido yana kallo yadda bakin yayi ......
kmr ya tashi ya gwadata domin sake tabbartawa yace "kai bazan bata lokacina a banza ba ...,duk alamomin dake jikinta sun rigada sun tabbatar masa da ciki gareta....
ahankali ya maida brest dinta cikin bra tare da sauke rigarta gumi na tsatsafo masa ,kafin kace me tuni kamaninsa ya sake sauyawa, ya k'ara wata rama, haka ya juya ya wuce yana kukan zuci ...
ummi kuwa wani babban hospital ta nufa tana kiran abi awaya yazo yasameta acan ,atare suka shiga hospital din yayi saurin k'arasowa inda take yana tambayarta "hubby meke faruwa ne?
"jinin muwaddat na kawo a gwada min ...ta k'arasa mgnr tana kuka , "ke me yasa baza kiyi mata gwajin da kanki ba?
"muje kawai tayi gaba da sauri shima ya biyo bayanta hankalinsa a tashe yana gyara babbar rigarsa.