Sashe 84
Muwaddat Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tace ba kunbiya kunbiya bane yaya al'ameen ina da dalilina mai karfi ya saukar da kwayar idanunsa kasa yana jan numfashi da kyar "wani irin so yake mata mai zafi hk? Ya tambayi kansa.
cikin haka wayarta tashiga Kara ,ahankali ya kai ganinsa kanta daga inda yake yana iya hangon mai kiranta amman sunan kanina daya gani ne a rubuce yasa shi sauke naunauyen ajiyar zuciya "muwaddat ki bari muyi magana kune da kune umminki da kanta ta kirani ta bani umarni zuwa, nasan tayi magana dake kafin naxo idan kinsa bakya sona ki fad'a min sai na hakura saboda banason takurawa rayuwatarki.
"ita ba wai kalmar so bane bazata iya fad'a ba, shi din ne ba zata iya fad'awa ba, gara kawai ta amince da zata aureshi akan ya tutseyeta akan tana son shi ko bata sonshi, bunayya nata faman kiranta amman taki d'aukar wayar daga karshe ma ta jawo wayar ta kasheta gabad'aya, ya sake numfasawa "to zaki aure ne na turo magabatana a saida mamaga mai karfi ..?
ya furta mata wannan kalmar yana tsareta da idanunsa, ahankali ta daga masa kai "yayi murmushi kawai "shikenan nagode yasan tabbas batason shi amman bazata iya furta masa hakan ba, koma dai yaya ne ,tunda ta amince bazai yi sanya agwiwa ba, ahankali yashiga janta da how, wata maganar ta bashi amsa wata tayi shiru da zai tafi ya tursasata sai tayi masa rakiya gurin motarsa tana tsaye ya bud'e motar ya fito da manya fararen lododi guda biyu duk shake da kayan ciye ciye, duk abinda yasan tana so sai daya siyo mata har ma da wanda bai sani ba, kudi ne dai bai bata ba, dan yasan koda ya bata bazata amsa ba..
har dare muwaddat ta kasa kunna wayarta saboda matsanacin tsoron tuhumar da bunayya zai yi ,yanzu idan ta kunna ya kirata mai za tace masa?
shi kuwa har wannan lokacin nemanta yake a ways bai samu ba, gashi yana son ya kira ummi yaji ko lfy sbd zuciyarsa bata ta'ba shiga damuwa ba irin wannan lokacin, amman Yana fargaban kiran ummi , yana kwance bisa lafiyayen gadonsa rike da waya , ac dake manne da gadonsa yana aiki kmr me ,Amman sam damuwar da yake ciki yasa bai jin aikinta ajikinsa , ya kai hannu ya danna wani abu ajikin gadon domin k'ara karfin ac d'akin, babu abinda yake kaunar ji a halin dayake ciki kmr muryar muwaddat , domin jin muryarta kad'ai ya shafe duk muryar wata diya mace a zuciyarsa ,abin mamaki wai yau shine saboda jin murya mace ya shiga halin tashin hankali da matsanancin damuwa," a she haka yammata da suke rud'ewa akansa da son jin muryarsa suke ji idan bai d'auki wayarsu ba?
a wasu lokunta ma yana sane yake kin d'aukar wayar ko ya kashe ko yasasu a derveting, , ya kasa runtse idanunsa gashi dai bacci yake ji amman ina bacci yace bai san haka ba, ranar kwana zaune yayi yana neman layinta .
bangaren muwaddat tunda tayi sallar asuba ta koma ta kwanta ,sai gurin karfe goma ummi tazo ta tasheta taci abinci , byn ta tashi tayi wanka taci abinci ,sai ta kunna wayarta ta koma ta kwanta .
wuraren karfi 12:00 taji wayar ta dameta da k'ara cikin magagin bacci ta dauko batare da ta duba ba tace "waye............?
shiru yayi kirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin karfi yana jin da zai iya ,da kuka kawai zai sakar mata ko ya huta da radadin dayake ji"
jin shiru yasa ta cire wayar a kunneta ta duba, sunan data gani yasa ta dan bud'e idanunta dake lumshe sannan ta maida wayar a kunneta tace "bunayya...... ......
da kyar ya numfasa yace" ke bacci ma kike yi ko ?
" Ni Kuma kika barni kwanan zaune ..
"yanzu muwaddat kin kyauta min kenan?
"me yasa bakijin tausayina for god sake?
" tun jiya ina nemanki a waya baki d'auka ba at least daga baya sai ki nemi...
"kayi hakuri na. na.. sai kuma tayi shiru "me kika yi dayafini zama important agurinki tun fa dana dawo na rasa gane kanki da gindinki "nace kayi hakuri "zanyi hakuri ne kawai idan kin fad'a min abinda yasa baki d'auki wayata ba "
yayi shiru yana sauraronta ta numfasa "ni dai kayi hakuri kawai "saboda kinsa kin cutar dani ko?
"amman babu komai ki cigaba saboda kinga ina sonki ne ,but kisani shi soyayyar da nake miki bazai hanani gwada kunjina akanki ba, "yazamo karo na karshe da hakan zai faru.....
yana gama fad'ar haka ya katse kiran ta mike zaune tana dafe goshinta ..
bayan wata uku da
komawar bunayya London , ala'meen zaune agaban alhaji Muhammad mahaifin muwaddat ,Yana karanto Masa bayani akan Yana son auren muwaddat a wannan lokaci .
Alhaji Muhammud ya numfasa kana yace "naji dadin wannan batun naka aminu ,sai dai wani hanzari ba gudu ba muwaddat dai ....
Sai yayi shiru ya gagara karasa maganarsa yana mai runtse idanunsa ,kusan minti goma suna zaune a haka sannan ya cigaba da maganarsa a tsanake "abinda zan fad'a maka Aminu ka bar zance muwaddat saboda ina da dogon buri akanta ban tashi aurar daita yanzu ba ,amman ga faiza nan na baka aurenta ,ko yanzu ka tashi aure ka sanar min ,nayi maka alkwarin zan ajiye karatunta na aura maka ita...
Shiru ne ya ziyarci parlour'n ,yayinda gumi yashiga tsatsafowa ala'meen ta koina ajikinsa , gabad'aya jinsa ne ya nemi d'aukewa ..
Ya yunkura tamkr wani zararre yasoma k'ok'arin barin parlour cikin tashin hankali dady ya bi bayansa da kallo ,tunda yake bai furta abinda taji ya damesa ba sai yau..
kai tsaye al'ameen bangarensa ya nufa kmr wani mahaukacin sabon kamu , yana shiga yashiga Kira ummi byn ta d'auka ya zayyano mata yadda sukayi da dady ,ummi tace " Banda abunka ala'meen meye nayi wannan zance da dady ?
"Yaya ne zai aurar da muwaddat ko mu ?
Kawai idan ka tashi ka turo magabatanka nan gurinmu ,na tashi aurar da diyata ....
da wannan furucin yasamu karfin gwiwar ajikinsa dan haka batare da Bata lokaci ba ya turo iyayensa zuwa ga abi domin nema masa auren muwaddat me zai yi da wata faiza shi zuciyarsa muwaddat tagani take so ba faiza ba , kafin iyayen ala'meen suzo ,ummi bak'ara min fama ta Sha da abi ba kafin ya yarda yace" suzo"
Dady bashi da masaniya ala'meen yayi gaban kasa ya turo iyayensa ,bayan sun gaisa cikin fara'a da mutuntaka abi yayi shiru ya zubawa sarautar Allah ido ,Banda murna da farincikinki babu abinda iyayen ala'meen suke, amman Banda abi da yake jin kmr an d'aura Masa dutse ne bisa kirjinsa , duk safiyar ranar haka ya dinga ji fad'awar gaba ..
An kawo baki abinci iri iri da abun Sha ,da kayan marmari iri daban daban daga ummi ,byn sun gama cin abinci suka soma magana akan abinda ya kawosu, Basu tafi ba sai da aka saida magana mai karfi tsakani, inda iyayen ala'meen suka ce Nan da wata goma cif suke son ayi biki ......
mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~
warning!!!
" don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk .....
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
*Wannan labarin na kudi ne idan kana /kina bukatar karantawa ki tuntu'bi wannan number 08059623096 or 08032384602*
page 35
......shi dai abi duk abinda iyayen al'ameen suke tautaunawa akai na batun aure, kasa cewa komai yayi ,illa zuciyarsa dake wani irin harbawa da sauri , babu abinda yake tunani da fargaban a halin da yake ciki facce halin da tilon d'ansa zai shiga ,yasani bunayya zai shiga matsanancin tashin hankali idan ya riski wannan labarin ,koma ya nemi zaucewa saboda shi kansa ya lura da irin mahaukaci kaunar da yake wa muwaddat
,itama Kuma muwaddat din ya lura tana mugu mugun sonshi .
gabad'aya acikin lamarin sai yaga duk kuskurensa ne ,da tun lokacin da bunayya ya nuna masa yana bukatar ya aura masa muwaddat, yayi wani Abu akai da yanzu da muwaddat din zai koma karatu a matsayin matarsa ...
"to yanzu shi mai zai iya cewa Kuma ?
"Ya zabi son zuciyar matarsa ya hana d'ansa abinda yake kwakwar so, to idan wani Abu ya faru dashi a sadin haka wa gari ya waya ?
"Kanka ka cutar zuciyarsa ta bashi amsa da hakan ..
"Tabbass haka ne zan cuci kaina da d'ana, idan na rasashi wa zai zame min gurbinsa a wannan duniya?
Ya sake jefawa zuciyarsa wata tambayar yana duban iyayen al'ameen d'aya byn daya .
"Muwaddat ba diyar cikina bace amman ina jinta tmkr ni ne na kawota duniya ,sai duk da haka, ai gurbin ido ba Ido bane, idan na rasa d'ana, rayuwarta zata cigaba yi agidan mijinta , domin kiyayyar mace na wani d'an lokaci ne, baya tabbata muddin rai ,gara tun wuri nasan abun yi akan lamarin tun kafin abubuwa sugama rinca'be min .
sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske lokacin da yaji iyayen al'ameen suna sake furta wata goma cif suke son a saka ranar auren ,shi kuwa inshallahu kafin lokacin zai tabbatarwa kansa muwaddat ta zamo mallakin bunayya ne da yarda Allah ,ba mallakin ala'meen ba , koda kuwa hakan zai zamo sanadiyar 'batawarsa da ummi zai gwamaci haka amman tabbas zai bawa d'ansa farinciki .......
haka dai taron ya watse batare da abi ya wani saki jikinsa ba, baki na barin gidan ya d'auki wayarsa ya Kira alhaji Muhammad ya zayyane masa komai daya faru , cike da matsanancin mamaki dady ya dinga saurararsa har sanda ya dasa aya kana ya furzar da wani numfashi mai zai fi a ransa yace "kenan ala'meen haka zai yi masa ?
"da fari ya saka shi ya zamo k'aramin mutun a gurin iyayen litafa ,yanzu Kuma yana shirin rukujewa masa burinsa akan muwaddat ,amman babu komai zai saka masa ido yaga iya gudun ruwansa.......
cikin haka wayarta tashiga Kara ,ahankali ya kai ganinsa kanta daga inda yake yana iya hangon mai kiranta amman sunan kanina daya gani ne a rubuce yasa shi sauke naunauyen ajiyar zuciya "muwaddat ki bari muyi magana kune da kune umminki da kanta ta kirani ta bani umarni zuwa, nasan tayi magana dake kafin naxo idan kinsa bakya sona ki fad'a min sai na hakura saboda banason takurawa rayuwatarki.
"ita ba wai kalmar so bane bazata iya fad'a ba, shi din ne ba zata iya fad'awa ba, gara kawai ta amince da zata aureshi akan ya tutseyeta akan tana son shi ko bata sonshi, bunayya nata faman kiranta amman taki d'aukar wayar daga karshe ma ta jawo wayar ta kasheta gabad'aya, ya sake numfasawa "to zaki aure ne na turo magabatana a saida mamaga mai karfi ..?
ya furta mata wannan kalmar yana tsareta da idanunsa, ahankali ta daga masa kai "yayi murmushi kawai "shikenan nagode yasan tabbas batason shi amman bazata iya furta masa hakan ba, koma dai yaya ne ,tunda ta amince bazai yi sanya agwiwa ba, ahankali yashiga janta da how, wata maganar ta bashi amsa wata tayi shiru da zai tafi ya tursasata sai tayi masa rakiya gurin motarsa tana tsaye ya bud'e motar ya fito da manya fararen lododi guda biyu duk shake da kayan ciye ciye, duk abinda yasan tana so sai daya siyo mata har ma da wanda bai sani ba, kudi ne dai bai bata ba, dan yasan koda ya bata bazata amsa ba..
har dare muwaddat ta kasa kunna wayarta saboda matsanacin tsoron tuhumar da bunayya zai yi ,yanzu idan ta kunna ya kirata mai za tace masa?
shi kuwa har wannan lokacin nemanta yake a ways bai samu ba, gashi yana son ya kira ummi yaji ko lfy sbd zuciyarsa bata ta'ba shiga damuwa ba irin wannan lokacin, amman Yana fargaban kiran ummi , yana kwance bisa lafiyayen gadonsa rike da waya , ac dake manne da gadonsa yana aiki kmr me ,Amman sam damuwar da yake ciki yasa bai jin aikinta ajikinsa , ya kai hannu ya danna wani abu ajikin gadon domin k'ara karfin ac d'akin, babu abinda yake kaunar ji a halin dayake ciki kmr muryar muwaddat , domin jin muryarta kad'ai ya shafe duk muryar wata diya mace a zuciyarsa ,abin mamaki wai yau shine saboda jin murya mace ya shiga halin tashin hankali da matsanancin damuwa," a she haka yammata da suke rud'ewa akansa da son jin muryarsa suke ji idan bai d'auki wayarsu ba?
a wasu lokunta ma yana sane yake kin d'aukar wayar ko ya kashe ko yasasu a derveting, , ya kasa runtse idanunsa gashi dai bacci yake ji amman ina bacci yace bai san haka ba, ranar kwana zaune yayi yana neman layinta .
bangaren muwaddat tunda tayi sallar asuba ta koma ta kwanta ,sai gurin karfe goma ummi tazo ta tasheta taci abinci , byn ta tashi tayi wanka taci abinci ,sai ta kunna wayarta ta koma ta kwanta .
wuraren karfi 12:00 taji wayar ta dameta da k'ara cikin magagin bacci ta dauko batare da ta duba ba tace "waye............?
shiru yayi kirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin karfi yana jin da zai iya ,da kuka kawai zai sakar mata ko ya huta da radadin dayake ji"
jin shiru yasa ta cire wayar a kunneta ta duba, sunan data gani yasa ta dan bud'e idanunta dake lumshe sannan ta maida wayar a kunneta tace "bunayya...... ......
da kyar ya numfasa yace" ke bacci ma kike yi ko ?
" Ni Kuma kika barni kwanan zaune ..
"yanzu muwaddat kin kyauta min kenan?
"me yasa bakijin tausayina for god sake?
" tun jiya ina nemanki a waya baki d'auka ba at least daga baya sai ki nemi...
"kayi hakuri na. na.. sai kuma tayi shiru "me kika yi dayafini zama important agurinki tun fa dana dawo na rasa gane kanki da gindinki "nace kayi hakuri "zanyi hakuri ne kawai idan kin fad'a min abinda yasa baki d'auki wayata ba "
yayi shiru yana sauraronta ta numfasa "ni dai kayi hakuri kawai "saboda kinsa kin cutar dani ko?
"amman babu komai ki cigaba saboda kinga ina sonki ne ,but kisani shi soyayyar da nake miki bazai hanani gwada kunjina akanki ba, "yazamo karo na karshe da hakan zai faru.....
yana gama fad'ar haka ya katse kiran ta mike zaune tana dafe goshinta ..
bayan wata uku da
komawar bunayya London , ala'meen zaune agaban alhaji Muhammad mahaifin muwaddat ,Yana karanto Masa bayani akan Yana son auren muwaddat a wannan lokaci .
Alhaji Muhammud ya numfasa kana yace "naji dadin wannan batun naka aminu ,sai dai wani hanzari ba gudu ba muwaddat dai ....
Sai yayi shiru ya gagara karasa maganarsa yana mai runtse idanunsa ,kusan minti goma suna zaune a haka sannan ya cigaba da maganarsa a tsanake "abinda zan fad'a maka Aminu ka bar zance muwaddat saboda ina da dogon buri akanta ban tashi aurar daita yanzu ba ,amman ga faiza nan na baka aurenta ,ko yanzu ka tashi aure ka sanar min ,nayi maka alkwarin zan ajiye karatunta na aura maka ita...
Shiru ne ya ziyarci parlour'n ,yayinda gumi yashiga tsatsafowa ala'meen ta koina ajikinsa , gabad'aya jinsa ne ya nemi d'aukewa ..
Ya yunkura tamkr wani zararre yasoma k'ok'arin barin parlour cikin tashin hankali dady ya bi bayansa da kallo ,tunda yake bai furta abinda taji ya damesa ba sai yau..
kai tsaye al'ameen bangarensa ya nufa kmr wani mahaukacin sabon kamu , yana shiga yashiga Kira ummi byn ta d'auka ya zayyano mata yadda sukayi da dady ,ummi tace " Banda abunka ala'meen meye nayi wannan zance da dady ?
"Yaya ne zai aurar da muwaddat ko mu ?
Kawai idan ka tashi ka turo magabatanka nan gurinmu ,na tashi aurar da diyata ....
da wannan furucin yasamu karfin gwiwar ajikinsa dan haka batare da Bata lokaci ba ya turo iyayensa zuwa ga abi domin nema masa auren muwaddat me zai yi da wata faiza shi zuciyarsa muwaddat tagani take so ba faiza ba , kafin iyayen ala'meen suzo ,ummi bak'ara min fama ta Sha da abi ba kafin ya yarda yace" suzo"
Dady bashi da masaniya ala'meen yayi gaban kasa ya turo iyayensa ,bayan sun gaisa cikin fara'a da mutuntaka abi yayi shiru ya zubawa sarautar Allah ido ,Banda murna da farincikinki babu abinda iyayen ala'meen suke, amman Banda abi da yake jin kmr an d'aura Masa dutse ne bisa kirjinsa , duk safiyar ranar haka ya dinga ji fad'awar gaba ..
An kawo baki abinci iri iri da abun Sha ,da kayan marmari iri daban daban daga ummi ,byn sun gama cin abinci suka soma magana akan abinda ya kawosu, Basu tafi ba sai da aka saida magana mai karfi tsakani, inda iyayen ala'meen suka ce Nan da wata goma cif suke son ayi biki ......
mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~
warning!!!
" don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk .....
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
*Wannan labarin na kudi ne idan kana /kina bukatar karantawa ki tuntu'bi wannan number 08059623096 or 08032384602*
page 35
......shi dai abi duk abinda iyayen al'ameen suke tautaunawa akai na batun aure, kasa cewa komai yayi ,illa zuciyarsa dake wani irin harbawa da sauri , babu abinda yake tunani da fargaban a halin da yake ciki facce halin da tilon d'ansa zai shiga ,yasani bunayya zai shiga matsanancin tashin hankali idan ya riski wannan labarin ,koma ya nemi zaucewa saboda shi kansa ya lura da irin mahaukaci kaunar da yake wa muwaddat
,itama Kuma muwaddat din ya lura tana mugu mugun sonshi .
gabad'aya acikin lamarin sai yaga duk kuskurensa ne ,da tun lokacin da bunayya ya nuna masa yana bukatar ya aura masa muwaddat, yayi wani Abu akai da yanzu da muwaddat din zai koma karatu a matsayin matarsa ...
"to yanzu shi mai zai iya cewa Kuma ?
"Ya zabi son zuciyar matarsa ya hana d'ansa abinda yake kwakwar so, to idan wani Abu ya faru dashi a sadin haka wa gari ya waya ?
"Kanka ka cutar zuciyarsa ta bashi amsa da hakan ..
"Tabbass haka ne zan cuci kaina da d'ana, idan na rasashi wa zai zame min gurbinsa a wannan duniya?
Ya sake jefawa zuciyarsa wata tambayar yana duban iyayen al'ameen d'aya byn daya .
"Muwaddat ba diyar cikina bace amman ina jinta tmkr ni ne na kawota duniya ,sai duk da haka, ai gurbin ido ba Ido bane, idan na rasa d'ana, rayuwarta zata cigaba yi agidan mijinta , domin kiyayyar mace na wani d'an lokaci ne, baya tabbata muddin rai ,gara tun wuri nasan abun yi akan lamarin tun kafin abubuwa sugama rinca'be min .
sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske lokacin da yaji iyayen al'ameen suna sake furta wata goma cif suke son a saka ranar auren ,shi kuwa inshallahu kafin lokacin zai tabbatarwa kansa muwaddat ta zamo mallakin bunayya ne da yarda Allah ,ba mallakin ala'meen ba , koda kuwa hakan zai zamo sanadiyar 'batawarsa da ummi zai gwamaci haka amman tabbas zai bawa d'ansa farinciki .......
haka dai taron ya watse batare da abi ya wani saki jikinsa ba, baki na barin gidan ya d'auki wayarsa ya Kira alhaji Muhammad ya zayyane masa komai daya faru , cike da matsanancin mamaki dady ya dinga saurararsa har sanda ya dasa aya kana ya furzar da wani numfashi mai zai fi a ransa yace "kenan ala'meen haka zai yi masa ?
"da fari ya saka shi ya zamo k'aramin mutun a gurin iyayen litafa ,yanzu Kuma yana shirin rukujewa masa burinsa akan muwaddat ,amman babu komai zai saka masa ido yaga iya gudun ruwansa.......