Sashe 26
Muwaddat Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
muryarta na craking tace "uhmm ammm kaina ke d'an min ciwo shine na kwanta "ummi tayi shiru tana nazarin maganarta ta rasa dalilin dayasa duk sanda zasu kebance da M. A sai tayi mata compalain din ciwon kai.. jin sheidan na neman kai zuciyarta wani bagire yasa tayi saurin kawar da hkn a zuciyarta ta
numfasa kana tace "ok ki fito ki ci abinci sai ki sha magani "
"to ummi ta fad'a muryarta a raunane gashin kanta ta nad'e ta tura cikin hulla ta d'auko k'aramin hijab iya gwiwa ta saka ta fito tana taku ahankali kmr wace aka tsamo acikin ruwan sanyi .
M. A dake hirar karfin hali da abi ya d'ago kai ya kalleta,tana tafiya kmr batason taka kasa suna had'a ido yaga ta had'e rai sosai kmr bata ta'ba dry ba, shima had'e rai yayi sosai yana cigaba da kallonta kmr tsohon maye har da wani lasar lip's dinsa na kasa .
ahankali ta dinga takowa har k!araso zuwa inda suke tana jin kmr zuciyarta zata fito saboda bugawa, tazo ta zauna kusa da ummi tana ra'ba jikinta danata tana sakin ajiyan zuciya "wayyohlly allah ummi kaina.... tayi mgnr tana dafe goshinta.
ummi ta matsota sosai tana dafa kanta "sannu muwaddat ,"wannan ciwon kai ya fara damuna ,ina ganin gobe dake zan wuce asibiti tak'arasa mgnr tana kwallawa binta mai aiki kira "binta ta amsa tare da fitowa daga kitchen ta tsaya gaban ummi tana rusunawa "ganin hjy"yauwa binta jeki ki kawowa muwaddat abinci ..
binta ta amsa da "to sannan ta juya da sauri.
ita kuma ummi ta mike tana sanarwa abi sannan ta nufi d'akinta domin d'auko mata magani.
abi ya mike ya dawo kujerar da ummi ta tashi shima M. A ya maso kusa daita had'e da riko tafin hannuta cikin nasa yana mata sannu"baby sannu "kallonsa kawai abi yayi yana mamakinsa duk ya wani kid'eme ya rud'e..
ahankali muwaddat tashiga zare hannuta daga cikin nasa, amman ya rike gam yaki sakar mata hannu.
binta ta jero plet din abinci da drink kan tire ta fito ta ajiye tayi gaba.
har sanda ummi ta fito hannuta na cikin nasa sai wani narke mata yake yana mata sannu.
ummi na gama karasowa tac "kai maye haka da me kake son taji ?
"kawani zo zaka kara mata ciwon kai ,matsa can ta nuna masa kujerar daya baro..
shagwa'be fuska yayi kmr zaiyi kuka "haba ummi yanzu dan na damu da ciwonta shine wani abu ,ni kawai ki barni haka dan Allah "Allah shiryeka bunayya kalli abinda kakeyi fa kmr wani jinjiri, amman yanzu anace maka yaro zaka wan fitittike ka hau numfarfashi tsika alhalin yaro ne kai k'arami . ....
M. A ya yatsina fuska yana mikawa ummi hannunsa daya "kawo maganin ni da kaina zan bata, ta mika masa dan tasa nacinsa ,abinci ya bud'e ya dibo ya kai bakinta taki amsa "
muryarta a sanyaye tace "bani spoon din zanci da kaina "Allah kuwa baki isa ba, baki da lafiya kina bukatar kulawa ,ke dai ki bud'e bakinki kawai ..
"nace banaso ko dole ne "ya kashe mata idonsa daya yana kallonta, daga abi har ummi ido suka tsura musu kawai....
M. A ya marairaice muyar "abi dan Allah kace ta bud'e bakinta na bata taci "babu ruwana, tunda tace kabarta ka hakura mana..
"plz abi.......
numfasawa abi yayi yana murmushi "banda rigima irintaka kabarta taci da kanta mana tunda tace a'a "no abi karkace hk plz... .
abi ya girgiza kawai sannan yace "kai ko ...
M. A yayi saurin kai hannunsa bakinsa "plz abi "
"to shikenan baby yi hakuri ki bari yabaki jinki baby nah kinga bakida lfy kaninki nasonki sosai ..
"yauwa that's my dad... that's why I love you so much, amman abi she's my bby not you ...
abi yayi murmushi yace "ungo nan jairi mara kunya kawai, aransa yace wanna yaron fa ina ganin duk abinda na bine sai ya tono shi .
M. A yayi kasa da muryarsa sosai yace "ammmm.. abi dan Allah ka duba maganarmu ta ranar nan mana , wallahi abi da gaske nake yi ,ya fad'i hk yana kai spoon din abinci bakin muwaddat , ta bud'e bakinta da kyar tana mai runtse idanunta .
abi yayi dry yace "karka damu zan duba lamarin, yakamata ma na gayawa umminka "a'a abi ni dai karka wani gaya mata, idan har ka amince nasan nata mai sauki ne, saboda ummi nason duk wani abinda kake so.
abi yayi murmushi yana duban ummi"kinga wannan rigimammen d'an naki ko.. "wani shirmen yakewa naci ne? inji cewar ummi.
"ba shirme bane abune mai mahimamci wai au.... muwaddat naji inda zancesa ya dosa tasoma tari...
take suka shiga jera mata sannu da rige rigen tsiyaya mata ruwa a glass cup .
M. A ya matsota sosai yana mata sannu tare da yin kasa da muryarsa "ki bi ahankali plz ya mika mata cup din ruwa,ta amsa tasha ta ajiye, byn tasha ruwan ta d'an dawo natsuwarta yace "ya daga jin za'a yi maganar aure har kin firgice ..?
idanunta ta d'ago ta zuba masa cikin zallar shaukinsa da take ciki, jikinta ba k'aramin mutuwa yai ba, gyara mata zaman hijab dinta yayi "yana kallonta "ki k'arasa cin abinci ,kai kawai ta gizgiza masa ala'mun ta koshi .
shi kuma ya nace sai ta karasa ummi tace "kai dole ne tace ta koshi haba yaya da naci hk ?
"dan girman allah ka bar ta shaki iska mai dadi, ka wani kanainaye min yarinya, oya matsa ko ka tashi gabad'aya ka koma bangarenka..
"abi M. A ya kira sunan mahaifinsa "yes my love "dan Allah kace ummi ta barni da muwaddat ni bansan me yasa take min irin hk akanta ba ,nifa ina sonta kusan ma nafita sonta...
gabad'aya suka kwashe da dariya ammn banda muwaddat data had'e rai ta mikowa ummi hannu "ummi magani,ummi ta miko mata , M. A yayi wuf ya amshe "ni zan baki yariya, ba dai baki da lafiya ba, yakarasa fad'i hk yana kafeta da idanu ..
"ni kabani nasha wallahi bunayya kai kanka ciwon kai ne "har ma da ulcer da hawan jini duk kice na yarda, suka sake kwashewa da dariya abi ya mike yana dariya ya koma kusa da kujerar ummi ya zauna.
"kina ji ko malama babu wani magani da zaki sha saboda nasan lafiyarki lau ,kawai auwal kike missing "bunayya ta kira sunansa ,yana sanya kwayar idanunsa cikin nata batare da ya amsa ba "ka bani magani na sha wallahi kaina ciwo yake min ,ina jin kmr kaina zai rabe gida biyu.
"lumshe ido yayi saboda sanyin muryata sannan ya mika mata maganin ya tsiyaya ruwa cikin glass cup ya mika mata ta amsa ta kafa kai ta sha tare da mikewa ta kwanta tana kallon ummi bakinta na motsi alamun tana son yin mgn, ummi da hankalinta ke kanta, ta tsura mata ido "ya'akayi ne ko kina bukatar wani abu ne?
kmr zatayi mgn sai kuma tayi shiru.
ta girgiza mata kai daga inda M. A ke zaune hannunsa ne atsakiyar kafarta yana mata tafiyar tsutsa wanda shi yasa ta kasa mgn, ganin yaki daina abinda yake mata ta mike zaune ta rafka uban tagumi tana duban ummi.
ummi ta sake kallonta "wai ni kam lfy kike muwaddat idan kina tare da damuwa let me know?
"ko har yanzu kan ne?
tayi mata tmbyr ajere yayinda tuni hawaye sun fara ciccikowa a idanunta amman tayi saurin mai dasu dakyar tace "ummi ina son gobe na tafi ilori na karasa hutuna a can nayi kewarsu eiman "
tunda tasoma mgn tsumammun idanunsa ke kanta yana kallon dan karamin bakinta,ita kuwa mgnrta take tmkr ba ta san da zamansa ba.
ummi tace "ok badamuwa Allah ya kaimu tace"ameen sannan ta mike ta nufi d'akinta..
bayanta yabi da kallo yana jin yadda yanayinsa ke sake sauyawa ,babu yadda ya iya hk ya mike tsaye yayiwa iyayensa sallama, cike da takaicin abinda muwaddat tayi, "ko me take nufi da zuwanta ilori ta barshi oho?
ai kuwa tayi a banza domin kuwa duk inda zata yana manne daita har sai an aura masa ita tukunna kowa zai samu zaman lafiya.
ya nufi bangarensa, can kuryar d'akinsa ya shiga zuciyarsa cike da jin zafi ,hankalinsa ya tashi ganin yadda duk ta firgice ya dade zaune sannan ya tashi yashiga bayi ya dauro alwala ya fito tada sallah istihara yayi domin neman zabin Allah akan lamarinsa da muwadda domin shi kansa na matukar tsoron yadda yake mugu mugun sonta, ya dade yana adduoi kafin daga baya bacci ya d'aukesa a zaune ya kudundune kanshi..
*domin son cigaba da karanta labarin muwaddah zaka\zaki tura 300 naira ta wannan account din 2175076611 aishat abdullahi zenith bank, sannan idan kin tura kudin zaki turawa wannan number 08032384602 alert domin tabbatarwa, idan kuma katin mtn ko glo zaki turo ki nemi wannan number 08059623096 ina maraba da masoyana da makiyyana*🤝🏻🤝🏻🤝🏻
mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
warning!!!
don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk .
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 12
.......washegari da ummi zata tafi hospital tace" muwaddah ta shirya suje ta duba lafiyarta ,duk wani abinda ya kamata ummi tayi mata tayi ,inda ta gano muwaddah bata d'auke da cutar komai ajikinta, illa malaria wanda mostly daman ita ke haddasawa mutun ciwon kai mai tsananin, allurai tayi mata har guda uku da magunguna, da kyar muwaddah ta sha tana zuba shagwa'ba ,byn ta sha maganin ta samu guri ta kwana akan gadon dake ajiye a office din ummi...
sai gurin azahar suka koma gida ,muwaddah nata jiran ummi tayi mata zance tafiyarta ilori aranar dan ita har tagama shirinta tun daren jiya, amma taji ummi ta share da zance, sai ma gayyatar M. A asibintinta data ji tana yi ,"bunayya ina son gobe idan Allah ya kaimu ka shirya ka fara zuwa asibiti domin taimakamin da wasu abubuwa kafin lokacin komawarka yayi.
numfasa kana tace "ok ki fito ki ci abinci sai ki sha magani "
"to ummi ta fad'a muryarta a raunane gashin kanta ta nad'e ta tura cikin hulla ta d'auko k'aramin hijab iya gwiwa ta saka ta fito tana taku ahankali kmr wace aka tsamo acikin ruwan sanyi .
M. A dake hirar karfin hali da abi ya d'ago kai ya kalleta,tana tafiya kmr batason taka kasa suna had'a ido yaga ta had'e rai sosai kmr bata ta'ba dry ba, shima had'e rai yayi sosai yana cigaba da kallonta kmr tsohon maye har da wani lasar lip's dinsa na kasa .
ahankali ta dinga takowa har k!araso zuwa inda suke tana jin kmr zuciyarta zata fito saboda bugawa, tazo ta zauna kusa da ummi tana ra'ba jikinta danata tana sakin ajiyan zuciya "wayyohlly allah ummi kaina.... tayi mgnr tana dafe goshinta.
ummi ta matsota sosai tana dafa kanta "sannu muwaddat ,"wannan ciwon kai ya fara damuna ,ina ganin gobe dake zan wuce asibiti tak'arasa mgnr tana kwallawa binta mai aiki kira "binta ta amsa tare da fitowa daga kitchen ta tsaya gaban ummi tana rusunawa "ganin hjy"yauwa binta jeki ki kawowa muwaddat abinci ..
binta ta amsa da "to sannan ta juya da sauri.
ita kuma ummi ta mike tana sanarwa abi sannan ta nufi d'akinta domin d'auko mata magani.
abi ya mike ya dawo kujerar da ummi ta tashi shima M. A ya maso kusa daita had'e da riko tafin hannuta cikin nasa yana mata sannu"baby sannu "kallonsa kawai abi yayi yana mamakinsa duk ya wani kid'eme ya rud'e..
ahankali muwaddat tashiga zare hannuta daga cikin nasa, amman ya rike gam yaki sakar mata hannu.
binta ta jero plet din abinci da drink kan tire ta fito ta ajiye tayi gaba.
har sanda ummi ta fito hannuta na cikin nasa sai wani narke mata yake yana mata sannu.
ummi na gama karasowa tac "kai maye haka da me kake son taji ?
"kawani zo zaka kara mata ciwon kai ,matsa can ta nuna masa kujerar daya baro..
shagwa'be fuska yayi kmr zaiyi kuka "haba ummi yanzu dan na damu da ciwonta shine wani abu ,ni kawai ki barni haka dan Allah "Allah shiryeka bunayya kalli abinda kakeyi fa kmr wani jinjiri, amman yanzu anace maka yaro zaka wan fitittike ka hau numfarfashi tsika alhalin yaro ne kai k'arami . ....
M. A ya yatsina fuska yana mikawa ummi hannunsa daya "kawo maganin ni da kaina zan bata, ta mika masa dan tasa nacinsa ,abinci ya bud'e ya dibo ya kai bakinta taki amsa "
muryarta a sanyaye tace "bani spoon din zanci da kaina "Allah kuwa baki isa ba, baki da lafiya kina bukatar kulawa ,ke dai ki bud'e bakinki kawai ..
"nace banaso ko dole ne "ya kashe mata idonsa daya yana kallonta, daga abi har ummi ido suka tsura musu kawai....
M. A ya marairaice muyar "abi dan Allah kace ta bud'e bakinta na bata taci "babu ruwana, tunda tace kabarta ka hakura mana..
"plz abi.......
numfasawa abi yayi yana murmushi "banda rigima irintaka kabarta taci da kanta mana tunda tace a'a "no abi karkace hk plz... .
abi ya girgiza kawai sannan yace "kai ko ...
M. A yayi saurin kai hannunsa bakinsa "plz abi "
"to shikenan baby yi hakuri ki bari yabaki jinki baby nah kinga bakida lfy kaninki nasonki sosai ..
"yauwa that's my dad... that's why I love you so much, amman abi she's my bby not you ...
abi yayi murmushi yace "ungo nan jairi mara kunya kawai, aransa yace wanna yaron fa ina ganin duk abinda na bine sai ya tono shi .
M. A yayi kasa da muryarsa sosai yace "ammmm.. abi dan Allah ka duba maganarmu ta ranar nan mana , wallahi abi da gaske nake yi ,ya fad'i hk yana kai spoon din abinci bakin muwaddat , ta bud'e bakinta da kyar tana mai runtse idanunta .
abi yayi dry yace "karka damu zan duba lamarin, yakamata ma na gayawa umminka "a'a abi ni dai karka wani gaya mata, idan har ka amince nasan nata mai sauki ne, saboda ummi nason duk wani abinda kake so.
abi yayi murmushi yana duban ummi"kinga wannan rigimammen d'an naki ko.. "wani shirmen yakewa naci ne? inji cewar ummi.
"ba shirme bane abune mai mahimamci wai au.... muwaddat naji inda zancesa ya dosa tasoma tari...
take suka shiga jera mata sannu da rige rigen tsiyaya mata ruwa a glass cup .
M. A ya matsota sosai yana mata sannu tare da yin kasa da muryarsa "ki bi ahankali plz ya mika mata cup din ruwa,ta amsa tasha ta ajiye, byn tasha ruwan ta d'an dawo natsuwarta yace "ya daga jin za'a yi maganar aure har kin firgice ..?
idanunta ta d'ago ta zuba masa cikin zallar shaukinsa da take ciki, jikinta ba k'aramin mutuwa yai ba, gyara mata zaman hijab dinta yayi "yana kallonta "ki k'arasa cin abinci ,kai kawai ta gizgiza masa ala'mun ta koshi .
shi kuma ya nace sai ta karasa ummi tace "kai dole ne tace ta koshi haba yaya da naci hk ?
"dan girman allah ka bar ta shaki iska mai dadi, ka wani kanainaye min yarinya, oya matsa ko ka tashi gabad'aya ka koma bangarenka..
"abi M. A ya kira sunan mahaifinsa "yes my love "dan Allah kace ummi ta barni da muwaddat ni bansan me yasa take min irin hk akanta ba ,nifa ina sonta kusan ma nafita sonta...
gabad'aya suka kwashe da dariya ammn banda muwaddat data had'e rai ta mikowa ummi hannu "ummi magani,ummi ta miko mata , M. A yayi wuf ya amshe "ni zan baki yariya, ba dai baki da lafiya ba, yakarasa fad'i hk yana kafeta da idanu ..
"ni kabani nasha wallahi bunayya kai kanka ciwon kai ne "har ma da ulcer da hawan jini duk kice na yarda, suka sake kwashewa da dariya abi ya mike yana dariya ya koma kusa da kujerar ummi ya zauna.
"kina ji ko malama babu wani magani da zaki sha saboda nasan lafiyarki lau ,kawai auwal kike missing "bunayya ta kira sunansa ,yana sanya kwayar idanunsa cikin nata batare da ya amsa ba "ka bani magani na sha wallahi kaina ciwo yake min ,ina jin kmr kaina zai rabe gida biyu.
"lumshe ido yayi saboda sanyin muryata sannan ya mika mata maganin ya tsiyaya ruwa cikin glass cup ya mika mata ta amsa ta kafa kai ta sha tare da mikewa ta kwanta tana kallon ummi bakinta na motsi alamun tana son yin mgn, ummi da hankalinta ke kanta, ta tsura mata ido "ya'akayi ne ko kina bukatar wani abu ne?
kmr zatayi mgn sai kuma tayi shiru.
ta girgiza mata kai daga inda M. A ke zaune hannunsa ne atsakiyar kafarta yana mata tafiyar tsutsa wanda shi yasa ta kasa mgn, ganin yaki daina abinda yake mata ta mike zaune ta rafka uban tagumi tana duban ummi.
ummi ta sake kallonta "wai ni kam lfy kike muwaddat idan kina tare da damuwa let me know?
"ko har yanzu kan ne?
tayi mata tmbyr ajere yayinda tuni hawaye sun fara ciccikowa a idanunta amman tayi saurin mai dasu dakyar tace "ummi ina son gobe na tafi ilori na karasa hutuna a can nayi kewarsu eiman "
tunda tasoma mgn tsumammun idanunsa ke kanta yana kallon dan karamin bakinta,ita kuwa mgnrta take tmkr ba ta san da zamansa ba.
ummi tace "ok badamuwa Allah ya kaimu tace"ameen sannan ta mike ta nufi d'akinta..
bayanta yabi da kallo yana jin yadda yanayinsa ke sake sauyawa ,babu yadda ya iya hk ya mike tsaye yayiwa iyayensa sallama, cike da takaicin abinda muwaddat tayi, "ko me take nufi da zuwanta ilori ta barshi oho?
ai kuwa tayi a banza domin kuwa duk inda zata yana manne daita har sai an aura masa ita tukunna kowa zai samu zaman lafiya.
ya nufi bangarensa, can kuryar d'akinsa ya shiga zuciyarsa cike da jin zafi ,hankalinsa ya tashi ganin yadda duk ta firgice ya dade zaune sannan ya tashi yashiga bayi ya dauro alwala ya fito tada sallah istihara yayi domin neman zabin Allah akan lamarinsa da muwadda domin shi kansa na matukar tsoron yadda yake mugu mugun sonta, ya dade yana adduoi kafin daga baya bacci ya d'aukesa a zaune ya kudundune kanshi..
*domin son cigaba da karanta labarin muwaddah zaka\zaki tura 300 naira ta wannan account din 2175076611 aishat abdullahi zenith bank, sannan idan kin tura kudin zaki turawa wannan number 08032384602 alert domin tabbatarwa, idan kuma katin mtn ko glo zaki turo ki nemi wannan number 08059623096 ina maraba da masoyana da makiyyana*🤝🏻🤝🏻🤝🏻
mmn sudais
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
warning!!!
don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk .
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 12
.......washegari da ummi zata tafi hospital tace" muwaddah ta shirya suje ta duba lafiyarta ,duk wani abinda ya kamata ummi tayi mata tayi ,inda ta gano muwaddah bata d'auke da cutar komai ajikinta, illa malaria wanda mostly daman ita ke haddasawa mutun ciwon kai mai tsananin, allurai tayi mata har guda uku da magunguna, da kyar muwaddah ta sha tana zuba shagwa'ba ,byn ta sha maganin ta samu guri ta kwana akan gadon dake ajiye a office din ummi...
sai gurin azahar suka koma gida ,muwaddah nata jiran ummi tayi mata zance tafiyarta ilori aranar dan ita har tagama shirinta tun daren jiya, amma taji ummi ta share da zance, sai ma gayyatar M. A asibintinta data ji tana yi ,"bunayya ina son gobe idan Allah ya kaimu ka shirya ka fara zuwa asibiti domin taimakamin da wasu abubuwa kafin lokacin komawarka yayi.