Sashe 53
Muwaddat Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
muwaddat ta Mike ahankali yayi saurin nunata da remut din hannunsa " koma ki zauna, Allah sai kin k'arasa cin abincin nan, domin banga abinda kikaci ba,ko baki ga yadda kika rame bane ? yana gama fad'ar hk
Ya juyar da kansa zuwa kan tv ,bai sake kallonta ba, dole ta koma ta tuttura abincin dan batason abinda zai hadosu ,tana gamawa ta tattara kayayyakin da suka yi amfani dashi ta nufi kitchen ta dawo ta ra'be ta gefensa zata wuce har da wani karkacewa dan kar jikinsu ya had'u.
ahankali ya kamo laulausar tafin hannuta ya rike cikin nashi yana massaging ahankali, ta dawo baya ta tsaya batare da ta dubi inda yake ba .
Ya sake murza tafin hannunta "ina zaki ki barni ni kad'ai kamar wani maye ?
Tayi masa banza sannan taki dubansa ya fixgota ta fad'o jikinsa , fuskarta ta sauka adaidai kirjinsa ta d'ago da sauri suka had'a ido, ya kashe mata idonsa daya "banason kina yin nisa dani ,gabadaya sai na dinga jina wani iri ,yana maganar yana goga mata gashin kasumbarsa a fuskarta, ta runtse idanunta gam tana jin yadda Kofofin gashin jikinta ke sake mikewa" muwaddat banason muna yin fad'a dake saboda nasan koda mun yi fad'a ma ni ne a kasa .....
tayi shiru taki cewa komai, tana tunanin wulakanci da zata masa, a wannan karon bazata lamunci wannan salon nasa ba, ya dinga juyata kmr shine a samanta,.."kinyi shiru kina jina ,ki bani hakuri abinda kika min komai ya wuce "sai lokacin tace "wallahi bazan baka hakuri ba, kar Allah yasa ka hakura , me nayi maka da zan baka hakuri ?
" kawai kai komai abun fushi ne agurinka, abu k'arami ka meidashi babba , abun fushi da wanda bana fushi ba duk fushi kake yi, kana son kayi galaba akaina, kuma da yarda Allah hakan bazata faru ba ,dan haka ka sakeni na wuce ta k'arasa mgnr tana kawar da fuskarta akan shi, "muwaddat kenan idan ni banyi galaba akanki ba ai ke kinyi galaba akaina kuma nima da yarda Allah ki rubuta ki ajiye a inda bazai goge ba muhammed Auwal zai yi gabala akanki idona idonki zaki furta kalmar kina sona, ai wallahi ko yanzu ma nasan kina mugun sona kawai kina yi kmr baki sona ne...
,"ni wallahi nafi karfi k'aramin yaro irinka ni matar manya mutane ce , "a duk lokacin da kika fad'i haka bala'in haushi nake ji ni nasan kina sona koda kuwa ba kai kwatan Kwacin Wanda nake miki ba ,amman idan kina min kallon yaro yake bala'in kona min rai, sai nake ganin kamar bai dace ki soni ba ,ko bai dace ki aureni ba ,ko bai dace ki mallakamin kanki naci ba ......
dan Allah ki daina min kallon yaro kinji muwaddat Dina "a wasu lokutan kina bani dariya, sannan kin rai na ne," wallahi duk duniya babu macen data raina ni kamar ki , wai ke da gaske kike ganin kin fi karfina?
"Sosai kuwa ta fad'i hk atakaice tana k'ok'arin barin jikinsa ya sake maidata ya rungumeta tsam yana busa mata iskar bakinsa "ki bi ahankali kar ki ce zaki nuna min karfi ,ni hakuri kawai nake son kibani komai ya wuce mu dawo kamar da .
"dawa kenan zaku dawo kamar da ?
"Dake mana ko me kike nufi ,ke kanki kinsa bazan lamunci gaba atsakaninmu ba ,ni babu gaba acikin rayuwata bare da iyalina, taja tsaki tana sake yunkurawa "abinda kikasan banason ,ki adana abunki har sanda zamu rabu ya fad'i hk yana lasar kirjinta da harshensa...
a matukar firgice tace "wai meye haka ne bunaya ?
"bafa son abinda kake min idan kai yaro ne, ni ance maka yarinya ce ... ?
"Karama ma kuwa domin ni kallon yarinya nake miki ,dan idan na sameki a gadona na dinga tsalle a ruwan cikinki sai kinyi mamaki ,ganin inda ya maida zance yasa ta marairaice murya tamkar zatayi kuka "auwal .....
"Na'am aysha nah "dan girman Allah ka sakar min jiki , banason mumy ko dady ko wani yazo ya ganmu haka...
"ni kuma kinga ina so ba ,ina son aganmu haka, kinga ba sai an tambayi ba'asi ba daga nan nasan zasu fahimci abinda nake nufi ya k'arasa fad'in haka yana k'ok'arin had'e bakinsu guri daya, taki yarda aiko suka shiga kokuwa jin motsin taku yasa ta fixge da iyakacin karfinta tana haki har kirjinta na sama da kasa ,ta watsa masa harara batare data ce masa komai ,shima numfashi yake fidda ahankali ahankali yana kallon yadda kirjinta keyi, shiru kusan minti biyu bataga shigowar kowa ba tasoma daidaita natsuwarta, da hannu ya nuna mata gefensa ala'mun ta zauna "Allah kiyaye bunayya ,ai kasan Allah babu wata halaka da zata sake shiga tsakaninmu ,"ai duk iskanci da kake min ni na jawowa kaina ,amman ka rubuta ka ajiye zan baka mamaki "idan baki bani mamaki ba ni ina daf da fara baki nawa mamakin....
Bata sake ce masa komai ba, ta nufi hanyar d'akinta ta shiga , har da danna key domin tasan halinsa zai iya biyota tunda bashi da kunya balle ta ido .....bata fi minti goma da
kwanciya ba taji ana kwnoking kofarta ,taki tashi a tunaninta ko bunayya ne , muryar mumy tasa ta mike da sauri taje ta bud'e kofar " mumy tace "me yasamu wayoyinki umminki takira wai bata sameki ba?
ta d'an tsotsa tsakiyar kanta kana tace "wayoyina duk a kashe suke gajiya batasani kunnawa ba "okay to shikenan kiyi k'ok'ari ki nemeta kafin ki kwanta "to mumuy yanxu kuwa daman shirin. da nakeyi kennan kika zo?
mumy ta juya tasoma tafiya "ki nemeta karta dameni da kira, Allah ya tashemu lfy.
amadadin ta sanyawa kofar d'akinta key kmr farko,sai ta barshi saboda hanlinta da yayi kan wayoyinta,cikin rawar jiki ta kunna gabad'aya wayoyinta tashiga neman layin ummi first...
**********
Cikin bacci taji ana shafa kirjinta zuwa fuskarta ,ta saki ajiye zuciya tana cigaba da baccinta ahankali ahankali yacigaba da romancing din jikinta ,tun daga brest dinta har zuwa kasanta had'e da kamo bakinta ya d'aura lips dinsa akan nata yana tsotsar lips dinta ,ta lafe sosai ajikinsa tana sake sakar masa jiki, take shi kuwa ya rud'e yashiga k'ok'arin rabata da kayan jikinta .....
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~
alhamdullahi am back again.
warning!!!
don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 21
....a matukar firgice ta juyo suka had'a ido dashi ya lumshe mata idanunsa batare daya ce mata komai ba yayinda ita kuma ta dinga dubansa cike da mamaki ," ita yake bawa umarnin ko wata daban ?yadda yayi mugun tsareta da idanuwansa yana kallon cikin kwayar idanunta yasa gabanta yashiga fad'uwa ,tana cigaba da kallonsa cike da tsantsar mamaki "kina mamakin abinda na fad'a ne ?
Ta lumshe idanunta kawai "kar kiyi mamaki ,ki zauna ban baki umarnin fita ba "umarni ta furta ahankali tana kallonsa, yace "Eh akwai batu da nake son mu tautauna dake masu mahimmanci sai data yatsina fuska sannan tace "amman ai kaga yanzu muka dawo daga tafiya ka bari idan na huta ,dan gaskiya ni ..na gaji ,tana gama fad'ar haka ta fito daga cikin motar..
Tunda ta fito kirjinta ke luguden bugu saboda idanuwan muhammed Auwal da take jin suna yawo a gbdy ilahirin jikinta, niyyarta da zarar ta fito daga cikin motar ko kallon inda yake bazatayi ba zata shige cikin gidan ne kai tsaye , amman sai gashi tsumammun idanunsa sun sa ta kasa aiwatar da hakan, ta d'an tsaya Jim kad'an tana kallonsa sannan tayi gaba ta nufi hanyar shiga cikin gidan.
"ayshatul muwaddat "ta tsaya cak kirjinta na bugawa da matsanancin karfi, wanda yasa take kuma jikinta yashiga rawa jin ya sake kiran sunanta yasa ta waigo ta kalleshi " tsayuwar jiran dawowarki nake anan amman shine zaki wuce ki barni tsaye ?
Da kyar ta bud'e bakinta tace "me zan zo nayi maka ?
"kasan dai san wacce kake jira amman ba ni ba ..
a matukar harzuke yace "dole ki fad'a min haka mana tunda kinsamu Wanda yafini matsayi agurinki ,wanda kike so tunda ni dama ba sona kike yi ba ,dole zaki fad'a min maganganun da kika ga dama ,ta runtse idanunta zuciyarta na cigaba da dokawa kana ta bud'esu ahankali tamkar zatayi kuka tace " waye yace maka ina son yaya ala'meen?
" wallahi ni banasonsa, babu wannan atsakaninmu dashi kaine dai kake ganin haka "in har da gaske baki sonsa ki zo wajena yanzu ya ware mata hannuwansa duka biyu daga inda yake jingine da motarsa ,tayi tsaye ta kasa domin jikinta na bata ala'meen su yake kallo, bazata iya wannan kasadar ba agabansa.
"tabbas hasashena ya tabbata kina son shi kamar yadda yake sonki tunda har kika kasa isowa gareni agabansa ?
"Kina son ki kasheni ko ?
tayi saurin girgiza masa kai,
"kina so mana "zo ki kasheni kawai ki huta tunda baki sona...
"ni ..ni fa bance maka ina son ala'meen ba "me zai hana kizo gareni tunda kinsa ni mai sonki ne da kaunarki yayi shiru tare da mayar da jikinsa ya kwantar da jikin mota .."kizo gareni wannan kawai zai tabbatar min da bakya son shi ..
Ya juyar da kansa zuwa kan tv ,bai sake kallonta ba, dole ta koma ta tuttura abincin dan batason abinda zai hadosu ,tana gamawa ta tattara kayayyakin da suka yi amfani dashi ta nufi kitchen ta dawo ta ra'be ta gefensa zata wuce har da wani karkacewa dan kar jikinsu ya had'u.
ahankali ya kamo laulausar tafin hannuta ya rike cikin nashi yana massaging ahankali, ta dawo baya ta tsaya batare da ta dubi inda yake ba .
Ya sake murza tafin hannunta "ina zaki ki barni ni kad'ai kamar wani maye ?
Tayi masa banza sannan taki dubansa ya fixgota ta fad'o jikinsa , fuskarta ta sauka adaidai kirjinsa ta d'ago da sauri suka had'a ido, ya kashe mata idonsa daya "banason kina yin nisa dani ,gabadaya sai na dinga jina wani iri ,yana maganar yana goga mata gashin kasumbarsa a fuskarta, ta runtse idanunta gam tana jin yadda Kofofin gashin jikinta ke sake mikewa" muwaddat banason muna yin fad'a dake saboda nasan koda mun yi fad'a ma ni ne a kasa .....
tayi shiru taki cewa komai, tana tunanin wulakanci da zata masa, a wannan karon bazata lamunci wannan salon nasa ba, ya dinga juyata kmr shine a samanta,.."kinyi shiru kina jina ,ki bani hakuri abinda kika min komai ya wuce "sai lokacin tace "wallahi bazan baka hakuri ba, kar Allah yasa ka hakura , me nayi maka da zan baka hakuri ?
" kawai kai komai abun fushi ne agurinka, abu k'arami ka meidashi babba , abun fushi da wanda bana fushi ba duk fushi kake yi, kana son kayi galaba akaina, kuma da yarda Allah hakan bazata faru ba ,dan haka ka sakeni na wuce ta k'arasa mgnr tana kawar da fuskarta akan shi, "muwaddat kenan idan ni banyi galaba akanki ba ai ke kinyi galaba akaina kuma nima da yarda Allah ki rubuta ki ajiye a inda bazai goge ba muhammed Auwal zai yi gabala akanki idona idonki zaki furta kalmar kina sona, ai wallahi ko yanzu ma nasan kina mugun sona kawai kina yi kmr baki sona ne...
,"ni wallahi nafi karfi k'aramin yaro irinka ni matar manya mutane ce , "a duk lokacin da kika fad'i haka bala'in haushi nake ji ni nasan kina sona koda kuwa ba kai kwatan Kwacin Wanda nake miki ba ,amman idan kina min kallon yaro yake bala'in kona min rai, sai nake ganin kamar bai dace ki soni ba ,ko bai dace ki aureni ba ,ko bai dace ki mallakamin kanki naci ba ......
dan Allah ki daina min kallon yaro kinji muwaddat Dina "a wasu lokutan kina bani dariya, sannan kin rai na ne," wallahi duk duniya babu macen data raina ni kamar ki , wai ke da gaske kike ganin kin fi karfina?
"Sosai kuwa ta fad'i hk atakaice tana k'ok'arin barin jikinsa ya sake maidata ya rungumeta tsam yana busa mata iskar bakinsa "ki bi ahankali kar ki ce zaki nuna min karfi ,ni hakuri kawai nake son kibani komai ya wuce mu dawo kamar da .
"dawa kenan zaku dawo kamar da ?
"Dake mana ko me kike nufi ,ke kanki kinsa bazan lamunci gaba atsakaninmu ba ,ni babu gaba acikin rayuwata bare da iyalina, taja tsaki tana sake yunkurawa "abinda kikasan banason ,ki adana abunki har sanda zamu rabu ya fad'i hk yana lasar kirjinta da harshensa...
a matukar firgice tace "wai meye haka ne bunaya ?
"bafa son abinda kake min idan kai yaro ne, ni ance maka yarinya ce ... ?
"Karama ma kuwa domin ni kallon yarinya nake miki ,dan idan na sameki a gadona na dinga tsalle a ruwan cikinki sai kinyi mamaki ,ganin inda ya maida zance yasa ta marairaice murya tamkar zatayi kuka "auwal .....
"Na'am aysha nah "dan girman Allah ka sakar min jiki , banason mumy ko dady ko wani yazo ya ganmu haka...
"ni kuma kinga ina so ba ,ina son aganmu haka, kinga ba sai an tambayi ba'asi ba daga nan nasan zasu fahimci abinda nake nufi ya k'arasa fad'in haka yana k'ok'arin had'e bakinsu guri daya, taki yarda aiko suka shiga kokuwa jin motsin taku yasa ta fixge da iyakacin karfinta tana haki har kirjinta na sama da kasa ,ta watsa masa harara batare data ce masa komai ,shima numfashi yake fidda ahankali ahankali yana kallon yadda kirjinta keyi, shiru kusan minti biyu bataga shigowar kowa ba tasoma daidaita natsuwarta, da hannu ya nuna mata gefensa ala'mun ta zauna "Allah kiyaye bunayya ,ai kasan Allah babu wata halaka da zata sake shiga tsakaninmu ,"ai duk iskanci da kake min ni na jawowa kaina ,amman ka rubuta ka ajiye zan baka mamaki "idan baki bani mamaki ba ni ina daf da fara baki nawa mamakin....
Bata sake ce masa komai ba, ta nufi hanyar d'akinta ta shiga , har da danna key domin tasan halinsa zai iya biyota tunda bashi da kunya balle ta ido .....bata fi minti goma da
kwanciya ba taji ana kwnoking kofarta ,taki tashi a tunaninta ko bunayya ne , muryar mumy tasa ta mike da sauri taje ta bud'e kofar " mumy tace "me yasamu wayoyinki umminki takira wai bata sameki ba?
ta d'an tsotsa tsakiyar kanta kana tace "wayoyina duk a kashe suke gajiya batasani kunnawa ba "okay to shikenan kiyi k'ok'ari ki nemeta kafin ki kwanta "to mumuy yanxu kuwa daman shirin. da nakeyi kennan kika zo?
mumy ta juya tasoma tafiya "ki nemeta karta dameni da kira, Allah ya tashemu lfy.
amadadin ta sanyawa kofar d'akinta key kmr farko,sai ta barshi saboda hanlinta da yayi kan wayoyinta,cikin rawar jiki ta kunna gabad'aya wayoyinta tashiga neman layin ummi first...
**********
Cikin bacci taji ana shafa kirjinta zuwa fuskarta ,ta saki ajiye zuciya tana cigaba da baccinta ahankali ahankali yacigaba da romancing din jikinta ,tun daga brest dinta har zuwa kasanta had'e da kamo bakinta ya d'aura lips dinsa akan nata yana tsotsar lips dinta ,ta lafe sosai ajikinsa tana sake sakar masa jiki, take shi kuwa ya rud'e yashiga k'ok'arin rabata da kayan jikinta .....
Mmn sudais ce
💗💗💗💗💗💗
MUWADDAT
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
~NA~
*AYSHA A BAGUDO*
~DEDICATED TO~
_AUNTY SALAMATU AYYUBA_
_(UMMIN KADUNA )_
~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~
alhamdullahi am back again.
warning!!!
don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......
WATTPAD @HAUESH
bismillahirrahmanirrahim
page 21
....a matukar firgice ta juyo suka had'a ido dashi ya lumshe mata idanunsa batare daya ce mata komai ba yayinda ita kuma ta dinga dubansa cike da mamaki ," ita yake bawa umarnin ko wata daban ?yadda yayi mugun tsareta da idanuwansa yana kallon cikin kwayar idanunta yasa gabanta yashiga fad'uwa ,tana cigaba da kallonsa cike da tsantsar mamaki "kina mamakin abinda na fad'a ne ?
Ta lumshe idanunta kawai "kar kiyi mamaki ,ki zauna ban baki umarnin fita ba "umarni ta furta ahankali tana kallonsa, yace "Eh akwai batu da nake son mu tautauna dake masu mahimmanci sai data yatsina fuska sannan tace "amman ai kaga yanzu muka dawo daga tafiya ka bari idan na huta ,dan gaskiya ni ..na gaji ,tana gama fad'ar haka ta fito daga cikin motar..
Tunda ta fito kirjinta ke luguden bugu saboda idanuwan muhammed Auwal da take jin suna yawo a gbdy ilahirin jikinta, niyyarta da zarar ta fito daga cikin motar ko kallon inda yake bazatayi ba zata shige cikin gidan ne kai tsaye , amman sai gashi tsumammun idanunsa sun sa ta kasa aiwatar da hakan, ta d'an tsaya Jim kad'an tana kallonsa sannan tayi gaba ta nufi hanyar shiga cikin gidan.
"ayshatul muwaddat "ta tsaya cak kirjinta na bugawa da matsanancin karfi, wanda yasa take kuma jikinta yashiga rawa jin ya sake kiran sunanta yasa ta waigo ta kalleshi " tsayuwar jiran dawowarki nake anan amman shine zaki wuce ki barni tsaye ?
Da kyar ta bud'e bakinta tace "me zan zo nayi maka ?
"kasan dai san wacce kake jira amman ba ni ba ..
a matukar harzuke yace "dole ki fad'a min haka mana tunda kinsamu Wanda yafini matsayi agurinki ,wanda kike so tunda ni dama ba sona kike yi ba ,dole zaki fad'a min maganganun da kika ga dama ,ta runtse idanunta zuciyarta na cigaba da dokawa kana ta bud'esu ahankali tamkar zatayi kuka tace " waye yace maka ina son yaya ala'meen?
" wallahi ni banasonsa, babu wannan atsakaninmu dashi kaine dai kake ganin haka "in har da gaske baki sonsa ki zo wajena yanzu ya ware mata hannuwansa duka biyu daga inda yake jingine da motarsa ,tayi tsaye ta kasa domin jikinta na bata ala'meen su yake kallo, bazata iya wannan kasadar ba agabansa.
"tabbas hasashena ya tabbata kina son shi kamar yadda yake sonki tunda har kika kasa isowa gareni agabansa ?
"Kina son ki kasheni ko ?
tayi saurin girgiza masa kai,
"kina so mana "zo ki kasheni kawai ki huta tunda baki sona...
"ni ..ni fa bance maka ina son ala'meen ba "me zai hana kizo gareni tunda kinsa ni mai sonki ne da kaunarki yayi shiru tare da mayar da jikinsa ya kwantar da jikin mota .."kizo gareni wannan kawai zai tabbatar min da bakya son shi ..