Sashe 76
Kura Da Fatar Akuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*BOJUWA HERBAL'S*
*KAYAN CHAD ƘARSHE NE WAJEN GYARA MACE DOMIN ASALIN SAIWOWI NE NA ASALI WANDA BABU ALGUS KUMA BABU ILLAH GA LAFIYA*
*KI ZO KI GYARA, KI MAGANCE SANYIN DA YA BUSAR DA KE, KO YAKE SA KI FITAR DA ISKA TA GABA, KO RASHIN SON YIN MU'AMALAR AURE*
*GYARA GASKIYA NE SISTERS*
*KO KUNSAN DUKKAN MAGANIN DA YAKE SAUKAR DA NIIMA YA HADE MACE YAFI TASIRI IDAN AKA DAFA SHI?*
*KI TABBATAR KINA CIN KAZA, TATTABARU, DA AKE DAFAWA DA SAIWOWIN CHAD NA MUSAMMAN*
*A KARAN KANKI ZAKI JI SAUYI BARE KUMA...*😅
*080327733332*
*KU TUNTUBI SURAYYA DEE A WANNAN LAMBAR*.
*DAN SON ANNABI SAI KINSAN KIN SHIRYA ZA KI YI GYARA*.
*NA GODE*
*Contact*
*Bojuwa HERBAL'S*
*For all your kayan mata and maganin sanyi original for women of class*.
*08032773332 Whatsapp only.*
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM
Saboda tsabar kuka ta kasa cewa komai sai ajiyar zuciya take wanda yake barazanar tafiya da numfashinta.
"Ina ga ya kamata mu kai ta asibiti she is convulsived."
"Eh haka ne na kuma siyo mata magani bari na kira Ajmal ya kaita." Ya ce yana ƙoƙarin kiran wayarsa, wanda bugu ɗaya ya ɗauka don a tunaninsa zai ce amfasa aurensa ne, amma sai ya ji saɓanin haka na kiransa, duk da hakan bai yi ƙasa a gwuiwa ba ya zo yana addu'ar Allah ya sanya ayi masa albishir da fasa auren.
Da sauri ya ɗauki mota ya fice saboda Mushirat ta kira shi nan da awa biyu za ta iso Zariya ya je tasha ya ɗauko ta, wanda yake jin matsanancin tashin hankali saboda dole ya sanar mata don tana zuwa ɗakinsa, za ta nufa ga shi yanzu ya koma ɗakin Jannah an shaƙe shi da kayan da ya shiga sai da ya yi mamaki.
Yana isa ya same su a falo Jannah a kwance kan cinyar har lokacin ba ta daina hawaye ba tana ajiyar zuciya.
"Yauwa Ajmal, matarka za ka kai asibiti ba ta da lafiya." Cewar Aby fuskarsa a É—aure.
Ganin babu fuska ya ce."Ok, ta tashi mu tafi saboda zan je wani guri ne." Ya faÉ—a bayan ya gaida dad da ya masa cikin fara'a.
"Jannah, ma za tashi ki je ki sanya mayafi ku je asibiti." Cikin tsananin tsoro da rawar murya ya faÉ—a domin ya sam abu ne mai wuya ta amince.
Har ta buɗe naki za ta musa sai kuma ta ba su mamaki, ta miƙe bayan ta fakaici idanunsu ta galla masa harara wanda aka ci sa a ko kallon inda take, bai yi ba ballantana ya yi tunanin akwai wata halitta a gurin.
Da ta shiga É—aki a maimakon ta É—auki mayafi sai ta saka rigar sanyi kan doguwar rigarta ta saka hula tare da É—aukar wayarta ta saka a cikin aljihun.
'Dad, na shirya." Ta ce a sangarce tana jan majina, wanda gabakiɗaya suka bi ta da kallo har shi da ya ji kamar ya tashi, ya rinƙa kifa mata mari har sai ta je ta sanya hijabi.
"Haba Jannah, ke da kike jin sanyi ba sai ki saka hijabi ba." Cewar Aby yana nazarin fuskarta.
Kafin ta ce komai dad ya ce,"Go and wear hijab."
"Sun yi datti dama biyu ne duk gyale na ke da su."
"To ba sai ki ari na Nahlin ko Ummu ba."
"Ai ba na aron kaya." Ta ce ba tare da ta damu da tunzurar da suka yi ba, ganin duk inda suka ɓullo sai ta kauce.
Dad ya buɗe baki zai yi magana Aby ya ce,"Ƙyale ta je ki saka gyalen." Babu musu ta juya ta ɗako wani siririn gyale ta yafa iya kafaɗa, wanda shi dai bai ce komai ba ya miƙe yana mata wulaƙantaccen kallo.
"Sai kun dawo Allah ya yi muku albarka, ko Ummu ta raka ku?" Ransa ya ƙar ɓaci jin an ambaci ƙanwarsa ta raka su, wanda ya ƙara jin baƙincikin haɗa shi da ita da suka yi, fa yi nan an fara jawo masa raini wai Ummu ta raka su.
"A'a babu buƙatar haka, yanzu zamu dawo."
"To shikenan, sai kun dawo Allah ya yi muku albarka."
Shi kaÉ—ai ya amsa don ita ko kallon su ba ta yi ba ta fice.
Tana fita falon ta cire gyalen ta ƙudundune ta saka a aljihun rigar ya rage daga doguwar rigar sanyi.
Zuciyarsa ta kawo wuya ya ji tamkar zai yi hauka. Wani irin ƙululun baƙinciki ya taso masa ya zu wuyansa ya tokare shi bai wuce ba, kuma bai faɗa ciki ba.
"Innalillahi wa inna ilahir raju'un!" Ya ce yana kallonta ta madubi daidai lokacin da ta buɗe motar cikin isa da taƙama ta zauna a baya ta mai da shi direbanta kenan.
Tunanin yadda zai iya kallonta ya gaya wa mutane cewar wai ita matarsa to be ne duba ga shigarta ba ta da maraba da arniya.
"Anya iyayena sun san ni ɗin wane ne da matsayina aidanun duniya suke ƙoƙarin zubar mini da mutunci?" Ya tambayi kansa cikin ruɗani.
"Tsakanina dake Hajiya Baaba, Allah ya isa." Ya faɗa da ƙarfi tuna tashin hankalin da ke gaban shi.
"Dallah ni idan ba za ka yi driving É—in ba lemme know, ka sa ina ta sweating.." Maganarta cikin tsawa da son kuka suka doki kunninsa wanda bai san lokacin da ya juyo a sukwane yana mata mugun kallo.
Motar ya figa a fusace ya bar gidan wanda sai da suka yi nisa ya yi parking ya É—an jima ko mai ya tuna sai ya figeta a guje har suka shiga cikiin asibiti, wanda ko motsi ba ta yi ba ballantana ta hafimci me yake yi, saboda ta fishi iya gudu a mota.
Mushirat, cikin damuwa take kiran wayarsa wanda har ta yi ringing sau tari ba a É—aga ba, saboda ya manta da É—ayar wayarsa a falon Aby.
Adal da ke zaune da Ummita suna kallo a cikin falon hankalinsa ya kai gurin wayar da take ihu da neman agaji, wanda ya É—auka da sauri ya nufi gurin mom da take kicin ana haÉ—a abincin su mom da za su zo.
Yana gudu zai kai wayar ya haÉ—u fa Hajiya Baaba, da take sauri za ta shiga sashin Ammy don yin magana da Aby.
"Kai Adaluu, zo nan wayar waye a hannunka? Ka wo wayar maza kira mini Aby a waje.
Da sauri ya ƙarasa ya miƙa mata wayar."Ga shi ta Ya Ajmal ce, ina ga faɗuwa ta yi a aljihun shi kima ana ta kira."
Karɓar wayar ta yi wacce ta ƙara ɗaukar kuwa.
"Duba ka ga wane ne ke kiran maza ɗaga ka gaya masa baya nan." Ta ce tana miƙa masa wayar.
Ganin an rubuta matar kirki ya sanya jikinsa ya ba shi Mushiirat ce, amma bai ce mata komai ba ya É—aga wayar da sallama.
"Hello Anty Mushiirat, Ya Ajmal ba ya nan ya manta da wayar a gida sun fita da Anty Jannah."
Wani irin faɗuwar gaba ta ji har sai da kunnuwanta suka daina aiki na ɗan taƙin lokaci.
"Lafiya mai ya faru da Jannah? Kuma mene ne haÉ—insa da ita da zai su fita?" Ta yi wa kanta tambayar cikin tsananin ruÉ—ani wanda ba ta san ta fito waje ba.
Karaf sai a kunnin Hajiya Baaba, da har ta juya za ta wuce.
"Miƙo mini wayar nufinta ba ta san za a yi auren ba ko me? Oh tsoron da yake mata ya sanya shi kasa gaya mata kenan, ai shikenan bari na hutashshe shi." Ta ce tare da karɓe wayar.
"To isashshiya matar gwal! Waton tsoron ki da yake ji ya kasa gaya miki saura kwana biyu ya angwanje da yar'uwarsa Jannah."
"Aure, Jannah kuma?" Ta furta cikin tsananin mamaki da ƙarfi.
"Mamaki kike yi? Sai ki bari zuwa gobe ki tabbatar idan kin ga an kawo miki ita a gida..."
"Haba Hajiya Baaba, wannan ba girmanki bane ki bari ya gaya mata don Allah kar ki ɓata lamarin." Cewar Ammy cikin tsananin ɓacin rai wacce tazo wucewa ta ji tana faɗa mata hakan.
"Dallah, kauce ki ba ni guri in yana tsoronta kamar uwarsa ai shi ya sa na hutashshe sh..."
"No!" Ta ce da ƙarfi tare da sakin wayar ta toshe kunnuwanta da hannunta jin muryar Ammy tana magana wanda ya tambatar mata tatsuniyar da take gaya mata gaskiya ne.
"Innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Na ba ni na shiga uku Allah ka ɗauki raina na huta. Da gaske zauji zai yi aure ba tare da ya gaya mini ba, wannan ita ce maganar da yake sanar fa ni zai gaya mini. Ashe duk tsauri da jan ido da yake mata soyayya yake da ita a ɓoye? Yarinyar da na tsana fiye da mutuwata."
Ta ce tare da nufar titi tana suratai tamkar wata mahaukaciya.
"Wallahi haka ba zai taɓa yiwu ba, zan iya danne kishina ya auro ko wace mace amma ban da ita."
Kamar wata zautacciya sai ta kuma dawo gurin da ta watsar da wayarta ta É—auka wace har ta tsage tana neman numbar mahaifiyarta.
"Ka cuce ni ka ci amanata Allah ya isa tsakanina da kai tun da har za ka iya haÉ—a baki da 'yan gidanku ka uri 'yar'uwarka ba tare da na sani ba, saboda mahaifiyarta tana fa kuÉ—i ko?" Ta yi tambayar kamar yana gabanta.
Sai kuma ta dawo inda ta yar da wayar ta ɗauka kamar wata taɓaɓɓiya ta nemi numbar mahaifiyarta wacce ta ɗauki wayar ba tare da mata lokaci ba.
"Mama, kin ji Ajmal zai yi aure kuma yar uwarsa wannan fitsararar?" Ta ce cikin tashin hankali tana kuka wanda hakan ya tada hankalin mahaifiyarta ta fara kiran sunanta.
"Shi Ajmal ɗin? Yuashe kuma wace ƙanwarsa?"Ta jera mata tambayoyin cikin tsananin ruɗani.
"Ba zan iya gaya miki ba domin ban san halin da nake ciki ba, sai dai ina jin rayuwata ta ƙare domin ba ta da amfani sam ban ga amfani samun girman da na yi ba, duba ga cin mutuncin da ya yi mini aure fa zai ƙara aurenmu ko shekara bai rufa ba."
"Kina ina ne Mushirat, kin sauka don Allah ko natsu ki kaantar da hankali."
*KAYAN CHAD ƘARSHE NE WAJEN GYARA MACE DOMIN ASALIN SAIWOWI NE NA ASALI WANDA BABU ALGUS KUMA BABU ILLAH GA LAFIYA*
*KI ZO KI GYARA, KI MAGANCE SANYIN DA YA BUSAR DA KE, KO YAKE SA KI FITAR DA ISKA TA GABA, KO RASHIN SON YIN MU'AMALAR AURE*
*GYARA GASKIYA NE SISTERS*
*KO KUNSAN DUKKAN MAGANIN DA YAKE SAUKAR DA NIIMA YA HADE MACE YAFI TASIRI IDAN AKA DAFA SHI?*
*KI TABBATAR KINA CIN KAZA, TATTABARU, DA AKE DAFAWA DA SAIWOWIN CHAD NA MUSAMMAN*
*A KARAN KANKI ZAKI JI SAUYI BARE KUMA...*😅
*080327733332*
*KU TUNTUBI SURAYYA DEE A WANNAN LAMBAR*.
*DAN SON ANNABI SAI KINSAN KIN SHIRYA ZA KI YI GYARA*.
*NA GODE*
*Contact*
*Bojuwa HERBAL'S*
*For all your kayan mata and maganin sanyi original for women of class*.
*08032773332 Whatsapp only.*
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM
Saboda tsabar kuka ta kasa cewa komai sai ajiyar zuciya take wanda yake barazanar tafiya da numfashinta.
"Ina ga ya kamata mu kai ta asibiti she is convulsived."
"Eh haka ne na kuma siyo mata magani bari na kira Ajmal ya kaita." Ya ce yana ƙoƙarin kiran wayarsa, wanda bugu ɗaya ya ɗauka don a tunaninsa zai ce amfasa aurensa ne, amma sai ya ji saɓanin haka na kiransa, duk da hakan bai yi ƙasa a gwuiwa ba ya zo yana addu'ar Allah ya sanya ayi masa albishir da fasa auren.
Da sauri ya ɗauki mota ya fice saboda Mushirat ta kira shi nan da awa biyu za ta iso Zariya ya je tasha ya ɗauko ta, wanda yake jin matsanancin tashin hankali saboda dole ya sanar mata don tana zuwa ɗakinsa, za ta nufa ga shi yanzu ya koma ɗakin Jannah an shaƙe shi da kayan da ya shiga sai da ya yi mamaki.
Yana isa ya same su a falo Jannah a kwance kan cinyar har lokacin ba ta daina hawaye ba tana ajiyar zuciya.
"Yauwa Ajmal, matarka za ka kai asibiti ba ta da lafiya." Cewar Aby fuskarsa a É—aure.
Ganin babu fuska ya ce."Ok, ta tashi mu tafi saboda zan je wani guri ne." Ya faÉ—a bayan ya gaida dad da ya masa cikin fara'a.
"Jannah, ma za tashi ki je ki sanya mayafi ku je asibiti." Cikin tsananin tsoro da rawar murya ya faÉ—a domin ya sam abu ne mai wuya ta amince.
Har ta buɗe naki za ta musa sai kuma ta ba su mamaki, ta miƙe bayan ta fakaici idanunsu ta galla masa harara wanda aka ci sa a ko kallon inda take, bai yi ba ballantana ya yi tunanin akwai wata halitta a gurin.
Da ta shiga É—aki a maimakon ta É—auki mayafi sai ta saka rigar sanyi kan doguwar rigarta ta saka hula tare da É—aukar wayarta ta saka a cikin aljihun.
'Dad, na shirya." Ta ce a sangarce tana jan majina, wanda gabakiɗaya suka bi ta da kallo har shi da ya ji kamar ya tashi, ya rinƙa kifa mata mari har sai ta je ta sanya hijabi.
"Haba Jannah, ke da kike jin sanyi ba sai ki saka hijabi ba." Cewar Aby yana nazarin fuskarta.
Kafin ta ce komai dad ya ce,"Go and wear hijab."
"Sun yi datti dama biyu ne duk gyale na ke da su."
"To ba sai ki ari na Nahlin ko Ummu ba."
"Ai ba na aron kaya." Ta ce ba tare da ta damu da tunzurar da suka yi ba, ganin duk inda suka ɓullo sai ta kauce.
Dad ya buɗe baki zai yi magana Aby ya ce,"Ƙyale ta je ki saka gyalen." Babu musu ta juya ta ɗako wani siririn gyale ta yafa iya kafaɗa, wanda shi dai bai ce komai ba ya miƙe yana mata wulaƙantaccen kallo.
"Sai kun dawo Allah ya yi muku albarka, ko Ummu ta raka ku?" Ransa ya ƙar ɓaci jin an ambaci ƙanwarsa ta raka su, wanda ya ƙara jin baƙincikin haɗa shi da ita da suka yi, fa yi nan an fara jawo masa raini wai Ummu ta raka su.
"A'a babu buƙatar haka, yanzu zamu dawo."
"To shikenan, sai kun dawo Allah ya yi muku albarka."
Shi kaÉ—ai ya amsa don ita ko kallon su ba ta yi ba ta fice.
Tana fita falon ta cire gyalen ta ƙudundune ta saka a aljihun rigar ya rage daga doguwar rigar sanyi.
Zuciyarsa ta kawo wuya ya ji tamkar zai yi hauka. Wani irin ƙululun baƙinciki ya taso masa ya zu wuyansa ya tokare shi bai wuce ba, kuma bai faɗa ciki ba.
"Innalillahi wa inna ilahir raju'un!" Ya ce yana kallonta ta madubi daidai lokacin da ta buɗe motar cikin isa da taƙama ta zauna a baya ta mai da shi direbanta kenan.
Tunanin yadda zai iya kallonta ya gaya wa mutane cewar wai ita matarsa to be ne duba ga shigarta ba ta da maraba da arniya.
"Anya iyayena sun san ni ɗin wane ne da matsayina aidanun duniya suke ƙoƙarin zubar mini da mutunci?" Ya tambayi kansa cikin ruɗani.
"Tsakanina dake Hajiya Baaba, Allah ya isa." Ya faɗa da ƙarfi tuna tashin hankalin da ke gaban shi.
"Dallah ni idan ba za ka yi driving É—in ba lemme know, ka sa ina ta sweating.." Maganarta cikin tsawa da son kuka suka doki kunninsa wanda bai san lokacin da ya juyo a sukwane yana mata mugun kallo.
Motar ya figa a fusace ya bar gidan wanda sai da suka yi nisa ya yi parking ya É—an jima ko mai ya tuna sai ya figeta a guje har suka shiga cikiin asibiti, wanda ko motsi ba ta yi ba ballantana ta hafimci me yake yi, saboda ta fishi iya gudu a mota.
Mushirat, cikin damuwa take kiran wayarsa wanda har ta yi ringing sau tari ba a É—aga ba, saboda ya manta da É—ayar wayarsa a falon Aby.
Adal da ke zaune da Ummita suna kallo a cikin falon hankalinsa ya kai gurin wayar da take ihu da neman agaji, wanda ya É—auka da sauri ya nufi gurin mom da take kicin ana haÉ—a abincin su mom da za su zo.
Yana gudu zai kai wayar ya haÉ—u fa Hajiya Baaba, da take sauri za ta shiga sashin Ammy don yin magana da Aby.
"Kai Adaluu, zo nan wayar waye a hannunka? Ka wo wayar maza kira mini Aby a waje.
Da sauri ya ƙarasa ya miƙa mata wayar."Ga shi ta Ya Ajmal ce, ina ga faɗuwa ta yi a aljihun shi kima ana ta kira."
Karɓar wayar ta yi wacce ta ƙara ɗaukar kuwa.
"Duba ka ga wane ne ke kiran maza ɗaga ka gaya masa baya nan." Ta ce tana miƙa masa wayar.
Ganin an rubuta matar kirki ya sanya jikinsa ya ba shi Mushiirat ce, amma bai ce mata komai ba ya É—aga wayar da sallama.
"Hello Anty Mushiirat, Ya Ajmal ba ya nan ya manta da wayar a gida sun fita da Anty Jannah."
Wani irin faɗuwar gaba ta ji har sai da kunnuwanta suka daina aiki na ɗan taƙin lokaci.
"Lafiya mai ya faru da Jannah? Kuma mene ne haÉ—insa da ita da zai su fita?" Ta yi wa kanta tambayar cikin tsananin ruÉ—ani wanda ba ta san ta fito waje ba.
Karaf sai a kunnin Hajiya Baaba, da har ta juya za ta wuce.
"Miƙo mini wayar nufinta ba ta san za a yi auren ba ko me? Oh tsoron da yake mata ya sanya shi kasa gaya mata kenan, ai shikenan bari na hutashshe shi." Ta ce tare da karɓe wayar.
"To isashshiya matar gwal! Waton tsoron ki da yake ji ya kasa gaya miki saura kwana biyu ya angwanje da yar'uwarsa Jannah."
"Aure, Jannah kuma?" Ta furta cikin tsananin mamaki da ƙarfi.
"Mamaki kike yi? Sai ki bari zuwa gobe ki tabbatar idan kin ga an kawo miki ita a gida..."
"Haba Hajiya Baaba, wannan ba girmanki bane ki bari ya gaya mata don Allah kar ki ɓata lamarin." Cewar Ammy cikin tsananin ɓacin rai wacce tazo wucewa ta ji tana faɗa mata hakan.
"Dallah, kauce ki ba ni guri in yana tsoronta kamar uwarsa ai shi ya sa na hutashshe sh..."
"No!" Ta ce da ƙarfi tare da sakin wayar ta toshe kunnuwanta da hannunta jin muryar Ammy tana magana wanda ya tambatar mata tatsuniyar da take gaya mata gaskiya ne.
"Innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Na ba ni na shiga uku Allah ka ɗauki raina na huta. Da gaske zauji zai yi aure ba tare da ya gaya mini ba, wannan ita ce maganar da yake sanar fa ni zai gaya mini. Ashe duk tsauri da jan ido da yake mata soyayya yake da ita a ɓoye? Yarinyar da na tsana fiye da mutuwata."
Ta ce tare da nufar titi tana suratai tamkar wata mahaukaciya.
"Wallahi haka ba zai taɓa yiwu ba, zan iya danne kishina ya auro ko wace mace amma ban da ita."
Kamar wata zautacciya sai ta kuma dawo gurin da ta watsar da wayarta ta É—auka wace har ta tsage tana neman numbar mahaifiyarta.
"Ka cuce ni ka ci amanata Allah ya isa tsakanina da kai tun da har za ka iya haÉ—a baki da 'yan gidanku ka uri 'yar'uwarka ba tare da na sani ba, saboda mahaifiyarta tana fa kuÉ—i ko?" Ta yi tambayar kamar yana gabanta.
Sai kuma ta dawo inda ta yar da wayar ta ɗauka kamar wata taɓaɓɓiya ta nemi numbar mahaifiyarta wacce ta ɗauki wayar ba tare da mata lokaci ba.
"Mama, kin ji Ajmal zai yi aure kuma yar uwarsa wannan fitsararar?" Ta ce cikin tashin hankali tana kuka wanda hakan ya tada hankalin mahaifiyarta ta fara kiran sunanta.
"Shi Ajmal ɗin? Yuashe kuma wace ƙanwarsa?"Ta jera mata tambayoyin cikin tsananin ruɗani.
"Ba zan iya gaya miki ba domin ban san halin da nake ciki ba, sai dai ina jin rayuwata ta ƙare domin ba ta da amfani sam ban ga amfani samun girman da na yi ba, duba ga cin mutuncin da ya yi mini aure fa zai ƙara aurenmu ko shekara bai rufa ba."
"Kina ina ne Mushirat, kin sauka don Allah ko natsu ki kaantar da hankali."