Sashe 58
Kura Da Fatar Akuya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ki yi shiru Jannah, ki daina É—aga murya ga mahaifiyarki, kin san ita É—in wace ce."
"Ba na buƙatar sani burina ta bar gidan nan kawai, kai kake da iko da gidanka don Allah ka kore ta."
"Babu inda za ta je zama za ta yi gidan nan har sai ranar da ta yi ninyar barin gidan." Ta ba ta amsa tana zare mata ido.
Sai kuma ta kalli Mujee, da take tsananin mamakin kalaman Jannah gareta, domin ta gane sam ba ta da tarbiya idanu ta zaro daidai lokacin da ta nufi tibin bango za ta kai masa duka wanda fahimtar hakan Ummu ta riƙe ta.
"Wallahi sai ta bar gidan nan ko ba zan ƙara zuwa ba. Ki ɗauki duk lokacinki ki kula da rayuwar wasu, amma ba ki isa ki shigo da kowa a cikin rayuwarmu ba, wanda yin hakan zai kawo mummunar saɓawa a tskaninmu."
"Aiko ba ki isa ba matuƙar ni na haife ki ko kin ɗauka ba ta da galihu ce? Ita ɗin 'yar babban ɗan kasuwa ce, kuma mace mai aji da ilmi tare muka yi degree muka fara master wanda ta yi aure suka suka koma garin Abuja daga baya na neme ta na rasa har da shafinta na yanar gizo sai yanzu na ganta cikin mawuyacin halin da ke kanki ba ki wuce shiga cikinsa ba.
"Let her be whatever but, I don't care about her identity, cus I hate her ba za ta zauna a gidan nan ba." Ta ce tare da zare mata idanu.
Kuka mom ta fashe da shi tare da faÉ—awa jikin Mujee, daidai lokacin Jannah ta ruga da gudu ta shige cikin É—akinta tana kuka.
"Kowa akwai kuskuren da yake yi a rayuwarsa amma na wa ya wuce mizanin hankali. Na raini 'yata cikin rashin tarbiya sam ba ta ganin darajata, tozarta ni take da gaya mini magana son ranta."Sosai take kuka har da sheshsheƙa.
"Kiyi haƙuri Halee, ba mu da ikon canza rayuwarmu kamar yadda bamu da ikon koma baya gareta, tabbas kin yi kuskure domin 'ya'yanmu sune sanyin idaniyarmu, da kalamansu da biyayyarsu yake sawa muji mu a duniya sarakai amma kuma kin tafka kuskuren saka mata tsoronki a ranta. Zan bar gidan nan na koma inda nake rayuwa cikin bola, saboda 'yarki ba ta sona sam ba na son na kawo muku rashin zaman lafiya."
"Sam hakan ba zai taɓa faruwa sai dai matuƙar ba na numfashi, ba ta da ikon da za ta ɓani zaɓi a rayuwata ni ce mahaifiyarta dole ta bi nawa zaɓin."
"Na cuci kaina na aminta da Kham ya cuci rayuwata ya bar mini tabo wanda ba zai taɓa goguwa a gare ni ba. Mai na yi masa ya zaɓi ya saka dafi wanda gubarsa ya fi na macici a gare ni? Na rantse da zan gan shi da hannuna zan kashe shi na miƙa kaina ga hukuma domin ni kaina ba zan yafe wa kaina na aminta da na yi da shi ba har na shigo da shi cikin rayuwata."Ta ƙarashe maganar tana kuka sosai.
Labarin ya zo da wani irin salo da nishadi, karku baru a ba ku labari. Ku biyo ni domin it’s just like a little introduction part, and guess what? You will really enjoy it. Believe me, my dear readers. Your happiness is my concern. Follow me on Facebook, Whatsapp, Wattpad, Arewaboo, and Bakandamiya. Ta ku, Jamila Lawal Zango (Jamsy).
FOR WHATSAPP: 08144072423
CALL: 07072971093
KURA DA FATAR AKUYA
*RUBUTAWA:-*
*JAMILA LAWAL ZANGO*
(JAMSY)
*SADAUKARWA GA:-*
*BADAMASI (AUTA)*
FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION
(Home Of Qualities And Trusted Writer's Of The Nation?)
Ban yadda a juya mini labarina ta ko wace siga ko karantashi ba tare da izinina ba. Aikata hakan zai sa mutum ya fuskanci doka.
*PAGE 27-28*
*BOJUWA HERBAL'S*
*KAYAN CHAD ƘARSHE NE WAJEN GYARA MACE DOMIN ASALIN SAIWOWI NE NA ASALI WANDA BABU ALGUS KUMA BABU ILLAH GA LAFIYA*
*KI ZO KI GYARA, KI MAGANCE SANYIN DA YA BUSAR DA KE, KO YAKE SA KI FITAR DA ISKA TA GABA, KO RASHIN SON YIN MU'AMALAR AURE*
*GYARA GASKIYA NE SISTERS*
*KO KUNSAN DUKKAN MAGANIN DA YAKE SAUKAR DA NIIMA YA HADE MACE YAFI TASIRI IDAN AKA DAFA SHI?*
*KI TABBATAR KINA CIN KAZA, TATTABARU, DA AKE DAFAWA DA SAIWOWIN CHAD NA MUSAMMAN*
*A KARAN KANKI ZAKI JI SAUYI BARE KUMA...*😅
*080327733332*
*KU TUNTUBI SURAYYA DEE A WANNAN LAMBAR*.
*DAN SON ANNABI SAI KINSAN KIN SHIRYA ZA KI YI GYARA*.
*NA GODE*
*Contact*
*Bojuwa HERBAL'S*
*For all your kayan mata and maganin sanyi original for women of class*.
*08032773332 Whatsapp only.*
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM
"Ki yi haƙuri ki ba ni labarin abin da ya faru dake bayan rabuwarmu.
"Ba yan aurenmu da Kham, mun yi amarci cikin so da ƙauna, a lokacin da muka kammala masters muna zaune ni da shi babu aiki, ke kuma kun tafi waje za ki yi phd ya zo mini da murna ya samu aiki a Ilori kuma aiki mai girma.
Na yi murna sosai saboda kin san ko da muka yi aure mahaifina yake kula da mu.
Ba mu ƙara yin sati ba a Kano muka tattara muka tafi Ilori inda ya fara aiki cikin nasara.
Lokaci guda ya yi gida ya sai mota arziki ya yawaita sosai muna zaman mu cikin ƙoshin lafiya.
Babu yadda ban yi da shi ba akan ya barni na haifa ko yaro ɗaya ne, amma ya ƙin akan bai shirya haihuwa ba. Kin dai san yadda ya tsani haihuwa da irin yadda yake zagin matan ajinmu da ya gani da ciki?"
Ta ƙarashe maganar tana kallon mom wanda ta ɗaga mata kai cikin sanyi sai ta ɗora da ce wa,
"Ƙwasam ranar wata laraba ba ina zaune Kham ya shigo gida, cikin tashin hankali domin kuka yake yi, inda ya sanar da ni 'yan kidnappers sun kama iyayena.
Na shiga cikin tsananin tashin hankali wanda har sai da na yi kwana biyu ba tare da na san inda kai na yake ba.
Bayan na farfaɗo ake sanar dani sun kira har sun buƙaci kuɗin da suke son a ba su na ranson.
Na shiga tsananin ɗimuwa jin maƙudan da suka yi demanding duk da cewa mahaifina yana da kuɗi, amma kuɗin da suka buƙata ya wuce hakan.
Haka muka tattara komai muka siyar da komai aka kai musu kuɗin. A ranar da suka yi za a ɗauke su cikin tashin hankali, muka isa gurin da tsoron guda biyu, wanda sai gawan iyayena aka ɗauko mini har da ƙanwata sun kashe su."
Ka sa ci gaba ta yi da maganar tana kuka sosai, domin numfashinta har ɗaukewa ya ke ƙoƙarin yi, wanda sai da mom ta kamata cikin tsananin tausayawa.
"Ba za ki iya ƙarasawa ba ki yi shiru ki bar labarin zuwa wani lokaci." Ta ce mata cikin kuka.
Girgiza mata kai ta yi ta ci gaba da cewa,
"Na yi kuka na yi kuka har na ba uku lada. Na ji duniyar da nake ciki ba na muradinta. Rayuwa ta yi mini ƙunci babu iyaye kuma na rasa duka dukiyar da suka mallaka.
Na daÉ—e ban samu na dawo daidai ba don sai da Kham ya haÉ—a mini da rubutu na dangana na fara walwala.
A hankali kuma sai ya fara canza mini da na yi magana sai ihu da zagi. Idan na tambaye shi kuɗi sai ya taso mini tamkar zai cinye ni watarana har da mari. A wannan lokacin na yi tunanin ko zaman da nake yi bana neman na kaina ya sanyan hakan, wanda na kakkaɓe takadduna na fara neman aiki.
Cikin ikon Allah na samu aiki a wata ma'aikata kuma da kuɗi mai tsoka. Na dawo gida cikin murna na sanar masa a tunanina zai yi farincin, amma sai ya shafa ma idanunsa toka ya ƙi nuna farincikinsa ya ƙi amincewa, wanda ta kai mu muka yi faɗa sosai har sai da ya yi mini duka ya fasa mini jikina.
Na kafe akan bakana cewar dole sai na yi aiki amma sai ya ce mini dole na zaɓi ɗaya ko aure ko aiki, wanda take na zaɓi aikin domin a bana buƙatar sake zama da shi ganin yadda lokaci guda ya rikiɗe ya zama kura da fatar akuya.
Take ya rubuta mini saki babu ko tausaya, sannan ya sanar mini kan cewar shi ya tura aka yi garkuwa da iyayena, don ya kwashe dukiyar mahaifina. Na shiga cikin tsananin tashin hankalin da ban san lokacin da na yi kukan kura na fara kai masa duka, da duk abin da na gani ina zaginsa da ja masa bala'i da alkaba'i iri-iri.
Duka ya hau ni da shi har sai da ya fasa mini jikina, ya kuma kwashe komai nawa har da takaddun makaranta, bai barni na É—auko komai nawa ba ya gudu ya canza gida, wanda na neme shi na rasa.
Abin duniya suka yi mini yawa ga shi ba ni da ko sisi ga yunwa ga ciwo. Da taimakon wata maƙociyata na kai ƙararsa ga hukuma, aka ba za nemansa amma ba bu shi, wanda kan dole na haƙura na dawo Kaduna ina zama a gidan Ƙanin mahaifina.
Sai zaman namu ya ƙi daɗi da duka mutanen gidan domin da kansa, kawuna yake ƙorafi a lokacin da mahaifina yake raye bai taimaka masa ba, don haka na nemi guri kar na ɗora masa wahala.
Ina zaune a gidan ba tare da na yi zuciya na bar gidan ba, domin ban san inda za ni ba, saboda mahaifiyata bafulana ne kuma an tashi garinsu, ba ta da wani na kusa da zan je garesa.
Wani irin manyan ƙuraje suka fara fito mini a ƙasana, suna ruwa su fashe su rinƙa fitar da wani irin ruwa mai ƙarni da wani ga azabar wari.
Ganin haka matar kawuna ta sa ya kore ni cewarta ba zan shafa musu lalura ba, tare da yi mini ƙazafin cewar a gurin biyan maza na ɗauko cutar, amma sai na ƙi tafiya domin babu inda za ni.
Tsana da ƙyara da tsangwama na fuskanta saboda ko kofin da na sha ruwa ba sa ƙara ɗauka.
A hankali ciwon yafi ƙarfina har ta kai ga na fara wari da mutane suna guduna.
"Ba na buƙatar sani burina ta bar gidan nan kawai, kai kake da iko da gidanka don Allah ka kore ta."
"Babu inda za ta je zama za ta yi gidan nan har sai ranar da ta yi ninyar barin gidan." Ta ba ta amsa tana zare mata ido.
Sai kuma ta kalli Mujee, da take tsananin mamakin kalaman Jannah gareta, domin ta gane sam ba ta da tarbiya idanu ta zaro daidai lokacin da ta nufi tibin bango za ta kai masa duka wanda fahimtar hakan Ummu ta riƙe ta.
"Wallahi sai ta bar gidan nan ko ba zan ƙara zuwa ba. Ki ɗauki duk lokacinki ki kula da rayuwar wasu, amma ba ki isa ki shigo da kowa a cikin rayuwarmu ba, wanda yin hakan zai kawo mummunar saɓawa a tskaninmu."
"Aiko ba ki isa ba matuƙar ni na haife ki ko kin ɗauka ba ta da galihu ce? Ita ɗin 'yar babban ɗan kasuwa ce, kuma mace mai aji da ilmi tare muka yi degree muka fara master wanda ta yi aure suka suka koma garin Abuja daga baya na neme ta na rasa har da shafinta na yanar gizo sai yanzu na ganta cikin mawuyacin halin da ke kanki ba ki wuce shiga cikinsa ba.
"Let her be whatever but, I don't care about her identity, cus I hate her ba za ta zauna a gidan nan ba." Ta ce tare da zare mata idanu.
Kuka mom ta fashe da shi tare da faÉ—awa jikin Mujee, daidai lokacin Jannah ta ruga da gudu ta shige cikin É—akinta tana kuka.
"Kowa akwai kuskuren da yake yi a rayuwarsa amma na wa ya wuce mizanin hankali. Na raini 'yata cikin rashin tarbiya sam ba ta ganin darajata, tozarta ni take da gaya mini magana son ranta."Sosai take kuka har da sheshsheƙa.
"Kiyi haƙuri Halee, ba mu da ikon canza rayuwarmu kamar yadda bamu da ikon koma baya gareta, tabbas kin yi kuskure domin 'ya'yanmu sune sanyin idaniyarmu, da kalamansu da biyayyarsu yake sawa muji mu a duniya sarakai amma kuma kin tafka kuskuren saka mata tsoronki a ranta. Zan bar gidan nan na koma inda nake rayuwa cikin bola, saboda 'yarki ba ta sona sam ba na son na kawo muku rashin zaman lafiya."
"Sam hakan ba zai taɓa faruwa sai dai matuƙar ba na numfashi, ba ta da ikon da za ta ɓani zaɓi a rayuwata ni ce mahaifiyarta dole ta bi nawa zaɓin."
"Na cuci kaina na aminta da Kham ya cuci rayuwata ya bar mini tabo wanda ba zai taɓa goguwa a gare ni ba. Mai na yi masa ya zaɓi ya saka dafi wanda gubarsa ya fi na macici a gare ni? Na rantse da zan gan shi da hannuna zan kashe shi na miƙa kaina ga hukuma domin ni kaina ba zan yafe wa kaina na aminta da na yi da shi ba har na shigo da shi cikin rayuwata."Ta ƙarashe maganar tana kuka sosai.
Labarin ya zo da wani irin salo da nishadi, karku baru a ba ku labari. Ku biyo ni domin it’s just like a little introduction part, and guess what? You will really enjoy it. Believe me, my dear readers. Your happiness is my concern. Follow me on Facebook, Whatsapp, Wattpad, Arewaboo, and Bakandamiya. Ta ku, Jamila Lawal Zango (Jamsy).
FOR WHATSAPP: 08144072423
CALL: 07072971093
KURA DA FATAR AKUYA
*RUBUTAWA:-*
*JAMILA LAWAL ZANGO*
(JAMSY)
*SADAUKARWA GA:-*
*BADAMASI (AUTA)*
FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATION
(Home Of Qualities And Trusted Writer's Of The Nation?)
Ban yadda a juya mini labarina ta ko wace siga ko karantashi ba tare da izinina ba. Aikata hakan zai sa mutum ya fuskanci doka.
*PAGE 27-28*
*BOJUWA HERBAL'S*
*KAYAN CHAD ƘARSHE NE WAJEN GYARA MACE DOMIN ASALIN SAIWOWI NE NA ASALI WANDA BABU ALGUS KUMA BABU ILLAH GA LAFIYA*
*KI ZO KI GYARA, KI MAGANCE SANYIN DA YA BUSAR DA KE, KO YAKE SA KI FITAR DA ISKA TA GABA, KO RASHIN SON YIN MU'AMALAR AURE*
*GYARA GASKIYA NE SISTERS*
*KO KUNSAN DUKKAN MAGANIN DA YAKE SAUKAR DA NIIMA YA HADE MACE YAFI TASIRI IDAN AKA DAFA SHI?*
*KI TABBATAR KINA CIN KAZA, TATTABARU, DA AKE DAFAWA DA SAIWOWIN CHAD NA MUSAMMAN*
*A KARAN KANKI ZAKI JI SAUYI BARE KUMA...*😅
*080327733332*
*KU TUNTUBI SURAYYA DEE A WANNAN LAMBAR*.
*DAN SON ANNABI SAI KINSAN KIN SHIRYA ZA KI YI GYARA*.
*NA GODE*
*Contact*
*Bojuwa HERBAL'S*
*For all your kayan mata and maganin sanyi original for women of class*.
*08032773332 Whatsapp only.*
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM
"Ki yi haƙuri ki ba ni labarin abin da ya faru dake bayan rabuwarmu.
"Ba yan aurenmu da Kham, mun yi amarci cikin so da ƙauna, a lokacin da muka kammala masters muna zaune ni da shi babu aiki, ke kuma kun tafi waje za ki yi phd ya zo mini da murna ya samu aiki a Ilori kuma aiki mai girma.
Na yi murna sosai saboda kin san ko da muka yi aure mahaifina yake kula da mu.
Ba mu ƙara yin sati ba a Kano muka tattara muka tafi Ilori inda ya fara aiki cikin nasara.
Lokaci guda ya yi gida ya sai mota arziki ya yawaita sosai muna zaman mu cikin ƙoshin lafiya.
Babu yadda ban yi da shi ba akan ya barni na haifa ko yaro ɗaya ne, amma ya ƙin akan bai shirya haihuwa ba. Kin dai san yadda ya tsani haihuwa da irin yadda yake zagin matan ajinmu da ya gani da ciki?"
Ta ƙarashe maganar tana kallon mom wanda ta ɗaga mata kai cikin sanyi sai ta ɗora da ce wa,
"Ƙwasam ranar wata laraba ba ina zaune Kham ya shigo gida, cikin tashin hankali domin kuka yake yi, inda ya sanar da ni 'yan kidnappers sun kama iyayena.
Na shiga cikin tsananin tashin hankali wanda har sai da na yi kwana biyu ba tare da na san inda kai na yake ba.
Bayan na farfaɗo ake sanar dani sun kira har sun buƙaci kuɗin da suke son a ba su na ranson.
Na shiga tsananin ɗimuwa jin maƙudan da suka yi demanding duk da cewa mahaifina yana da kuɗi, amma kuɗin da suka buƙata ya wuce hakan.
Haka muka tattara komai muka siyar da komai aka kai musu kuɗin. A ranar da suka yi za a ɗauke su cikin tashin hankali, muka isa gurin da tsoron guda biyu, wanda sai gawan iyayena aka ɗauko mini har da ƙanwata sun kashe su."
Ka sa ci gaba ta yi da maganar tana kuka sosai, domin numfashinta har ɗaukewa ya ke ƙoƙarin yi, wanda sai da mom ta kamata cikin tsananin tausayawa.
"Ba za ki iya ƙarasawa ba ki yi shiru ki bar labarin zuwa wani lokaci." Ta ce mata cikin kuka.
Girgiza mata kai ta yi ta ci gaba da cewa,
"Na yi kuka na yi kuka har na ba uku lada. Na ji duniyar da nake ciki ba na muradinta. Rayuwa ta yi mini ƙunci babu iyaye kuma na rasa duka dukiyar da suka mallaka.
Na daÉ—e ban samu na dawo daidai ba don sai da Kham ya haÉ—a mini da rubutu na dangana na fara walwala.
A hankali kuma sai ya fara canza mini da na yi magana sai ihu da zagi. Idan na tambaye shi kuɗi sai ya taso mini tamkar zai cinye ni watarana har da mari. A wannan lokacin na yi tunanin ko zaman da nake yi bana neman na kaina ya sanyan hakan, wanda na kakkaɓe takadduna na fara neman aiki.
Cikin ikon Allah na samu aiki a wata ma'aikata kuma da kuɗi mai tsoka. Na dawo gida cikin murna na sanar masa a tunanina zai yi farincin, amma sai ya shafa ma idanunsa toka ya ƙi nuna farincikinsa ya ƙi amincewa, wanda ta kai mu muka yi faɗa sosai har sai da ya yi mini duka ya fasa mini jikina.
Na kafe akan bakana cewar dole sai na yi aiki amma sai ya ce mini dole na zaɓi ɗaya ko aure ko aiki, wanda take na zaɓi aikin domin a bana buƙatar sake zama da shi ganin yadda lokaci guda ya rikiɗe ya zama kura da fatar akuya.
Take ya rubuta mini saki babu ko tausaya, sannan ya sanar mini kan cewar shi ya tura aka yi garkuwa da iyayena, don ya kwashe dukiyar mahaifina. Na shiga cikin tsananin tashin hankalin da ban san lokacin da na yi kukan kura na fara kai masa duka, da duk abin da na gani ina zaginsa da ja masa bala'i da alkaba'i iri-iri.
Duka ya hau ni da shi har sai da ya fasa mini jikina, ya kuma kwashe komai nawa har da takaddun makaranta, bai barni na É—auko komai nawa ba ya gudu ya canza gida, wanda na neme shi na rasa.
Abin duniya suka yi mini yawa ga shi ba ni da ko sisi ga yunwa ga ciwo. Da taimakon wata maƙociyata na kai ƙararsa ga hukuma, aka ba za nemansa amma ba bu shi, wanda kan dole na haƙura na dawo Kaduna ina zama a gidan Ƙanin mahaifina.
Sai zaman namu ya ƙi daɗi da duka mutanen gidan domin da kansa, kawuna yake ƙorafi a lokacin da mahaifina yake raye bai taimaka masa ba, don haka na nemi guri kar na ɗora masa wahala.
Ina zaune a gidan ba tare da na yi zuciya na bar gidan ba, domin ban san inda za ni ba, saboda mahaifiyata bafulana ne kuma an tashi garinsu, ba ta da wani na kusa da zan je garesa.
Wani irin manyan ƙuraje suka fara fito mini a ƙasana, suna ruwa su fashe su rinƙa fitar da wani irin ruwa mai ƙarni da wani ga azabar wari.
Ganin haka matar kawuna ta sa ya kore ni cewarta ba zan shafa musu lalura ba, tare da yi mini ƙazafin cewar a gurin biyan maza na ɗauko cutar, amma sai na ƙi tafiya domin babu inda za ni.
Tsana da ƙyara da tsangwama na fuskanta saboda ko kofin da na sha ruwa ba sa ƙara ɗauka.
A hankali ciwon yafi ƙarfina har ta kai ga na fara wari da mutane suna guduna.