Sashe 57
Kundin Cinikayya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*******
Sooraj kuwa chan ya hango mai saida ruwa. Parking ya yi tare da sauka sannan ya je ya siyo ruwa guda É—aya. Saida ya É—au lokaci Sosai Kana ya dawo cikin motan. Zuwan shi keda wuya ya ga bata cikin motan.
Mamaki ne ya kama Sooraj . "Lallai ma yarinyar nan, yanzu kuma ina ta shiga". Waige-waige ya soma yi, chan idanuwansa ya sauka a kanta. Tsaye take da wasu samari guda uku suna sanye da baƙaken suit. Yayin da Zahra ke surfa musu bala'i ta inda take shiga bata nan take fita ba.
Dafa kansa Sooraj ya yi. "Wayyo Allah, wannan wace iriyar masifa ce, wai ko ina taje saita nuna halin ta".
Ya faɗa yana mai ƙarasa wa inda take. Zuwa wajan keda wuya Zahra ta ganshi. Girgiza kai Zahra ta yi ta ce . "Yauwa masha Allah kazo a dai-dai, zo ka jini da wata masifa, ina zaman-zama na waɗan nan kajin dake sanye cikin wannan abun da suka kira suit suka zo inda nake, na tambaye su me suke so suka ce wai ai zuwa suka yi su sace ni, shi ne na ce idan za su iya su sace ni".
Girgiza kai Sooraj ya yi ya ce. "Kema in banda abunki ai wasa suke miki".
"A'a wallahi waɗan nan ba wasa suke ba, kana ganinsu yadda ka san wasu ƙasurguman masheƙa, ni kuma dai-dai nake da su". Cewar Zahra wacce ta faɗa hannunta riƙe a ƙugu tana karkaɗa su tare da karka ƙafarta yadda kasan wacce zata yi dambe.
"Shi ke nen to mu tafi ko". Sooraj ya faÉ—a yana mai kama hannun Zahra.
Nan take maza ukun da ke sanye cikin suit suka kalli juna, nan suka fito da wani abu kamar perfume tare da fesa musu.
Duk abinda ke faruwa a gaban idanuwan Mk.
Nan take jiri ya ɗebe su suka faɗi a ƙasa.
Kwashe su mutanen suka yi tare da saka su a mota.
Ganin hakan ya sa jama'a suka saki ihuu yayin da suka jifar motan kidnappers ɗin da dutsina. Da sauri kidnappers ɗin suka tada mota tare da fara ƙoƙarin barin wajan. Nan jama'a suka dinga binsu a baya har suka ɓace wa ganinsu.
Da sauri Mk ya nufi inda motar Sooraj yake domin ganin idan akwai inhaler a motar domin ya san perfume da aka fesa musu zai iya affecting É—in shi, domin kuwa ya san Sooraj yana da asma. Nan ya fara dube-dube a motar. Cikin sa'a kuwa ya ga inhaler É—in saman kujera. Da sauri ya É—auka sannan ya nufi motarsa da sauri tare da tada wa ya bi bayansu Zahra.
Gudu suke falfalawa kamar za su tashi sama.
BuÉ—e idanuwanta Zahra ta yi ta gansu cikin mota. Ihuuu ta buga yayin da ta fara dukan wanda ke bayan seat É—in kusa da Sooraj.
Nan take ɗaya a cikin su ya kwaɗe ta da mari. Jin marin Zahra ta yi har cikin ƙwaƙwalwarta. Nan take ta fusa ta yayin da ta kama kunnen wanda ke kusa da ita tare da fara gantsara masa cizo.
Ihuuu saurayin ya buga yayin da ya fara ƙoƙarin ƙwace kanshi amma hakan ya cutura. Kuma hakan bai sa sun dakatar da tuƙin ba.
Nan saurayin ya taki sa'a ta sake shi. Ganin ta saki kunnensa ya sa shi dafa kunnensa wanda ya yi jajir. Gurnani ya fara yi. Nan ya shaƙe mata wuya tare da ƙoƙarin yi mata allura kan jijiyar wuyanta.
Duk abinda ke faruwa Sooraj bai sani ba, domin har izuwa wannan lokaci bai farfaÉ—o ba.
Babu zato suka fara jiyo Sooraj yana nishi sama-sama alamun asma É—insa ya tashi.
Ganin hakan ya sa Zahra ta sa dukannin ƙarfinta ta ture wannan saurayin.
Hankali tashe ta É—aga Sooraj tare da girgiza shi. "Yahya Sooraj me ya sa me ka?, dan Allah kada ka mutu ka barni".
Cikin fitar hayyaci Sooraj ya dube ta ya ce. "Asma É—ina ya tashi kuma inhaler É—ina yana cikin motata".
Zaro idanuwa waje Zahra ta yi nan take tausayin Sooraj ya kama ta. Kallon kidnappers É—in ta yi ta ce . "Dan Allah ku mayar da mu, idan ba haka ba zai mutu, ko baku ga yana cikin mawuyacin hali ba ne".
Ko kallon Zahra basu yi ba saima ƙara wa motar gudu da suka yi.
Rungume Sooraj Zahra ta yi tare da É—aukar ruwan da ya siyo ta bashi yasha.
Chan cikin dajin suka isa. Tsayar da motar suka yi tare da fitowa. Sannan suka fito da Zahra da Sooraj kana suka É—aÉ—É—aure su jikin bishiya sannan suka nufi inda su Amrah suke domin fito da su.
Dai-dai lokacin shima Mk ya ƙaraso wajan. Da sauri ya nufi inda su Sooraj suke sannan ya bashi inhaler ya shaƙa.
Dubansa Zahra ta yi ta ce. "Dan Allah ka kunce mu".
"Shiiiiii!". Mk ya yi mata alama da hannu da ta yi shiru.
A hankali Mk ya fara kunce su yana mai waige-waige.
******************
"Wai ni kamm Yahya Usman ina su Amrah da Yahya Umar suke?, har yanzu shiru basu dawo gida ba, ni fa ina tsoron kada wani abu na cutarwa ya cutar ds su.
Cewar Khairiya.
Kallonta Usman wanda ke zaune kan 3seater ya yi ya ce. "Babu abinda zai same su, insha Allah suna cikin ƙoshin lafiya, ni na matsu su dawo mu koma jigawa".
Kallon su Ramlat ta yi ta ce. Ni fa ina ganin kamar akwai abinda ke tafiya ba dai-dai ba, tabbas akwai wani abu da Yahya ke ɓoye mana, kuma baya son mu sani".
Kallonta Usman ya yi ya ce. "Mene ne to Yahya zai ɓoye mana?".
Amsa Ramlat ta bashi da cewa. "Jiya na kira Abbah, munyi waya to a lokaci da muka gama wayar ya manta bai kashe wayar ba, naji yana yin magana da wani bansani ba ko mace ce ko namiji, naji yana cewa ya tabbatar su Yahya basu tsira daga gare shi ba, sannan a tabbatar an tafi da Amrah Lagos daga nan a wuce da ita ƙasar waje. Na kasa gane me ke faruwa".
Kallonta Usman ya yi ya ce.
"Kina nufin Abba ya sace su Amrah?".
Amsa Ramlat ta bashi da cewa. "Ƙwarai kuwa tabbas ya sace su. Kenen dama Abba ba mutumin kirki bane?"
*********
Æangaren su Umar kuwa su kidnappers É—in na zuwa suka ga babu kowa a wajan in banda Amrah da kuma Umar. ÆŠaga bindigar su suka yi kan Umar sannan suka ce. "Ina sauran mutanen suke".
Kallon su Amrah ta yi ta ce. "Mun kunce su, sun gudu".
"Zaku ga abinda za mu yi muku maza ku fita".
Cewar É—aya daga cikin kidnappers É—in.
Da sauri Umar ya riƙe hannun Amrah sa'anan suka fita waje.
Bayan Mk ya gama kunce su Zahra. Sooraj ya riƙe hannun Zahra suka fara gudu suna nufar inda kangon yake.
Dai-dai lokacin da su Amrah ke fitowa daga wajan.
Take Amrah ta buge Zahra cikin rashin sani. Da sauri Zahra ta juya domin ganin waye.
Dai-dai lokacin suka haÉ—a ido da Amrah.
Chakkk Zahra ta dakata yayin da gaban kowanensu ya buga da mugun ƙarfi. Zaro idanuwa waje Umar da Sooraj suka yi.
Sakin baki Zahra ta yi tare da shafa fuskantar. Kallonta Amrah ta yi domin ganin mai kama da ita sakkk.
"Me nake gani haka?, wayyo Allah babu maraba dani da ita". Cewar Zahra wacce ta ƙura wa Amrah kallo. Yayin da itama Amrah abinda take yi kenen.
"I can't believe this". Cewar Sooraj.
"Wayyo Allah shin gamo nayi ko kuwa". Amrah ta faÉ—a cikin zuciyarta.
"Babu maraba tsakaninsu, abinda ya bambanta su shi ne ƙwayar idanuwa". Cewar Umar wanda ya saki baki yana kallo.
******
Riƙe hannun Safira Aliyu ya yi sannan ya fita da ita.
Zagayawa suka yi daidai inda su Zahra suke.
Cikin rashin sa'a ƙafar Safira ya buge itace. Hakan ya sa ta sakin ƙara!.
Waigawa gaba É—aya suka yi nan take idanuwansu ya sauka kan Safira. Yayin da ita ma Safira nats idanuwa suka sauka kan su Zahra.
Nan take gabanta ya faɗi!, yayin da wata iriyar razananniyar ƙara! .
ÆŠora hannu Zahra ta yi a kai ya ce. "Na shiga uku wai masu kama dani É—in har guda nawa ne?, shin mafarki nake yi ko kuwa".
Nan Zahra, Safira da Amrah suka haÉ—a baki wajan faÉ—in.
"muÉ—in su waye?".
Jiri ne ya fara ɗiban su ukun. Nan take kowacce a cikin su ta faɗi ƙasa sumammiya.
Ba tsammani su Umar suka ga an fara wani irin iska mai haÉ—e da guguwa wacce karaÉ—e ilahirin dajin baki É—aya.
WASA FARIN GIRKI🤸â€â™€ï¸ðŸ’ƒðŸ’ƒðŸ’ƒðŸ¤¸â€â™€ï¸ðŸ¤¸â€â™€ï¸ðŸ¤¸â€â™€ï¸
ALƘALAMIN âœï¸
A'ISHA M.B💞💞💞
ZINARIYAR JAJIRTATTUhttps://whatsapp.com/channel/0029VaeK0CGLo4hfFWLtYL2g
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 âœï¸
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i_.âœï¸
*DIAMOND 💎 STARâ*
*LADIES ðŸ§â€â™€ï¸ðŸ§ðŸ¼â€â™€ï¸ðŸ§â€â™€ï¸*
(We stand together)
ðŸ¤ðŸ¤ðŸ¤
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
*BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM*
Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai!
*🔥KUNDIN CINIKAYYA* *🌎 PAGE 5ï¸âƒ£5ï¸âƒ£â–¶ï¸5ï¸âƒ£6ï¸âƒ£
_______________________
A matuƙar tsora ce Sooraj ya nufi inda Zahra ta faɗi da mugun sauri tare da ɗago ta ya fara jijjiga ta a razane da firgici yana mai faɗin Zahra me kika aikata haka? ya za ki sha wannan abunda kika san guba ce a ciki kina da hankali kuwa".
Hankalin Mami da sauran ƴan cikin falon ba ƙaramin tashi ya yi ba ganin yadda Zahra ta fara fita daga cikin hayyacin ta. fusge jikin ta zahra ta yi daga jikin na Sooraj sannan ta miƙe tsaye a hankali nan take jiri ya ɗebe ta, ta faɗi a ƙasa . Da sauri Sooraj ya nufi inda take sannan ya dauke ta ya nufi waje da ita da mugun gudu saboda sauri ko ganin gabansa ba ya yi.
Kai tsaye inda motarsa yake ya nufa tare da nufar side ɗin ƴan zaman banza tare da buɗe ƙofar motar sannan ya saka Zahra a cikin mota sannan ya rufe ya juya tare da shiga mazaunin driver ya sa car key ya ta da motar tare da jan motan da gudu ya fita daga cikin masarautar. tafiya yake yi ba gaggautawa tare da wani irin gudun tuki tamkar ana tseren mota.
Sooraj kuwa chan ya hango mai saida ruwa. Parking ya yi tare da sauka sannan ya je ya siyo ruwa guda É—aya. Saida ya É—au lokaci Sosai Kana ya dawo cikin motan. Zuwan shi keda wuya ya ga bata cikin motan.
Mamaki ne ya kama Sooraj . "Lallai ma yarinyar nan, yanzu kuma ina ta shiga". Waige-waige ya soma yi, chan idanuwansa ya sauka a kanta. Tsaye take da wasu samari guda uku suna sanye da baƙaken suit. Yayin da Zahra ke surfa musu bala'i ta inda take shiga bata nan take fita ba.
Dafa kansa Sooraj ya yi. "Wayyo Allah, wannan wace iriyar masifa ce, wai ko ina taje saita nuna halin ta".
Ya faɗa yana mai ƙarasa wa inda take. Zuwa wajan keda wuya Zahra ta ganshi. Girgiza kai Zahra ta yi ta ce . "Yauwa masha Allah kazo a dai-dai, zo ka jini da wata masifa, ina zaman-zama na waɗan nan kajin dake sanye cikin wannan abun da suka kira suit suka zo inda nake, na tambaye su me suke so suka ce wai ai zuwa suka yi su sace ni, shi ne na ce idan za su iya su sace ni".
Girgiza kai Sooraj ya yi ya ce. "Kema in banda abunki ai wasa suke miki".
"A'a wallahi waɗan nan ba wasa suke ba, kana ganinsu yadda ka san wasu ƙasurguman masheƙa, ni kuma dai-dai nake da su". Cewar Zahra wacce ta faɗa hannunta riƙe a ƙugu tana karkaɗa su tare da karka ƙafarta yadda kasan wacce zata yi dambe.
"Shi ke nen to mu tafi ko". Sooraj ya faÉ—a yana mai kama hannun Zahra.
Nan take maza ukun da ke sanye cikin suit suka kalli juna, nan suka fito da wani abu kamar perfume tare da fesa musu.
Duk abinda ke faruwa a gaban idanuwan Mk.
Nan take jiri ya ɗebe su suka faɗi a ƙasa.
Kwashe su mutanen suka yi tare da saka su a mota.
Ganin hakan ya sa jama'a suka saki ihuu yayin da suka jifar motan kidnappers ɗin da dutsina. Da sauri kidnappers ɗin suka tada mota tare da fara ƙoƙarin barin wajan. Nan jama'a suka dinga binsu a baya har suka ɓace wa ganinsu.
Da sauri Mk ya nufi inda motar Sooraj yake domin ganin idan akwai inhaler a motar domin ya san perfume da aka fesa musu zai iya affecting É—in shi, domin kuwa ya san Sooraj yana da asma. Nan ya fara dube-dube a motar. Cikin sa'a kuwa ya ga inhaler É—in saman kujera. Da sauri ya É—auka sannan ya nufi motarsa da sauri tare da tada wa ya bi bayansu Zahra.
Gudu suke falfalawa kamar za su tashi sama.
BuÉ—e idanuwanta Zahra ta yi ta gansu cikin mota. Ihuuu ta buga yayin da ta fara dukan wanda ke bayan seat É—in kusa da Sooraj.
Nan take ɗaya a cikin su ya kwaɗe ta da mari. Jin marin Zahra ta yi har cikin ƙwaƙwalwarta. Nan take ta fusa ta yayin da ta kama kunnen wanda ke kusa da ita tare da fara gantsara masa cizo.
Ihuuu saurayin ya buga yayin da ya fara ƙoƙarin ƙwace kanshi amma hakan ya cutura. Kuma hakan bai sa sun dakatar da tuƙin ba.
Nan saurayin ya taki sa'a ta sake shi. Ganin ta saki kunnensa ya sa shi dafa kunnensa wanda ya yi jajir. Gurnani ya fara yi. Nan ya shaƙe mata wuya tare da ƙoƙarin yi mata allura kan jijiyar wuyanta.
Duk abinda ke faruwa Sooraj bai sani ba, domin har izuwa wannan lokaci bai farfaÉ—o ba.
Babu zato suka fara jiyo Sooraj yana nishi sama-sama alamun asma É—insa ya tashi.
Ganin hakan ya sa Zahra ta sa dukannin ƙarfinta ta ture wannan saurayin.
Hankali tashe ta É—aga Sooraj tare da girgiza shi. "Yahya Sooraj me ya sa me ka?, dan Allah kada ka mutu ka barni".
Cikin fitar hayyaci Sooraj ya dube ta ya ce. "Asma É—ina ya tashi kuma inhaler É—ina yana cikin motata".
Zaro idanuwa waje Zahra ta yi nan take tausayin Sooraj ya kama ta. Kallon kidnappers É—in ta yi ta ce . "Dan Allah ku mayar da mu, idan ba haka ba zai mutu, ko baku ga yana cikin mawuyacin hali ba ne".
Ko kallon Zahra basu yi ba saima ƙara wa motar gudu da suka yi.
Rungume Sooraj Zahra ta yi tare da É—aukar ruwan da ya siyo ta bashi yasha.
Chan cikin dajin suka isa. Tsayar da motar suka yi tare da fitowa. Sannan suka fito da Zahra da Sooraj kana suka É—aÉ—É—aure su jikin bishiya sannan suka nufi inda su Amrah suke domin fito da su.
Dai-dai lokacin shima Mk ya ƙaraso wajan. Da sauri ya nufi inda su Sooraj suke sannan ya bashi inhaler ya shaƙa.
Dubansa Zahra ta yi ta ce. "Dan Allah ka kunce mu".
"Shiiiiii!". Mk ya yi mata alama da hannu da ta yi shiru.
A hankali Mk ya fara kunce su yana mai waige-waige.
******************
"Wai ni kamm Yahya Usman ina su Amrah da Yahya Umar suke?, har yanzu shiru basu dawo gida ba, ni fa ina tsoron kada wani abu na cutarwa ya cutar ds su.
Cewar Khairiya.
Kallonta Usman wanda ke zaune kan 3seater ya yi ya ce. "Babu abinda zai same su, insha Allah suna cikin ƙoshin lafiya, ni na matsu su dawo mu koma jigawa".
Kallon su Ramlat ta yi ta ce. Ni fa ina ganin kamar akwai abinda ke tafiya ba dai-dai ba, tabbas akwai wani abu da Yahya ke ɓoye mana, kuma baya son mu sani".
Kallonta Usman ya yi ya ce. "Mene ne to Yahya zai ɓoye mana?".
Amsa Ramlat ta bashi da cewa. "Jiya na kira Abbah, munyi waya to a lokaci da muka gama wayar ya manta bai kashe wayar ba, naji yana yin magana da wani bansani ba ko mace ce ko namiji, naji yana cewa ya tabbatar su Yahya basu tsira daga gare shi ba, sannan a tabbatar an tafi da Amrah Lagos daga nan a wuce da ita ƙasar waje. Na kasa gane me ke faruwa".
Kallonta Usman ya yi ya ce.
"Kina nufin Abba ya sace su Amrah?".
Amsa Ramlat ta bashi da cewa. "Ƙwarai kuwa tabbas ya sace su. Kenen dama Abba ba mutumin kirki bane?"
*********
Æangaren su Umar kuwa su kidnappers É—in na zuwa suka ga babu kowa a wajan in banda Amrah da kuma Umar. ÆŠaga bindigar su suka yi kan Umar sannan suka ce. "Ina sauran mutanen suke".
Kallon su Amrah ta yi ta ce. "Mun kunce su, sun gudu".
"Zaku ga abinda za mu yi muku maza ku fita".
Cewar É—aya daga cikin kidnappers É—in.
Da sauri Umar ya riƙe hannun Amrah sa'anan suka fita waje.
Bayan Mk ya gama kunce su Zahra. Sooraj ya riƙe hannun Zahra suka fara gudu suna nufar inda kangon yake.
Dai-dai lokacin da su Amrah ke fitowa daga wajan.
Take Amrah ta buge Zahra cikin rashin sani. Da sauri Zahra ta juya domin ganin waye.
Dai-dai lokacin suka haÉ—a ido da Amrah.
Chakkk Zahra ta dakata yayin da gaban kowanensu ya buga da mugun ƙarfi. Zaro idanuwa waje Umar da Sooraj suka yi.
Sakin baki Zahra ta yi tare da shafa fuskantar. Kallonta Amrah ta yi domin ganin mai kama da ita sakkk.
"Me nake gani haka?, wayyo Allah babu maraba dani da ita". Cewar Zahra wacce ta ƙura wa Amrah kallo. Yayin da itama Amrah abinda take yi kenen.
"I can't believe this". Cewar Sooraj.
"Wayyo Allah shin gamo nayi ko kuwa". Amrah ta faÉ—a cikin zuciyarta.
"Babu maraba tsakaninsu, abinda ya bambanta su shi ne ƙwayar idanuwa". Cewar Umar wanda ya saki baki yana kallo.
******
Riƙe hannun Safira Aliyu ya yi sannan ya fita da ita.
Zagayawa suka yi daidai inda su Zahra suke.
Cikin rashin sa'a ƙafar Safira ya buge itace. Hakan ya sa ta sakin ƙara!.
Waigawa gaba É—aya suka yi nan take idanuwansu ya sauka kan Safira. Yayin da ita ma Safira nats idanuwa suka sauka kan su Zahra.
Nan take gabanta ya faɗi!, yayin da wata iriyar razananniyar ƙara! .
ÆŠora hannu Zahra ta yi a kai ya ce. "Na shiga uku wai masu kama dani É—in har guda nawa ne?, shin mafarki nake yi ko kuwa".
Nan Zahra, Safira da Amrah suka haÉ—a baki wajan faÉ—in.
"muÉ—in su waye?".
Jiri ne ya fara ɗiban su ukun. Nan take kowacce a cikin su ta faɗi ƙasa sumammiya.
Ba tsammani su Umar suka ga an fara wani irin iska mai haÉ—e da guguwa wacce karaÉ—e ilahirin dajin baki É—aya.
WASA FARIN GIRKI🤸â€â™€ï¸ðŸ’ƒðŸ’ƒðŸ’ƒðŸ¤¸â€â™€ï¸ðŸ¤¸â€â™€ï¸ðŸ¤¸â€â™€ï¸
ALƘALAMIN âœï¸
A'ISHA M.B💞💞💞
ZINARIYAR JAJIRTATTUhttps://whatsapp.com/channel/0029VaeK0CGLo4hfFWLtYL2g
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=159698751105534&mibexti=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 âœï¸
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan Æ™asaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauÆ™i_.âœï¸
*DIAMOND 💎 STARâ*
*LADIES ðŸ§â€â™€ï¸ðŸ§ðŸ¼â€â™€ï¸ðŸ§â€â™€ï¸*
(We stand together)
ðŸ¤ðŸ¤ðŸ¤
بسم الله الرØÙ…Ù† الرØÙŠÙ…
*BISSMILLAHI RAHAMANI RAHIM*
Da sunan Allah mai rahama mai jinƙai!
*🔥KUNDIN CINIKAYYA* *🌎 PAGE 5ï¸âƒ£5ï¸âƒ£â–¶ï¸5ï¸âƒ£6ï¸âƒ£
_______________________
A matuƙar tsora ce Sooraj ya nufi inda Zahra ta faɗi da mugun sauri tare da ɗago ta ya fara jijjiga ta a razane da firgici yana mai faɗin Zahra me kika aikata haka? ya za ki sha wannan abunda kika san guba ce a ciki kina da hankali kuwa".
Hankalin Mami da sauran ƴan cikin falon ba ƙaramin tashi ya yi ba ganin yadda Zahra ta fara fita daga cikin hayyacin ta. fusge jikin ta zahra ta yi daga jikin na Sooraj sannan ta miƙe tsaye a hankali nan take jiri ya ɗebe ta, ta faɗi a ƙasa . Da sauri Sooraj ya nufi inda take sannan ya dauke ta ya nufi waje da ita da mugun gudu saboda sauri ko ganin gabansa ba ya yi.
Kai tsaye inda motarsa yake ya nufa tare da nufar side ɗin ƴan zaman banza tare da buɗe ƙofar motar sannan ya saka Zahra a cikin mota sannan ya rufe ya juya tare da shiga mazaunin driver ya sa car key ya ta da motar tare da jan motan da gudu ya fita daga cikin masarautar. tafiya yake yi ba gaggautawa tare da wani irin gudun tuki tamkar ana tseren mota.