← Book details Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 90 OF 119

Sashe 90

Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

mijinki zai koka akan uwawun ki 5k_ _*Pay into 3107021073 aisha Muhammad first bank, please serious buyers only, ina tura kaya ko'ina, and maganina works, the first 5 people dazasu saya zan rage musu 500 akowani magani zaki saya*_81. _HOW TO SUBSCRIBE_ _Zaki turo 300 to account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to my watsapp number 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting BIN ABINDA ZUCIYA KESO, marasa banki can buy MTN card 300 kituro_ _duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, in bakida kudin biya karki karanta, inkika karanta keba yar halak bace Lumshe ido back Sameer yayi yasa hannunshi akan saman goshin shi murya chan kasa ta yanda ko Noor baijishi da kyau ba yace "subhanallah" yakai almost 10min ahaka bai bude idanunshi ba sai chan yazare hannunshi daga kan goshin yabude idanunshi dasuka chanza kala yadaura su akan Noor dake kallonshi saukowa yay daga kan gadon dudda yanajin jiri sosai but ya dake batare daya kalli Noor ba yace "take me to her room" tashi Noor yayi daga kan kujera yabude kofa yafita ahankali Sameer yadaga kafa yafito kana ganinshi kasan yanajin jiki shima ganin yanda yake tafiya yasa Noor yadena sauri yajirashi har suka karasa wajejen dakin datake, suna shigowa corridor dakinta suka farajin ihunta da kuka sosai. "dan Allah kubari haka, zan mutu zan mutu zafi wayyo Allah na Abba....." chak Noor ya tsaya batare daya karasa zuwa wajen dakinba ahankali yace "ga dakin chan Ya Sameer room 9D, bari nai waya da Ummi nafadi mata meza akawo mana.." baima jira amsan Sameer ba yajuya da sauri yafita daga wurin, Sameer yakai almost 3min tsaye a wurin yana sauraran ihun datake yi jikinshi yay wani irin sanyi yaji wani sabon zazzabi na neman lulubeshi, ahankali yadaga kafa yakarasa har zuwa gaban dakin dayake kofan arufe ne but akwai wani dan gajeren glass ajikin kofan ta sama inka leka ta wajen kana iya hango na cikin dakin hakan yasa ya leka babu kowa adakin sai gadonta dayaga has been stain with blood dayake farin zanin gadone saikuma ihunta dayakeji dakuma maganganu mata, wata tace "sorry, yanzun nan za'a gama ki daure kinji" bude kofan bayin akayi yaga Dr Bisola dan yasan almost all the hospital Dr tafito daga bayin tazo ta dauki wasu allurai tana hadawa a syringe lumshe ido yayi ya daura kanshi jikin kofar cikin wata murya mai rauni yace "omg, what have I done? Menayi haka" karan sake bude kofan bayin dayaji dakuma kukanta sosai yasa yadaga kai Nurses biyune yaga sun fito daga bayin sun dauki Rahima dake daure da towel idanunta sunyi jajir sun kumbura kumburin da baitaba ganin sunyiba duk uban kukan datake yi ga uban zufa a goshinta tsabagen zafin ruwan zafin datasha, tsawa Dr ta daka musu dan bata tolerating nonsense tace "my friend ku saukar da ita, idan bata taka kafa tai tafiya ba how will the stitches heal kunzaci mace tasamu tear is a joking mat a ne, I know it hurts but you have to help yourself kinji patient sauko kizo namiki allura" saukar da ita sukayi yanda yaga tai ihu tama kasa ijiye kafafunta tai baya zata fadi yasa dawani irin sauri yakoma baya kaman an tureshi ranshi ya mugun yimai daci, dawani irin sauri ya juya kaman ana ingizashi jiri na dibanshi yay dakinshi budewa yayi ayanda yabude kofar yasa Noor yadago kanshi da sauri fadawa gado yayi ya kwanta yana nishi fast yana dunkule hannu kaman ya kashe kanshi dan haushi yakeji. _HOW TO SUBSCRIBE_ _Zaki turo 300 to account number na 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to my watsapp number 07012181461 sainai adding naki a group din danake posting BIN ABINDA ZUCIYA KESO, marasa banki can buy MTN card 300 kituro_ _duk wacce ta karanta min littafi batare data biyaba Allah ya isa ban yafeba, in bakida kudin biya karki karanta, inkika karanta keba yar halak bace Ahankali Noor yatura hannunshi cikin aljihu yaciro syringe din jiya daya dauka ya ijiye daidai wurin fuskar Sameer, bude ido ahankali Sameer yayi jin kaman hannun mutum kusada shi, ganin Noor ya ijiyemai syringe yasa ya kade syringe din da ido. Sosai Noor ya sassauta muryanshi yace "I don't judge you Ya Sameer cus nasan kome kayi you have a reason for doing that, but abinda kayi this time I know ni kaninka ne baidace nacema komiba but I have to dan kayi ba daidai ba, I have a daughter dan duk wanda yama y'ata abinda kama yarinyar chan sainasa an kullesa wlh sanan naraba auren danba sonta yakeyi ba" yay shiru zuciyarshi na tafarfasa yace "for God sake I don't know you to be someone that even fancy about sex to be precise talk more of using sexs abubuwan, Ya Sameer how could you inject yourself da alluran saka su saka mugun karfin sha'awa dake fitar da mutum daga hayyacin sa just because you want to have sex kasan mekama kanka sanan kasan mekama matarka?" yay dan shiru sanan yace "Dr Momodu yace you were lucky, and kwanakin ka na gaba we could have lost you, dan alluran tamaka karfi mugun karfi you took overdose saisa kadinga amai mugun zazzabi ya saukar maka har bakasan inda kanka yakeba saida suka zuko alluran daga jikin ka kaman yanda ake zuko guba ko in yaro yasha kalanzir haka aka maka jiya, all this akan sex kai you think bakada karfin kanka ne dazakai amfani da eternal substance, inda yarinyar mutane ta mutu me zakace? Ya Sameer this girl was bleeding yesterday kaman wacce ta haihu, you gave her tear, or sabida kaga ubanta yanuna maka yagaji da halinta ne yasa you think you can molest her like that kaman wata slave dinka, you rape that girl Ya Sameer, fiyade kama.........." kasa karasa maganan yayi sabida mugun marin da Sameer ya daukeshi dashi, hannunshi yadaura akan inda ya marai ya kalli Sameer din idanunshi sunyi jajir, cikin mugun fushi Sameer yace "watch it Noor! Watch your tongue, don't cross limit" ahankali Noor ya saukar da kanshi kasa batare dayace komiba, dafe kanshi Sameer yayi kirjinshi namai zafi yace "you think I just marry that girl to abuse her? How could you such hurtful words akaina Noor?" shiru yayi kafin cikin wata sassanyar murya yace "you think I got married to that girl hakanan ne? You think I got married to her just to save her from her step mum, just to save her from illicit drugs?" cikin wata irin murya dake tattare da broken heart yace "Well you are right, duk gaskiya kafadi ba karyaba Noor, but there's more, there's more dat I keep to myself, I didn't just marry Rahima because of all you've mentioned dudda hakan ne, I got married to her because I love her, I love her sosai, ina sonta so da tushenshi is tausayi, and I can't rape anygurl on this planet ballema wacce nakeso" yay shiru yana shafa goshinshin shi sanan yazare hannun ya ijiye yadan fuzar da iska yace "ada ina ganin ba hurumina bane na fayyace ma Abba komi kan matar dayake tareda shi this time ta taboni I just have to" yasake yin shiru sanan yace "there's something I haven't told all of you Noor, kaga Maryam step Mum din Rahima......." nan yashiga bama Noor labari tun ranan data fara rungume shi da Rahima tai shaye shaye a gidansu har zuwa abinda yafaru yau tatas. "innalillahi wa innailaihi raji'un, Ya Sameer matar nan ko shaidan saiya sara mata omg why didn't you tell baban su Rahima?" ahankali Sameer yace "kunya nikeji, inajin nauyin yima Abba irin maganan nan, tayaya zan fadi mishi Abba matarka na nemana how Noor? Maganan tamin girma dayawa, tausayinshi nikeji he's so old wat if news din yabashi heart attack eh? Yafadi yamutu wat will I tell his daughters? Girgiza kai yayi yace "I can never tell him but I will deal with Maryam so........" kasa karasa maganan yayi sabida bude kofa da akayi yaga Abba sanye da doguwar farar jallabiya da hula akanshi, hannunshi rikeda charbi da key mota da alamu daga masallaci yawuto nan, ganin inda Sameer yake kallo yasa Noor yajuya da sauri ya kalli bayanshi ganin Abban su Rahima tsaye idanunshi sundan chanza launi yasa yatashi da sauri ya mikamai hannu cikeda girmamawa yace "barka da zuwa Abba, ina kwana" ahankali Sameer yasaukar da kanshi kasa, wata irin murmushin karfin hali Abba ya kakalo yamikama Noor hannu yace "Noor barka da safiya Noor, yamai jiki" da sauri Sameer yasake dagokai ya kalli Abba jin yanda yakira sunan Noor anan yakara tabbatar da cewa Abba heard all conversation dinsu da Noor dan baisan sunan Noor ba, "Son" Abba yakira sunan shi yana zama akan plastic chair da Noor ya ijiyemai, kallonshi Sameer yayi ahankali yace "Abba" hannunshi Abba yamika dake rawa sosai ya shafa kan fuskar Sameer din yace "sannu son ya jiki?" yay maganan idanunshi na sauka kan syringe din da yaji suna magana akai, ahankali Sameer yace "naji sauki Abba" murmushi Abba yayi yace "to Allah kara sauki, daga masallaci nawuto nace bari nazo naduba dan nadamu sosai, Allah ya kara lpy, Allah yasa kaffara ne, ina Rahima?" ya tambayeta ahankali dan he really wants to see her, kasa magana Sameer yayi sai Noor da ahankali yace "tana chan dakin" dan mahaifinta ne bazasu iyamai karyaba, tashi Abba yayi ya kalli Sameer yace "Allah yakara lpy Son, sai nazo kara dubaka" ya kalli Noor yace "muje kai kaini inda Rahima take" tashi Noor yayi suka fita tareda Abba har zuwa dakin da Rahima take yabude kofar dakin Rahima na kwance idanunta a lumshe a lullubeta da bargo mai kyau dan sanyi takeji ana mata karin ruwa, da sauri Abba yace "subhallahi dukansu ne ba lpy dama" gyadamai kai kawai Noor yayi, Abba yakarasa gaban gadon zama yayi kan plastic chair wajen yakama hannunta dayaji bala'in zafi sanan yakira sunanta ahankali. "Rahima, Auta" kaman daga sama cikin zafin zazzabi Rahima taji muryan Abban ta bude idanunta dasuke buduwan mata da kyar tayi tadaurasu akan Abba dake rikeda hannunta yana kallon fuskarta, ganin Abba yasa tawani irin fashe da
Chapter 90 · 0% Book details