← Book details Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 75 OF 119

Sashe 75

Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

tanajin dadi tafara jin zafi kuka tafara tana kwalama Bara'atu kira. "wayyo Allah na Bara'atu zai kasheni kice ya barni haka nagaji" itama Bara'atu Isyaku nacin ubanta amma dayake tasaba ita tace "a'a Sameer kike gani komi shi komishi, yau ga sabon jini ya ciki Hajiya harsai Sameer yafice aranki, Lawalli karka barta cigaba ai nasan ba yanzu maganin zai sakeka ba" cigaba Lawalli yayi hakan yasa Mummy ta tureshi ta sauka daga kan gadon tana gudu da kyar tace "dan ubanka kai sakeni dole ne zoka fitanmin daga daki" tai maganan tana bude kofa taji kofan arufe fashewa da dariya Lawalli yayi yace "bani kike kira da sunan wani katoba wai Sameer wlh saina hukunta ki" ya fizgo Mummy, kokawa suka shigayi ya matseta a jikin kofan ya juyar da ita ya daddage ya shigeta yacigaba daji kuka sosai Mummy ta shigayi kaman yarinya gashi yanayi yana waskama naman duwawunta mari, kwantar da ita yayi akasa yanayi bai bartaba sai wuraren karfe shida sanan yasauka akanta gatanan ne kaman she is lifeless, dariya yayi yaja nononta yasa abaki yanasha yakai hannunshi kan gabanta daduk ya dade yana fifitawa yana murmushi sanan yatashi kayan shi yaja yasaka yabude kofa yafice a binshi. _How to subscribe_ _zaki turo 300 kota card kota bank sainai adding naki a group din BIN ABINDA ZUCIYA KESO_ 3107021073 AISHA MUHAMMAD FIRST BANK _CHASING THE HEART CRAVINGS_ _if you like fire catapult of envy, throw stones of jealousy, and eye my progress, you can never stop or block my luck, zakaran da Allah ya nufa da chara ko ana hamaza hamata saitayi, yanzu muka fara and na me dey rain woyi Fashewa da kuka Mummy tayi sosai ta zube akasa awurin da kyar ta iya ta tashi ta lallaba ta shiga bayi wanka tayi tai tsarki da ruwan zafi sosai sanan tadauro towel tafito tana dan wawware kafa ita yanzu yazatayi takoma gida ahaka, Bara'atu tagani zaune kan gadonta daure da towel tana murmushi, wani irin mugun harara Mummy ta watsa mata Bara'atu tafashe da dariya sosai tace "ya kikaji ki? Gaban naki baiyi yami ba? Fisabilillahi Sameer zai iya miki irin wanan cin harki dinga kuka kina kirana nazo na kwace ki, aini nacema yaron karya tausaya miki kina karyan sha'awan Sameer ne, hope ya gusar miki da sha'awan Sameer din? Yanzu sai ki kawo kudi abiyashi" wani mugun kallo Mummy tamata takaraso cikin dakin tana ware kafa tace "niki bani wasu kaya nasaka malama natafi gidana, wlh ko sisi na bazan bayar ba" dariya sosai Bara'atu tayi tace "kemadai kinsan dan tsohon ki na ganinki ahaka zai gane anshiga gonanshi ko" cikeda masifa Mummy tace "bazaki bani kayan bane in sani?" da sauri Bara'atu tace "yakuri maida wukan bari nakawo miki Hajiyata" fita tayi daga dakin da saurinta bata wani jimaba tadawo dawata sabuwan doguwan riga baki da gyalen shi tamika ma Mummy dawata yar roban magani tace "ki shafa wanan agaban ki zaisa dadewan yadena miki zafi ki dinga tafiyan ki normal normal, but kina komawa gida ki cire kaya kibama wurin iska fa" kayan Mummy ta karba tasaka sanan ta shafa maganin tadan gyagyara fuskarta tadau handbag dinta suka fito falo, Bara'atu tace "kinyi kyau jikin ki kuma ya sabe Tsohon ki bazai gane komiba, muje dinning nahada miki tea sai kisha magani" binta Mummy tayi sukaje dinning Bara'atu tahada mata tea takawo mata magungunan ta tasha sanan ta tashi ganin duk Bara'atu ta damu yasa ta sakin mata murmushi tace "thank you Kawata sai munyi waya" washe mata baki Bara'atu tayi tace "shikenan ta Sameer" dariya dukansu sukayi atare Bara'atu ta rakota har tsakar gida saida ta shiga motar ta taja tafita sanan takoma ciki. Horn Mummy tayi gaban gidansu mai gadinsu yabude mata Gate ta shiga ciki, da gudu taga Luba tafito saiga Zeenatu biyeda ita faduwa gabanta yayi ganin motar Abba a pake alamu bai riga yafita aiki ba kenan, parking tayi tana fitowa Lubabatu da Zeenatu suka rungume ta cikeda murna. "oyoyo Mummy" murmushi ta musu tace "oyoyo girls" da sauri Luba tace "Mummy wai a ina kika kwana eh mesa baki dawo gidaba jiya?" kafin Mummy tai magana Zeenatu tace "dalla ba Abba yace kawarta Bara'atu takai hospital batada lpy ba" jinsun ambaci Abba yasa tace "ina Abban naku?" atare sukace yana daki murmushi ta musu tace "to muje" gyara taffiyarta tsaf tayi, Luba daketa kallon maman tata itada Zeenatu tace "Mummy meyasameki a fuskan ki? Kaman hancin kinji ciwo ko Ya Zeena" gyadamata kai Zeena tayi itama tana kallon fuskan maman nasu tace "eh wlh Mummy duk kinyi wani iri gabaki dayanki" sosai gaban Mummy yashiga faduwa bata damu data basu amsan tambayan suba tabude kofa ta shiga falo da sallamanta hada ido sukayi da Abba da Siddiqa ke mikama ruwan shayi dayake sha kowani safe yaji kayan kamshi yana zaune kan master chair yana sanye da fara jallabiya sallaman Mummy dayaji yasa dagashi har Siddiqa suka dago kai suka kalli Mummy data shigo cikin dakin tana tafiya ahankali gabanta nafaduwa tadauke kai daga kallon da Abba yake mata, for the first time in her life taji tanajin nauyin ta kalli Abban cikin ido kodan sabida she cheat ne oho, kodan sabida ta kwanta dawani ne oho, hakanan taji she's feeling insecure, kujera ta samo ta zauna tareda ijiye jakanta tadan kalli Abban dahar lokacin ita yake kallo ta kakalo murmushi ta kalli agogo ganin tara saura tace "Alhaji how come har yanzu baka tafi aiki ba" karban tea da Siddiqa kebashi Abba yayi yace "kin mata yau workers day" kama baki Mummy tayi tace "au au au na manta" Siddiqa tazo kusada ita ta zauna tace "sannu da zuwa Mummy" murmushi Mummy yamata tace "yan matan Mummy, the second Mummy of the house after me, sannu Ya gidan" ahankali Siddiqa tace "Alhamdulillah" sanan ta tashi tamasu Zeena alamu dasuzo suka wuce sukai dakinsu dan sun gama hada breakfast tun dazu hakan yasa falon yarage daga Abba sai Mummy, kai tsaye Abba da tunda tashigo yake binta da kallo yace "what happen to your face?" wani irin faduwa gabanta yayi tadan sosa gaban goshinta tace "I had an accident ne wlh jiya" da sauri Abba yace "accident" wani iri rudewa Mummy tayi saikuma ta daure tace "eh Abban su, I was running jiyan nan na kwaso kayan Bara'atu kawai tiles din dakinta ya kwashe ni na fadi dip akasa shine nasami injury a baki da hanci" shiru Abba yayi yana kallonta kafin ahankali yace "ya jikin Bara'atu jiya muna cikin magana naji wayan ya dauke, I try calling you back naji wayan akashe" dan murmushi Mummy tayi tace "taji sauki wlh sosai" ahankali Abba yace "wani asibiti aka kwantar da ita ki shirya anjima da yamma saimuje mudubata" da sauri ta kalli Abban bakinta nadan rawa tace "ai....ai yan uwanta sunzo sun tafi da ita" "ba kince min batada yan uwaba?" bakin Mummy narawa sosai tace "hmmm kaima dai katayani fadi, mutumin dai claim su suka riketa to yanzu dai sun tafi da ita adamawa za'a nemi na hausa awajen kasan ciwon daji saida maganin hausa" kafin Abba yasake jehomata wata tambayar ta tashi tareda mikewa tsaye tadau jakanta tarike tace "bari nadan watso ruwa Abban su nazo nai breakfast yunwa nakeji" tana maganan tai corridor batajira cewan Abba ba, binta Abba yayi da kallo yay Jim tareda daukan cup din shayin yakai bakinshi ya kurba saikuma ya ijiye tashi yayi yabi bayanta. Mummy na shiga daki tana kokarin cire rigan jikinta Abba yabude kofar dakin ya shigo adaburce ta waigo tai maza ta saukar da riganta kasa tana sauke ajiyan zuciya tace "A....Abban su, au kaine" karasowa cikin dakin Abba yayi yazauna akan gadonta yana kallonta ganin takasa zama yasa yakama hannunta yace "sit" zama tayi ahankali tana kallon fuskarshi kirjinta na bugawa bim bim kodai Sameer yafadamai ne, innalillahi wa innailaihi raji'un, to kodai Rahima takira shi tafadi mai Sameer na dukan Mummy tane. "Maryam" dadi yakira sunanta kai tsaye batare daya sakayashi da Wifey ba, ahankali yakama hannayenta duka biyun yasaka anashi yace "for the past few days I've watched you closely you've not been yourself Wifey, what's the matter with you eh? Talk to me, meke damunki eh? You are not yourself anymore and the worse of it all shine u are hiding something from me my heart is telling me this, karki manta aurena nidake yanzu na going to 27yrs, look at Siddiqa our first daughter she's 26,ina miki misali ne danki gane I've stayed with you to the extend I can differentiate lokacin da kike cikin jin dadi da lokacin dakike cikin damuwa, is not like the normal me and you, Wifey Inna tafi aiki zaki iya kirana fin sau goma yanzu ko inban kiraki ba baki kirana, and I've noticed kwanan nan anytime we are making love is as if nikadai ke bidiri na as if am forcing you saidai nayi nagama baruwanki, there's something you are keeping away from me and everything yafara ne tun bayan nama Sameer da Rahima aure, yes I know I was wrong to do everything without letting you know, but I have to understand anything case din Rahima sai ahankali, idan Rahima tasa kadau zafi tamaka charging kwakwalwa bazama kasan meka keyi ba, banda hakaba the major thing dayasa kikaga ban fadamiki ba I tot Sameer bada gaske yakeba, I tot kawai yafadi mani zai aureta ne sabida karna aurama sarkin kauyen nan ita saisa kikaga ban kiraki ba karna dagoki daga sunan da kikaje a banza a wofi saidana gansu a kofar gidan nanne nagane da gaskene and it was too late to call you and tell you cus ina tareda manyan mutane ne, that was wat happen wife" wasu hawaye masu dumi Mummy ta share dan sosai ya soso mata inda ke mata kaikayi zancen Sameer samun kanta tayi da fashewa dawani irin kuka daya taso mata tundaga kasan zuciyan ta dawani irin sauri Abba yarungume ta ya shiga shafa bayanta yace "am sorry wife, nasan ban kyauta miki ba am sorry, I ruin all plans dinku na mata, I ruin duka burinka dakika cima bikin autan ki am sorry kinji" cikin kuka mai tsuma zuciya Mummy tace "I train Rahima
Chapter 75 · 0% Book details