← Book details Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 118 OF 119

Sashe 118

Bin Abinda Zuciya Ke So Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

kamin yau babu zafi kaman karka dena" murya chan kasa yace "inada dadi?" cikin muryanta datai sanyi sosai tace "kanada dadi Ya Sameer ka shige ni kaman zan hauka ce nakeji kana kaiwa chan chan ciki, dazu ko bansan inaka shigaba kaman nabar duniyan nakeji" murmushi yayi feeling himself irin he's a complete man dinan yamaba matar shi total pleasure dagayau yasan yanda zai dinga bi da ita, daukanta yayi yafara tafiya yana kallonta yace "naga kin wani gajine kinyi yaushe bamu gama bafa" da sauri tace "bamu gamaba?" gyadamata kai yayi yace "zan kara cinki harsai nakawo" dan murmushi tayi tace "to zakamin irin nadazu?" girgixa mata kai yayi yace "No wani zamuyi daban sabida banso ki kawo da wuri haka lady gurl sainaji zan kawo sanan zan bulale g-spot dinki then shaaaa ki kawo lazy gurl" kyalkyacewa da dariya tayi shima haka yahau kan stairs har zuwa dakinshi she's so weak fa amma hakanan taji jikinta naso yayi har mamaki take itada bataso yayi da, kwantar da ita yayi kan gado sanan yawuce bayi yafito da ruwan zafi a wani fine bowl da clean towel aciki yazo inda take akan gadon ya ijiye bowl din a gefenshi ya matso towel din tana kallonshi tace "mezakayi?" gabanta ya nuna mata da hannu sanan yasa hannu yabude kafafunta ahankali yana kallon wajen dayaji kaman ya shige yanzun nan yakai towel din kan gabanta wani irin zabura tayi dan tace "washhh Ya Sameer komi dadi" ahankali yaja towel din ya goge wall din wajen, instead of yagoge ruwan yanda yake mata sai yaga tanama fitoda wani ruwan ne, sake maida towel din yayi ya jiko da ruwan zafin sanan yasauke bowl din akasa yawani kwanto yadaura kanshi kan cinyarta yana kallon wajen sanan yakai towel din daidai bakin hole din yadaura yana kallon clits dinta, dan kara tasaki tana bucking up clits dinta na erecting tsabagen yanda takejin dadi cikin wata irin muryan dake cikin kololuwan sha'awa tace "you are driving me nut, please slid in I need you inside" shima kasa daurewa yayi ya wurga towel din kasa yashiga tsakaninan kafafuwanta yay sliding in da kyar danhar ta koma ta manne kawai fashewa yayi da kuka yace "this hole is wayyooo........" yama kasa magana sanan yace "inadai ganin ke kika tsamma kowace macen duniyan nan dadin ta, Dan Rahima kece duniyar dadi, wayyo xakarina zai parke all my meat so suke sufito, kaman mu manne haka ahr abada, Ke Rahima kalleni nan nadawo bawan ki daga yau kome kikeso nayi nagama, kinga nabaki mota na, nabaki filaye da super market dina, kinga durowan dakin nan kudine makil cikin su nabaki duniya da lahira, wayyooo Ummi kaciya ta zata kama da wutan dadi" kaman zai fasa gidan da ihu bata taba sanin calm mutum kaman Sameer can be this loud ba, gaskiyan mutane ne baka taba sanin yanamiji yake saika ganshi a oza room, Sameer kam bata taba ganin wanda bai iya shiru idan yaji dadiba kaman shiba, sai wajajen 12 sanan ya kawo ya rungume ta batare daya fitowa ahaka wata bacci tai awon gaba dasu babu wanda yay sallan isha'i cikinsu. Sai wuraren 2 sanan ya farka shiya fara shiga yay wanka sanan yahada mata na zafi yazo ya dauketa yamata suka fito ya shiryata sukai isha'i sanan suka koma bacci, amman kasa baccin tayi sabida shegen yunwan dataji tanaji saida yaje yakawo mata abinci shima yaci dan yunwan shima yakeji bayan sun gama suka sake having sex, sosai Sameer kejin dadin yanda yana dan tabata shikenan tai yaushi, ko kafin yatafi asuba saida yakara yi sanan sukai wanka yatafi masallaci ita tai nata adaki yadawo gidan shiya hada musu breakfast sukayi sanan ya sunkuceta sai daki sukai bathroom sake yi yayi ga mamakin shi batai complain ba saima bashi hadin kan datayi ranan saida yay lattin office dan kusan 10 yakai office, ranshi fess babu abinda yake tunani kaman ita a daddafe ya iya yakai 2 sanan ya shiga mota sai gida baima tsaya yaci abinci ba yayi dakinshi da ita dan yar aiki na nan saida yagama tsaf sanan suka fito around 4 na yamma haka rayuwan tacigaba. Yau cikinta nada wata shida, yayinda Mama kuma tana dauke da cikin wata biyu na Abba, Abba murna har ba'a cewa komi, tuni akai bikin Siddiqa tana gidan mijinta sai Zeena da Luba da Asiya aka sama rana dan sun fito da mazajen su suma. Abba na zaune gefen Safa dayasaka bacci wayarshi tahau ringing, daga wayan yayi da sauri ganin Sameer ne yace "Son" gaidashi yayi cikeda girmamawa sanan Sameer yace "Abba akwai maganan da nakeso muyi dakai" da sauri Abba ya gyara zama yace "ina jinka Sameer" anatse Sameer yace "Abba inaso nasa asaki Maryam cus naji naganta jiya she's in a bad state, she is pregnant Abba" da sauri Abba yace "wat! Pregnant Sameer, tafa fita daga stage din haihuwa, tadena jini how" ahankali Sameer yace "I guess Allah naso yanuna mata shi ba abin wasabane, mutum daya daga cikin gang dinan guda nine is the father dan an collecting DNA sample din all of them, not just dat as of yesterday danaje 5 month ciki ne ajikinta, here comes d bad news" yay maganan ahankali tareda yin shiru, anatse Abba yace "ina jinka" dan shiru yayi sanan yace "She's HIv positive, STD possive, tanada kidney stones saikuma last week tai developing dan kankare a all her 10 yatsu na kafa, saikuma yatsun hannunta na haggu dukansu, yatsun hannun damanta ne kawai kenan lafiya sabida kasan HIV na hana ciwo warkewa da wuri yasa anama maganin dan kankaren basaji tayi wani irin automatic zarewa ta haukace dan kankare a yatsu goma sha biyar. Is not a joke, kaman zata mutu she is just crying and shouting sunayen yaranta, inka ganta zaka mata kuka saisa zan saketa yan uwan ta su kula da ita a nema mata maganin hausa a dankankaren for now, but nafara kiranka first kafin nayi komi" shiru Abba yayi saikawai ya girgiza kai yace "Sameer katuna hadisin Annabi dayake cewa lallai Allah nama azzalimi talala, duk randa ya damke shi babu mai kwatan shi abinda Maryam take ciki yanzu kenan, inba hakaba bantaba jin wanda ke dankankare ayatsu guda goma sha biyar ba sai dai wanda Allah keso ya jarabta, yaya mutane ma suka kare dana yatsu daya kacal da azaba balle goma sha biyar, to ubangiji Allah yakara sauki, ba matsala Sameer tanufe mu da shairi ta zalunce mu mu karmu mata haka, zantura maka address din gidan iyayen ta a kaita, sanan anjima nima zan tura musu da kayan abinci da kayan dai tallafi da ba'a rasaba na kulada ita Allah ya kyauta, nagode Sameer" sallama sukayi, Sameer yakira bada izinin a saketa sanan amaidata gidansu yatura musu address din da Abba yatura musu, rayuwa kenan. Ranan da yan uwan ta suka kawota gidan Abba, aka kira kowa dan su yafe mata kuka yaranta suka dinga yi, Rahima datai nauyi sosai tashi tayi kawai ta kalli Sameer cikin fushi ta nuna Mumy da yatsu tace "dama Sabida matar nan ka kawoni nan, ai wlh bataga komiba ka tashi mutafi" zaunar da ita Ummi tayi aka shiga bama Rahima hakuri su Siddiqa ma sukasa baki da kyar Rahima ta yafe mata kowama ya yafe mata sanan yan uwan ta suka tarkatata suka tafi da ita sai wari take kowa yadau darasi, wanan rayuwan duk abinda kayi dan kanka ka shuka alkhairi kagani shairi ma kagani. Cikin Rahima nacika 40weeks cip cip ta sullubo danta namiji mai kama da Sameer sosai, Ummi kaman zatai hauka da Murna Sameer ko yakasa magana, Sameer yasama yaron sunan Hidaya, yaron baki kaman baban shi duk wanda ya kalleshi saiyay dariya ayitama Rahima tsiya ace duk uban hasksn nan da kyawunta amma mijinta yafita karfi ta haifo dan baki, aranta saidai tace ba kusan yanda yake fucking dina bane, my man ya iya cina aduniyan nan, Allah kabarni da Lieutenant Sameer dina mai lutaten xakari. Haka rayuwa tacigaba da tafiya cikin kwanciyan hankali da lumana, Ummi ma bayan wasu yan watanni ta haifo yan biyu maza dukansu masu kama da ita, wayyo zokuga murna wajen Abba ashe zaiga y'ayan shi maza aduniya yaran sukaci sunan mahaifin Sameer da Sameer tsabagen yanda yake son Sameer, sunan yan Biyun Simran da Sameer, Sameer nason yaran hakama Rahima bana wasaba. Mummy kam tadawo kaya rubewa tayi gashi Allah yaji kasheta tadawo abin tausayi, kosu Siddiqa insunje gaisheta basa iya zuwa kusada ita sabida yanda tadawo, rokon Allah kawai take yadauki ranta amman yaki, niko nace Allah ya kyauta Allah kasa mucika da imani, jama'a ba'a cutar da yaran wasu fa, marayu da ma wayanda ba marayu karku sake ku cutar da yaran daba nakuba, to Allah dai yasa mudace. Rahima na bala'in son Sameer sabida yanda yake wani irin mahaukacin sonta da kishinta akwai ranan da saida yay dismissing sojan dake budemai gate sabida ya ganshi yana magana da Rahima yadinga mata bala'i da kyar ta lallabashi yahakura, rayuwa suke mai kyau da tsafta shifa yahana matarshi zuwa ko ina yadauko mallama dake koyarda Rahima duk Thursday da Friday agida, babu abinda ta nema tarasa Hidaya badai hakuri ba baida rigima ko kadan saisa Babanshi keyin yanda yaga dama da ita, inyaje aiki saiya dawo kusan sau uku gida ita tama saba da jarabanshi gashi yaki bari tai family planning, wai so yake ta hayayyafa da sauri sabida yadade baiyi aureba yanaso yaga yaranshi duka kafin Allah yadauki ranshi, Hidaya na 6 months tadauki wanan cikin, ba karamin fada sukayi da ita kan cikin ba tace ita zubarwa zatayi saida ya watsama idanunshi toka yahada ta da Ummi da Abba, Ummi ta karbi Hidaya ta yaye mata shi angode Allah babu abinda bayaci, haka dai tahakura dan kodan yanda yake sonta dolema ta hakura suka cigaba da rainon cikin, shekaran Hidaya daya da wata uku ta haifo yan biyu, mace da namiji, yaran farare duk suna kama da Sameer, Sameer yama rasa inda zai saka kanshi sabida dadi kaman zai mutu, wanan karan gudun karya kara danna mata wani cikin yasa ta gudu gida wanka wai yara biyu sun mata yawa, Ummi kam ta amsheta shima Sameer yabiyo su aka
Chapter 118 · 0% Book details