Sashe 76
Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*B*ayan duk sun tashi a taron nasu Adam ma ya mik'e ya koma part enshi bayan an idar da sallan azahar,
misalin k'arfe 2:00 Adam ya shigo ɓangaren Nenne yadda suka saba samun Nanne da Ammin a wannan lokacin hannun shi rik'e dana Farouq suna shiga ya sami kan 3seater ya kwanta yaɗan matsa shima Farouq ya hau ya kwanta a gabanshi ya lumshe ido sannan yace,
"Ammi wai kina nemana inji Aliyu?".
fuska a sake tace,
"eh sonake ka kiramin Usman".
Mik'ewa yayi ya É—aga Farouq yace,
"my boy jeka É—auko mana waya a É—aki".
Da gudu ya fita bai jimaba sai gashi da wayar Nanne ce tayi É—an murmushi tace, "masha ruwa magirmi, su Adam anyi É—an aike har wani dadi kukeji ku aiki Farouq gashi baida k'iuya".
Shiko Farouq kai tsaye ya mik'awa Adam wayar ya koma gefen shi yayi kwanciyar shi,
Ringing tayi kamar zata katse sannan Usman ya É—auki wayar murya can k'asa yace,
"Ya akai gwauro?". dariya Adam yayi sannan yace,
"Ammi ce keson magana da kai". Tashi yayi ya zauna ya É—ago Ummul dake kwance jikin shi ya mannata da k'irjin shi sannan ya jingina da jikin gadon ya ajiye wayar yasa handsfree ya ajiye sannan yace,
"Ammi ina wuni?".
Cikin murmushi tace,
"lafiya lau ya Ummu na?".
"Alhamdulillah tana lafiya Ammina".
"Masha Allah".
Tace sai kuma ta d'anyi shiru zuwa d'an wani lokaci sannan tayi ajiyan zuciya tare da yin magana a hankali tace,
"Usman am sai yaushe zaku dawo?
wallahi hankalina zaifi kwanciya in tana kusa dani ga Farouq ma yana kewarku,
ka dawomin da yarinyata kusa damu zan kula da ita".
Da sauri ya jawo woyar ya kashe handsfree É—in yaÉ—auka yasa a kunne dan gudun kar maganar Ammi ta ankaro da Ummu ta fara regima akan a koma cikin sanyi da rauni kamar zaiyi kuka yace,
"Ayyahh Ammi wallahi ba komai fa zan kula da ita sosai dan Allah kiyi hak'uri ban gama aikin da nazo yiba kuma bazan iya zama ni kadai ba". Ajiyar zuciya tayi sannan cikin jin tausayi d'an nata tace,
"To naji, amma dan Allah ka lura min da ita ni gaba É—aya gani nake bazaka iya kula da itaba dan kaima da kanka Usman yaushe ka koyi kula da kanka". murmushi yayi dan sanin gaskiya ta fad'a dan Hamman shine ke kula dashi ajiyan zuciya yayi yanaso ya kauda zancen dan ganin yanda Ummul ta k'ureshi da ido yasan zata iya yimai rigima yace,
"Gata nan ma Ammi". Saka mata wayar yayi a kunnen ta aiko shagwaɓewa tayi tace,
"Ammina ina wuni?". saida ta gyara zama sannan tace,
"lafiya lau Mamana ya jikin? kina cin abinci ko? kin bar kuka ko? kinga kiyi hakuri ki rink'a cin abinci kinji kuma ki rink'a shan magani saboda ki rink'a samun k'arfi ko Ummu na?". Sake narkewa tayi tasa hannu ta ture hannun Usman da yaketa faman shafa cikin ta yana lumshe ido sannan tace,
"To ". hira suka d'anyi sannan sukayi sallama ya katse wayar dama ya k'osa,
Janyota ya sakeyi ya manneta da jikinshi É—an ture shi tayi tace, "kai ya Usman kai baka gajiya ne? tun É—azu ka hanani bacci sai tumurmushe min jiki kake yi".
Baice komaiba sai sake tura kan shi da yayi a tsakanin k'irjinta yana goga fuskar shi. Hannu yasa ya cigaba da shafa cikinta dake lafe a jikinta kamar bataci komai ba, ture hannun shi tayi cikin shogoɓa tace,
"Wallahi shima É—an nan da zai iya daya gudu saboda wannan shafe-shafen naka".
Dariya maganar ta bashi saida yayi dariyar me isar shi sannan yace,
"Waya cemiki É—ane? to nidai y'a mace nake fatan na harba, sannan waya ce miki miji na gajiya da matarsa bari in gwada miki aikin rashin gajiya".
Janyota yasakeyi ya matseta yafara lasar lips enta da harshen shi yana matsa ta,
ganin da gaske yake ta narke fuska ta marai raice tace,
"Kayi hak'uri saina huta".
Rik'e hannu yayi sannan ya janyota kan kirjin shi ya kwantar da ita shima ya lumshe ido a hankali kamar me raÉ—a yace,
"Inaso in faÉ—a miki wata magana amma saikin min al'kawarin bazakiyi kukaba".
D'ago kanta tayi ta kalli idon shi sannan ta maida kanta ta kwantar tace,
"bazan yiba tunda bakaso, daman nima bana sanin inayin kukan".
Rungumota ya kumayi yace,
"Yauwa kinsan Garba É—an gidan Bah yahaya na kusa da gidan Daddy ko?". Tana É—aga kai tace,
"Abokin Farouq nagane shi ai yana yawan zuwa gun Farouq yana son Farouq sosai ko yaushe sai yazo ya daukeshi wani lokacin ma in Farouq na kuka sai kaga shima yana kuka,
in Ammi na mai fad'a ya dena kuka,
sai yace yana tausayawa Farouq ne".
Ajiyar zuciya Usman yayi yasa hannu ya shafa kanta sannan yace,
"Kinsan yana universty maiduguri, to É—azu Sadiq ya kirani inagun aiki yake cemin É—azu yaga yaron yake tambayar shi baije registration ba yaga tare suke tafiya da Aliyu,
shine yake cemai daman Hamma Umar ne ya samar masa admission É—in kuma shine yake biyamai kuÉ—in dan haka yanzu ya hak'ura saboda mahaifin shi bashi da k'arfi bazai iya biya maiba shikuma baya aikin komai balle yaci gaba da d'aukar nauyin karatun shi da kanshi".
Shiru sukayi dukkansu naÉ—an lokaci sannan yaci gaba da cewa,
"Ummu kinga Hamma baitaɓa faɗamin yana wannan aikin alkhairin ba,
yayi tsakanin shida mahaliccin sa,
dan haka shine nace Sadiq yacewa Adam yamai komai gobe ya tafi makaranta".
Sai lokacin tasa hannu cikin dabara ta goge k'ollah daya zubo mata ta tana daga kwance jikin shi tace,
"Ya Usman nima Hamma Umar bai taɓa faɗamin ba saidai ina mamakin yanda Garba yakeson Faruoq kuma kullum sai yaje gun shi ya ɗauke shi, amma dan Allah inaso kaimin wata alfarma".
ido ya lumshe tare da manna hancinshi kan nata yace,
"Kinfi k'arfin komai a gurina Hubby".
Kissing k'irjin shi tayi tace,
"Dan Allah kabarni in k'arasa aikin da Hamma na ya fara, kubarni inci gaba da biyawa Garba komai na karatun shi".
ta k'arashe maganar murya na rawa,
gyara kwanciyar shi yayi itama ya gyarata ya kwantar da ita sosai a k'irjin shi yasa hannu ya rungumeta a hankali kamar me raÉ—a yace,
"To daman ai yanzuma ke kikayi,
kinsan kece Hammana kuma kece ni,
nikuma yanzu komai nawa kece kuma nakine".
hannu yasa yana shafo k'irjinta yana lumshe ido yanason kawar da maganar dan kar Ummul ta fara tunani da kuka a cikin rad'a yace,
"Irin wannan kayan gara da daÉ—i da kike bani ai dole komai nawa ya kasance naki".
Dukan k'irjin shi tayi sannan ta rungume shi tana dariya,
Dama abinda yakeso kenan ya ganta cikin Happy dan haka ya lumshe ido yaja bargo ya rufesu,
hannu tasa a hankali tafara wasa da kan niples É—inshi tana É—an murzasu tare da sauk'e mai kasala,
kamar a mintsine shi ya d'anyi zillo yasa hannu ya rik'e hannunta murya can k'asa yace,
"kwaÉ—ayyeyiya kawai".
d'ago kanta tayi taga yayi kamar bashi yayi maganarba ya tsareta da idanu shogoɓe fuska tayi tana murza k'afafuwan tana ɗan dukan k'irjin shi da hannun ta gaba ɗaya ta rikita shi ta tasomai da fitinar daya kwantar mintina kaɗan dasuka wuce dakyar yasa hannu ya matsota jikin shi murya na rawa yace,
"To wai menayi Kuma?".
bata dena abinda taken ba tace,
"bakai bane kacemin kwaÉ—ayeyyiya ba". dariya yayi mai sauti sannan yace,
"Ke bakiji maganar a dai-dai bane kwaÉ—ayeyye nace fa,
aidai kinsan indai zaki taɓamin niples ɗina to kwaɗayina saiya tashi koda yanzunnan na kaudashi,
to da kika taɓa nefa sai naji abin na motsi shine nacemai kwaɗayeyye, ni badake nakeba nine makwad'aicin".
Yana gama faÉ—ar haka ya janyota ya tusa hannun shi a k'irjinta nan da nan tabada kai bori yahau suka koma aikin da basufi awa biyu da gamawaba.
Haka rayuwa taita tafiya Usman na ririta matar shi da babyn cikinta yana bata kulawa ta musamman hakan yasa hankalinta yafara kwanciya wanda har takan iya wuni guda batare da tayi kukaba.
Watanni ukun da zaiyi suka ciki dan haka sukai shiri komawa gida Nigeria cikin aminci da d'an cikin ta da ya fara girma.
A gida kuwa kowa na murnar dawowarsu Abba da Daddy kuwa tuni sun k'awatar masu da gidansu dake kusa da gidansu komai yakammalu kowa na farin cikin dawowarsu musamman Ammi da tayi kyewar y'arta da shogoɓarta Hajjajo da Inna ma sai Happy suke da d'okin ganin jikokin nasu,
Adam da Sadiq ne suka É—aukosu daga Abuja kai tsaye gida suka kawosu inda auka tarar da duk familyn su na nan suna jiran isowarsu,
Kowa yaji daÉ—in ganin yanda Ummul ta gyaru tayi kyau tak'ara cika ga haske da shek'in da fatarta keyi ga d'an cinkin ta ya taso,
Usman kuwa yana manne da Farouq dayaketa zubamai surutu cikin gwaranci sa,
shiko Usman yanayi yana satar kallon matar shi yana k'arajin k'aunarta na ratsa duk jikin shi.
Haka suka wuni cikin y'an uwa anata raha da hira.
K'arfe tara na dare Ammi ta tashi Ummul data fara bacci a palour tace ta koma bedroom ta kwanta badan Usman yasoba shima yaje ya kwana É—akin Adam amma yakasa bacci sai juyi yake yana missing matar shi.
Washe gari diTun bayan sallah asuba malamai suka fara karatu dan sauk'e qur'ani a gidan Usman dake kusa da gidansu domin neman kariya dakuma samun albarka a gidan, basu wuce 12pm ba suka kammala akayi addu'o'i. Sai bayan sallah isha'i sannan Ammi da Hajjajo da Aunty Halima sai Anty Aysha Garkuwa suka raka Ummul gidanta.
Satinsu guda da dawowa aka shirya bikin buÉ—e makarantar da suka assasa kafin su tafi mai suna
*Dr Umar Faruq learners academy* dake tudun wada layout daura da masallacin juma'a na jibwis k'ark'ashin kulawar k'ungiyar Fityanul Islam ta jaha reshen k'aramar hukumar potiskum. bikin yasami
halartar manya daga ma'aikatar ilimi ta jaha dakuma wakilan sarakunan Potiskum da fika,
yaran dake sanye da farar riga da dark blue wando dogo sai farar hula sunyi kyau matuk'a ciki harda *Umar Farouq Umar Shuwa* Makarantar zata koyar da yara duka ɓangare biyu wato boko da arabic a farashi mai sauk'i a duk k'arshen zango na karatu,
Anyi taro an watse lafiya da fatan Allah ya yiwa makarantar albarka.
misalin k'arfe 2:00 Adam ya shigo ɓangaren Nenne yadda suka saba samun Nanne da Ammin a wannan lokacin hannun shi rik'e dana Farouq suna shiga ya sami kan 3seater ya kwanta yaɗan matsa shima Farouq ya hau ya kwanta a gabanshi ya lumshe ido sannan yace,
"Ammi wai kina nemana inji Aliyu?".
fuska a sake tace,
"eh sonake ka kiramin Usman".
Mik'ewa yayi ya É—aga Farouq yace,
"my boy jeka É—auko mana waya a É—aki".
Da gudu ya fita bai jimaba sai gashi da wayar Nanne ce tayi É—an murmushi tace, "masha ruwa magirmi, su Adam anyi É—an aike har wani dadi kukeji ku aiki Farouq gashi baida k'iuya".
Shiko Farouq kai tsaye ya mik'awa Adam wayar ya koma gefen shi yayi kwanciyar shi,
Ringing tayi kamar zata katse sannan Usman ya É—auki wayar murya can k'asa yace,
"Ya akai gwauro?". dariya Adam yayi sannan yace,
"Ammi ce keson magana da kai". Tashi yayi ya zauna ya É—ago Ummul dake kwance jikin shi ya mannata da k'irjin shi sannan ya jingina da jikin gadon ya ajiye wayar yasa handsfree ya ajiye sannan yace,
"Ammi ina wuni?".
Cikin murmushi tace,
"lafiya lau ya Ummu na?".
"Alhamdulillah tana lafiya Ammina".
"Masha Allah".
Tace sai kuma ta d'anyi shiru zuwa d'an wani lokaci sannan tayi ajiyan zuciya tare da yin magana a hankali tace,
"Usman am sai yaushe zaku dawo?
wallahi hankalina zaifi kwanciya in tana kusa dani ga Farouq ma yana kewarku,
ka dawomin da yarinyata kusa damu zan kula da ita".
Da sauri ya jawo woyar ya kashe handsfree É—in yaÉ—auka yasa a kunne dan gudun kar maganar Ammi ta ankaro da Ummu ta fara regima akan a koma cikin sanyi da rauni kamar zaiyi kuka yace,
"Ayyahh Ammi wallahi ba komai fa zan kula da ita sosai dan Allah kiyi hak'uri ban gama aikin da nazo yiba kuma bazan iya zama ni kadai ba". Ajiyar zuciya tayi sannan cikin jin tausayi d'an nata tace,
"To naji, amma dan Allah ka lura min da ita ni gaba É—aya gani nake bazaka iya kula da itaba dan kaima da kanka Usman yaushe ka koyi kula da kanka". murmushi yayi dan sanin gaskiya ta fad'a dan Hamman shine ke kula dashi ajiyan zuciya yayi yanaso ya kauda zancen dan ganin yanda Ummul ta k'ureshi da ido yasan zata iya yimai rigima yace,
"Gata nan ma Ammi". Saka mata wayar yayi a kunnen ta aiko shagwaɓewa tayi tace,
"Ammina ina wuni?". saida ta gyara zama sannan tace,
"lafiya lau Mamana ya jikin? kina cin abinci ko? kin bar kuka ko? kinga kiyi hakuri ki rink'a cin abinci kinji kuma ki rink'a shan magani saboda ki rink'a samun k'arfi ko Ummu na?". Sake narkewa tayi tasa hannu ta ture hannun Usman da yaketa faman shafa cikin ta yana lumshe ido sannan tace,
"To ". hira suka d'anyi sannan sukayi sallama ya katse wayar dama ya k'osa,
Janyota ya sakeyi ya manneta da jikinshi É—an ture shi tayi tace, "kai ya Usman kai baka gajiya ne? tun É—azu ka hanani bacci sai tumurmushe min jiki kake yi".
Baice komaiba sai sake tura kan shi da yayi a tsakanin k'irjinta yana goga fuskar shi. Hannu yasa ya cigaba da shafa cikinta dake lafe a jikinta kamar bataci komai ba, ture hannun shi tayi cikin shogoɓa tace,
"Wallahi shima É—an nan da zai iya daya gudu saboda wannan shafe-shafen naka".
Dariya maganar ta bashi saida yayi dariyar me isar shi sannan yace,
"Waya cemiki É—ane? to nidai y'a mace nake fatan na harba, sannan waya ce miki miji na gajiya da matarsa bari in gwada miki aikin rashin gajiya".
Janyota yasakeyi ya matseta yafara lasar lips enta da harshen shi yana matsa ta,
ganin da gaske yake ta narke fuska ta marai raice tace,
"Kayi hak'uri saina huta".
Rik'e hannu yayi sannan ya janyota kan kirjin shi ya kwantar da ita shima ya lumshe ido a hankali kamar me raÉ—a yace,
"Inaso in faÉ—a miki wata magana amma saikin min al'kawarin bazakiyi kukaba".
D'ago kanta tayi ta kalli idon shi sannan ta maida kanta ta kwantar tace,
"bazan yiba tunda bakaso, daman nima bana sanin inayin kukan".
Rungumota ya kumayi yace,
"Yauwa kinsan Garba É—an gidan Bah yahaya na kusa da gidan Daddy ko?". Tana É—aga kai tace,
"Abokin Farouq nagane shi ai yana yawan zuwa gun Farouq yana son Farouq sosai ko yaushe sai yazo ya daukeshi wani lokacin ma in Farouq na kuka sai kaga shima yana kuka,
in Ammi na mai fad'a ya dena kuka,
sai yace yana tausayawa Farouq ne".
Ajiyar zuciya Usman yayi yasa hannu ya shafa kanta sannan yace,
"Kinsan yana universty maiduguri, to É—azu Sadiq ya kirani inagun aiki yake cemin É—azu yaga yaron yake tambayar shi baije registration ba yaga tare suke tafiya da Aliyu,
shine yake cemai daman Hamma Umar ne ya samar masa admission É—in kuma shine yake biyamai kuÉ—in dan haka yanzu ya hak'ura saboda mahaifin shi bashi da k'arfi bazai iya biya maiba shikuma baya aikin komai balle yaci gaba da d'aukar nauyin karatun shi da kanshi".
Shiru sukayi dukkansu naÉ—an lokaci sannan yaci gaba da cewa,
"Ummu kinga Hamma baitaɓa faɗamin yana wannan aikin alkhairin ba,
yayi tsakanin shida mahaliccin sa,
dan haka shine nace Sadiq yacewa Adam yamai komai gobe ya tafi makaranta".
Sai lokacin tasa hannu cikin dabara ta goge k'ollah daya zubo mata ta tana daga kwance jikin shi tace,
"Ya Usman nima Hamma Umar bai taɓa faɗamin ba saidai ina mamakin yanda Garba yakeson Faruoq kuma kullum sai yaje gun shi ya ɗauke shi, amma dan Allah inaso kaimin wata alfarma".
ido ya lumshe tare da manna hancinshi kan nata yace,
"Kinfi k'arfin komai a gurina Hubby".
Kissing k'irjin shi tayi tace,
"Dan Allah kabarni in k'arasa aikin da Hamma na ya fara, kubarni inci gaba da biyawa Garba komai na karatun shi".
ta k'arashe maganar murya na rawa,
gyara kwanciyar shi yayi itama ya gyarata ya kwantar da ita sosai a k'irjin shi yasa hannu ya rungumeta a hankali kamar me raÉ—a yace,
"To daman ai yanzuma ke kikayi,
kinsan kece Hammana kuma kece ni,
nikuma yanzu komai nawa kece kuma nakine".
hannu yasa yana shafo k'irjinta yana lumshe ido yanason kawar da maganar dan kar Ummul ta fara tunani da kuka a cikin rad'a yace,
"Irin wannan kayan gara da daÉ—i da kike bani ai dole komai nawa ya kasance naki".
Dukan k'irjin shi tayi sannan ta rungume shi tana dariya,
Dama abinda yakeso kenan ya ganta cikin Happy dan haka ya lumshe ido yaja bargo ya rufesu,
hannu tasa a hankali tafara wasa da kan niples É—inshi tana É—an murzasu tare da sauk'e mai kasala,
kamar a mintsine shi ya d'anyi zillo yasa hannu ya rik'e hannunta murya can k'asa yace,
"kwaÉ—ayyeyiya kawai".
d'ago kanta tayi taga yayi kamar bashi yayi maganarba ya tsareta da idanu shogoɓe fuska tayi tana murza k'afafuwan tana ɗan dukan k'irjin shi da hannun ta gaba ɗaya ta rikita shi ta tasomai da fitinar daya kwantar mintina kaɗan dasuka wuce dakyar yasa hannu ya matsota jikin shi murya na rawa yace,
"To wai menayi Kuma?".
bata dena abinda taken ba tace,
"bakai bane kacemin kwaÉ—ayeyyiya ba". dariya yayi mai sauti sannan yace,
"Ke bakiji maganar a dai-dai bane kwaÉ—ayeyye nace fa,
aidai kinsan indai zaki taɓamin niples ɗina to kwaɗayina saiya tashi koda yanzunnan na kaudashi,
to da kika taɓa nefa sai naji abin na motsi shine nacemai kwaɗayeyye, ni badake nakeba nine makwad'aicin".
Yana gama faÉ—ar haka ya janyota ya tusa hannun shi a k'irjinta nan da nan tabada kai bori yahau suka koma aikin da basufi awa biyu da gamawaba.
Haka rayuwa taita tafiya Usman na ririta matar shi da babyn cikinta yana bata kulawa ta musamman hakan yasa hankalinta yafara kwanciya wanda har takan iya wuni guda batare da tayi kukaba.
Watanni ukun da zaiyi suka ciki dan haka sukai shiri komawa gida Nigeria cikin aminci da d'an cikin ta da ya fara girma.
A gida kuwa kowa na murnar dawowarsu Abba da Daddy kuwa tuni sun k'awatar masu da gidansu dake kusa da gidansu komai yakammalu kowa na farin cikin dawowarsu musamman Ammi da tayi kyewar y'arta da shogoɓarta Hajjajo da Inna ma sai Happy suke da d'okin ganin jikokin nasu,
Adam da Sadiq ne suka É—aukosu daga Abuja kai tsaye gida suka kawosu inda auka tarar da duk familyn su na nan suna jiran isowarsu,
Kowa yaji daÉ—in ganin yanda Ummul ta gyaru tayi kyau tak'ara cika ga haske da shek'in da fatarta keyi ga d'an cinkin ta ya taso,
Usman kuwa yana manne da Farouq dayaketa zubamai surutu cikin gwaranci sa,
shiko Usman yanayi yana satar kallon matar shi yana k'arajin k'aunarta na ratsa duk jikin shi.
Haka suka wuni cikin y'an uwa anata raha da hira.
K'arfe tara na dare Ammi ta tashi Ummul data fara bacci a palour tace ta koma bedroom ta kwanta badan Usman yasoba shima yaje ya kwana É—akin Adam amma yakasa bacci sai juyi yake yana missing matar shi.
Washe gari diTun bayan sallah asuba malamai suka fara karatu dan sauk'e qur'ani a gidan Usman dake kusa da gidansu domin neman kariya dakuma samun albarka a gidan, basu wuce 12pm ba suka kammala akayi addu'o'i. Sai bayan sallah isha'i sannan Ammi da Hajjajo da Aunty Halima sai Anty Aysha Garkuwa suka raka Ummul gidanta.
Satinsu guda da dawowa aka shirya bikin buÉ—e makarantar da suka assasa kafin su tafi mai suna
*Dr Umar Faruq learners academy* dake tudun wada layout daura da masallacin juma'a na jibwis k'ark'ashin kulawar k'ungiyar Fityanul Islam ta jaha reshen k'aramar hukumar potiskum. bikin yasami
halartar manya daga ma'aikatar ilimi ta jaha dakuma wakilan sarakunan Potiskum da fika,
yaran dake sanye da farar riga da dark blue wando dogo sai farar hula sunyi kyau matuk'a ciki harda *Umar Farouq Umar Shuwa* Makarantar zata koyar da yara duka ɓangare biyu wato boko da arabic a farashi mai sauk'i a duk k'arshen zango na karatu,
Anyi taro an watse lafiya da fatan Allah ya yiwa makarantar albarka.