Sashe 2
Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kai ya gyad'a sannan ya tattara magungunan tare da rufe goran ruwan ya juya ya kalli Nenne da ta zuba musu ido cikin tausayin su da mamakin irin kauna da kulawan da Umar yake bawa k'aninshi Usman.
A hankali Doctor Umar yace.
"Nenne sai da safe."
cikin kula Nenne tace
"Allah ya bamu al'heri Faruoq,
Allah ya biya ka hidiman da kakeyi da d'an uwanka,
Allah ya bashi lafiya."
"Amin ya rabbil izzati."
Yace tare da ficewa .
Kai tsaye Bedroom d'in su ya wuce wonka yayi tsab sai k'amshi yake zubawa yana fitowa yasa wonddon shi 3 qtr sai rigarshi Mara hannu turare ya d'an fesa sannan ya jawo woyarshi da laptop d'in shi,
Usman ya kira,
Shi kuwa Usman tuni ya biyo bayan Hamman nashi ganin ya shi ga wonka ne ya dawo parlour ya zauna yana kallo,
ganin kiran Hamma Umar d'in nashi yasa ya mik'e da sauri ya nufi cikin bedroom d'in,
yana shiga gefen shi ya zauna cikin son juna suka kalli juna,
a hankali Dr Umar Faruoq yace.
"Na had'ama ruwan zafi kaje kayi wonka."
"Toh" yace tare da mik'ewa ya dawo gaban Hamma Umar d'in ya tsuguna yana mai kallon shi da yana yin shi yake jira.
Shi kuwa Dr Umar laptop d'in nashi ya d'an ture gefe sannan yasa hannu ya b'abb'ale boturan jikin rigar Usman d'in,
yana gama bud'e mishi boturan Usman d'in ya mik'e ya cire rigarsa,
sai kuma ya matso gaban Hamma Umar d'in ya tsaya ,
kai Hamma Umar ya girgiza tare da b'allewa Usman d'in beld'in dake k'ugunshi sannan ya d'an sunkuyo ya fara kuncewa Usman d'in igiyoyin takalman shi.
Shi kuwa Usman sai kallon hannun d'an uwan nashi yake yi.
Yana gama kunce mishi ya kalleshi a hankali fuska a d'an tsuke yace.
"Wai kai Usman yaushe zaka koyi kula da kanka ne? ,
ace kana namiji baka iya d'aure igiyan takalmin ka da kuncewa ba bel d'in jikin kama baka iya. mannashi ba hatta botur bazaka iya sawa da cirewa ba komai sai nayi maka randa bana kusa da kai kuma toh ya za kayi?."
Dariya yayi tare da shigewa toilet yana cewa.
"Hamma Umar ai ko Aure kayi tare zamu tare a gidan bazan bari kayi nesa da niba."
Shi dai Hamma Umar kai kawai ya jinjina tare da bin d'an uwanshi da kallo.
Bayan ya fito wonkan ne,
Umar ya had'a mishi tea sannan ya bashi ya sha,
yana gamawa ya konta gefen Hamma Umar d'in nashi dake ta lallatsa laptop d'in shi.
A haka har zuwa d'an wani lokacin sanna Hamma Umar ya rufe laptop d'in tare da jawo blanket ya rufe Usman d'in cikin kula yace.
"B'iyaye na Usman kayi Addu'a kayi bacci kasan gobe ma akwai zuwa office ko?."
Fuska ya d'an tab'e tare da d'ago hannushi zai fara Addu'ar yace.
"aikin bankin ko aikin jaraba ni wallahi na gaji da aikin ma fa Hamma."
Ido ya d'an tsura mishi tare da tsuke fuska yace.
"Bacci fa nace muyi ba surutu ba ,
dan na lura kai kafi son zaman banza."
Addu'a sukayi sannan suka konta baccin su.
2:00 Am Doctor Umar ya tashi yayi ta nafilfili tare da karatu k'ura'ani yana mai nemawa d'an uwanshi lafiya a gun mai bada lafiyar.
Haka yayi ta karatu sai da aka kira assalatu sannan ya tashi Usman suka tafi masallaci..
Bayan sun dawo masalla cin ne Doctor Umar ya d'an koma bacci bayan ya fitarwa Usman kayan aikin shi tare da had'a mishi ruwan wonka,
yana konciya
lokacin d'aya bacci ya saceshi ,
shi kuwa Usman bai tasheshi ba dan sanin yau sai azahar zai tafi hospital d'in su.
wonka yaje yayi sannan yazo ya kimtsa ya saka kayan shi,
shiru yayi tare da kallon Hamma nashi sai kuma ya matso gaban Dr Umar Faruoq d'in cikin kallon fuskarsa yasa yatsunsa biyu ya matse hanc.........
By
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBATACCEN AL'AMARI*
Page 2⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
Ya d'an matse saman hancin shi kad'an tare da tsura mashi ido,
cikin bacci Hamma Umar Faruoq ya d'an bud'e ido jin an rik'e mishi hanci yasan ba maiyi mishi haka sai B'iyayen shi,
idon ya tsurawa Usman yana kallon fuskarsa da hannushi dake rik'e da net d'inshi,
a hankali ya mirgino bakin gadon yayi rufda ciki tare da zuro hannayen shi k'asa,
shi kuwa Usman k'afarshi ya turo kusa da hannayen Hamma Umar d'in.
A hankali Dr Umar Faruoq yasa hannu ya d'aurewa Usman igiyoyin takal man nashi sannan ya d'an d'ago hannushi ya manna mishi bel d'in shi,
shi kuwa Usman duk abinda Hamman nashi ke mishi binshi da ido yake yana jin k'aunar B'iyayen nashi har cikin ranshi,
yana gama manna mai bel d'in ya mik'e tsaye tare da kamo net d'in wuyan Usman d'in ya gyara mai zaman shi sannan ya kalleshi cikin muryar bacci yace.
"zo kasha tea."
Kai ya gyad'a cikin sauri yabi bayan shi a parlour suka tsaya shi Dr Umar Faruoq ya had'awa Usman d'in tea tare da mik'a mishi cup d'in,
karb'a yayi yana d'an kurb'a yace.
"Hamma zan shiga cikin gida."
Kai ya gyad'a mishi ba tare da yayi magana ba,
shi kuwa Usman murmushi yayi ya fita ya nufu cikin gidan,
Usman d'in na fita shi kuwa ya mik'a a hankali yayi mik'a tare da yin salati cikin takun bacci ya nufi cikin d'akin da nufin ya koma baccin har ya konta idonshi ya haggo mishi magungunan Usman dake kan mirror daga duk kan alamu Usman baisha maganin ba hakan yasa Faruoq d'in mik'ewa da sauri ya d'auki magungunan tare da fitowa parlour goran Faro ya d'auka ya fito ya nufi cikin gidan.
Shi kuwa Usman a part d'in kakarsu Hajjajo ya samesu suna zaune a parlorn ta suna ta hira,
cikin yana yinsa na sakin fuska ya shiga hannun shi rik'e da cup d'in tea yana sha yana d'an lumshe ido,
yana shiga Hajjajo ta kalleshi cikin k'aunar jikan nata fuska dauke da murmushi tace.
"Usumanu ka fito ne."
har yakai cup d'in bakin shi ya cire tare da yi mata kallon kinafa bata min suna fuska ya d'an tsuke yace.
"Allah ko Hajjajo kina b'ata min suna wai Usumanu kice min Usman na kawai inbaza ki iyaba kibar kirana."
Murmushi tayi tare da cewa.
"Zo ka zauna kaci abinci."
"Toh" yace sannan ya matso kusa da Ya Adam hannu ya mik'a mishi suka gaisa sannan ya gaida ya Sadiq,
sannan ya juya zai k'arisa gaban Inna yazo dai-dai gaban Ummul khairi dake zaune kan hannun kujera sai ya tsaya ganin yadda ta karya wuya ta tsura mishi ido tana murmushi gaban ta ya matso dai-dai lokacin Nenne da Aliyu kuma suka shigo parlour,
ita kuwa Ummul kai ta k'ara d'agowa cikin koikoiyar muryar Ruk'ayya budurwar Nuru tace.
"Ya Usman ina son ka."
Murmushi yayi tare da k'ara matso ta ya tura k'afa d'aya gaba d'aya kuma ya maida shi baya ya d'an rink'a sonkuyowa kanta sannan ya koikoiyi muryar abokinshi Nuru yace.
"Allah d'aiyiba ."
Gaba d'aya su Nenne da ya Adam da ya Sadiq kam sai dariya suke Aliyu harda rik'e ciki Hajjajo kuwa sai binsu tayi da ido tana murmushi dan tasan shek'iyan cin Usman yawa ne dashi.
Shi kuwa Usman ko a jikin sa sai tea d'in shi yaci gaba da sha,
Itama Ummul sai murmushi takeyi ta zauna gefen shi tana sa mishi abinci.
dai-dai lokacin Dr Umar Faruoq kuma yayi sallama duk da yana jin yadda suke ta dariya,
yana shiga ya gaida Nenne ya Adam da Sadiq kuwa suka gaida shi,
gefen Hajjajo yaje ya zauna tare da tonk'oshe k'afafun shi kanshi a sunkuye yace.
"Hajjajo an tashi lfy."
Juyowa tayi tana fuskan tarshi tare da zubawa kekkyawar fuskar sa ido,
shi kuwa bai bita kan ta amsa mishi gaisuwar ba ya sunkuyar da kai yana b'allo magungunan Usman d'in.
Ido Hajjajo ta lumshe cikin k'aunar jikan nata da takeji tamkar ranta donko ya kasan ce shine jikanta na forko da ta fara mallaka uwa uba ga tsananin kamar da ya keyi da mahaifin shi gashi takwaran mijin tane hakan yasa take masa wani irin so mai tarin yawa gashi da halaiyar girma Doctor Umar Ibrahim Umar shuwa kenan.
Cikin kula tace.
"Umaru sanda kafi mata yanga Umaru kafi k'arfin kab'i mace sai dai ta bik'a Ummaru sanda mai k'amshin al'miski sanda babuga mai taimakon na gida da woje ,
Ummaru tsiyar ka rigima da mishkilanci ko maganar ka tsada gareta."
Kanshi a k'asa ya d'an lumshe ido har ga Allah shi wannan halin nashi halittar sa ce haka Allah yayishi bai san ya zaiyi ya canza kanshi ba haka yake, a ranshi yace.
"Ya zanyi da Rubutaccen al'amari haka Allah ya halicceni bazan iya canza kaina ba".
Ita kuwa Ummul tuni ta tsuke fuska dan sam bata jin Hamma Umar Faruoq d'in nasu kamar jinin ta haka kuma ya samo asali ne da yanayin halin Faruoq baida shiga harkar da ba tasaba bayi da yawan magana baya kuma son raini da hayaniya yana da girmama na sama dashi har ranshi kuma yake jin son y'an uwanshi a ranshi yana kuma kula da yanayin tarbiyar k'annen shi a matsayin shi na babban yaya,
suma kuma suna son d'an uwansu sai Ummul ce da sam bata ko son su had'a inuwa d'aya da shi.
Tsuke fuska Ummul ta kuma yi jin yadda Hajjajo ke wani bashi kula ta musamman shiko ya wani shareta.
Su Adam da Sadiq da Aliyu da Usman sai murmushi sukeyi.
Shi kuwa yana gama b'allo maganin ya mik'awa Usman tare da bud'e mishi ruwan ya bashi yasha sannan ya had'a maganin wuri d'aya tare da mik'ewa ya fita a hankali yana zuwa bakin kofar woyarshi ta fara tsuwa cikin wani sautin wak'ar India kaal hoh nan hoh sautin ne da ya kasan ce ko ba,a ga Umar Faruoq a wurin ba matukar akaji sautin toh tabbas yana kusa da wurin sauti mai cike da sanyi da tausayi.
A hankali ya fito a barandar Hajjajo ya koma gefen baya kad'an tare da zauna wa kan kujerun dake jere a wurin.
Woyarshi ya zaro a hankali yayi picking ya fara magana a hankali.
A hankali Doctor Umar yace.
"Nenne sai da safe."
cikin kula Nenne tace
"Allah ya bamu al'heri Faruoq,
Allah ya biya ka hidiman da kakeyi da d'an uwanka,
Allah ya bashi lafiya."
"Amin ya rabbil izzati."
Yace tare da ficewa .
Kai tsaye Bedroom d'in su ya wuce wonka yayi tsab sai k'amshi yake zubawa yana fitowa yasa wonddon shi 3 qtr sai rigarshi Mara hannu turare ya d'an fesa sannan ya jawo woyarshi da laptop d'in shi,
Usman ya kira,
Shi kuwa Usman tuni ya biyo bayan Hamman nashi ganin ya shi ga wonka ne ya dawo parlour ya zauna yana kallo,
ganin kiran Hamma Umar d'in nashi yasa ya mik'e da sauri ya nufi cikin bedroom d'in,
yana shiga gefen shi ya zauna cikin son juna suka kalli juna,
a hankali Dr Umar Faruoq yace.
"Na had'ama ruwan zafi kaje kayi wonka."
"Toh" yace tare da mik'ewa ya dawo gaban Hamma Umar d'in ya tsuguna yana mai kallon shi da yana yin shi yake jira.
Shi kuwa Dr Umar laptop d'in nashi ya d'an ture gefe sannan yasa hannu ya b'abb'ale boturan jikin rigar Usman d'in,
yana gama bud'e mishi boturan Usman d'in ya mik'e ya cire rigarsa,
sai kuma ya matso gaban Hamma Umar d'in ya tsaya ,
kai Hamma Umar ya girgiza tare da b'allewa Usman d'in beld'in dake k'ugunshi sannan ya d'an sunkuyo ya fara kuncewa Usman d'in igiyoyin takalman shi.
Shi kuwa Usman sai kallon hannun d'an uwan nashi yake yi.
Yana gama kunce mishi ya kalleshi a hankali fuska a d'an tsuke yace.
"Wai kai Usman yaushe zaka koyi kula da kanka ne? ,
ace kana namiji baka iya d'aure igiyan takalmin ka da kuncewa ba bel d'in jikin kama baka iya. mannashi ba hatta botur bazaka iya sawa da cirewa ba komai sai nayi maka randa bana kusa da kai kuma toh ya za kayi?."
Dariya yayi tare da shigewa toilet yana cewa.
"Hamma Umar ai ko Aure kayi tare zamu tare a gidan bazan bari kayi nesa da niba."
Shi dai Hamma Umar kai kawai ya jinjina tare da bin d'an uwanshi da kallo.
Bayan ya fito wonkan ne,
Umar ya had'a mishi tea sannan ya bashi ya sha,
yana gamawa ya konta gefen Hamma Umar d'in nashi dake ta lallatsa laptop d'in shi.
A haka har zuwa d'an wani lokacin sanna Hamma Umar ya rufe laptop d'in tare da jawo blanket ya rufe Usman d'in cikin kula yace.
"B'iyaye na Usman kayi Addu'a kayi bacci kasan gobe ma akwai zuwa office ko?."
Fuska ya d'an tab'e tare da d'ago hannushi zai fara Addu'ar yace.
"aikin bankin ko aikin jaraba ni wallahi na gaji da aikin ma fa Hamma."
Ido ya d'an tsura mishi tare da tsuke fuska yace.
"Bacci fa nace muyi ba surutu ba ,
dan na lura kai kafi son zaman banza."
Addu'a sukayi sannan suka konta baccin su.
2:00 Am Doctor Umar ya tashi yayi ta nafilfili tare da karatu k'ura'ani yana mai nemawa d'an uwanshi lafiya a gun mai bada lafiyar.
Haka yayi ta karatu sai da aka kira assalatu sannan ya tashi Usman suka tafi masallaci..
Bayan sun dawo masalla cin ne Doctor Umar ya d'an koma bacci bayan ya fitarwa Usman kayan aikin shi tare da had'a mishi ruwan wonka,
yana konciya
lokacin d'aya bacci ya saceshi ,
shi kuwa Usman bai tasheshi ba dan sanin yau sai azahar zai tafi hospital d'in su.
wonka yaje yayi sannan yazo ya kimtsa ya saka kayan shi,
shiru yayi tare da kallon Hamma nashi sai kuma ya matso gaban Dr Umar Faruoq d'in cikin kallon fuskarsa yasa yatsunsa biyu ya matse hanc.........
By
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBATACCEN AL'AMARI*
Page 2⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
Ya d'an matse saman hancin shi kad'an tare da tsura mashi ido,
cikin bacci Hamma Umar Faruoq ya d'an bud'e ido jin an rik'e mishi hanci yasan ba maiyi mishi haka sai B'iyayen shi,
idon ya tsurawa Usman yana kallon fuskarsa da hannushi dake rik'e da net d'inshi,
a hankali ya mirgino bakin gadon yayi rufda ciki tare da zuro hannayen shi k'asa,
shi kuwa Usman k'afarshi ya turo kusa da hannayen Hamma Umar d'in.
A hankali Dr Umar Faruoq yasa hannu ya d'aurewa Usman igiyoyin takal man nashi sannan ya d'an d'ago hannushi ya manna mishi bel d'in shi,
shi kuwa Usman duk abinda Hamman nashi ke mishi binshi da ido yake yana jin k'aunar B'iyayen nashi har cikin ranshi,
yana gama manna mai bel d'in ya mik'e tsaye tare da kamo net d'in wuyan Usman d'in ya gyara mai zaman shi sannan ya kalleshi cikin muryar bacci yace.
"zo kasha tea."
Kai ya gyad'a cikin sauri yabi bayan shi a parlour suka tsaya shi Dr Umar Faruoq ya had'awa Usman d'in tea tare da mik'a mishi cup d'in,
karb'a yayi yana d'an kurb'a yace.
"Hamma zan shiga cikin gida."
Kai ya gyad'a mishi ba tare da yayi magana ba,
shi kuwa Usman murmushi yayi ya fita ya nufu cikin gidan,
Usman d'in na fita shi kuwa ya mik'a a hankali yayi mik'a tare da yin salati cikin takun bacci ya nufi cikin d'akin da nufin ya koma baccin har ya konta idonshi ya haggo mishi magungunan Usman dake kan mirror daga duk kan alamu Usman baisha maganin ba hakan yasa Faruoq d'in mik'ewa da sauri ya d'auki magungunan tare da fitowa parlour goran Faro ya d'auka ya fito ya nufi cikin gidan.
Shi kuwa Usman a part d'in kakarsu Hajjajo ya samesu suna zaune a parlorn ta suna ta hira,
cikin yana yinsa na sakin fuska ya shiga hannun shi rik'e da cup d'in tea yana sha yana d'an lumshe ido,
yana shiga Hajjajo ta kalleshi cikin k'aunar jikan nata fuska dauke da murmushi tace.
"Usumanu ka fito ne."
har yakai cup d'in bakin shi ya cire tare da yi mata kallon kinafa bata min suna fuska ya d'an tsuke yace.
"Allah ko Hajjajo kina b'ata min suna wai Usumanu kice min Usman na kawai inbaza ki iyaba kibar kirana."
Murmushi tayi tare da cewa.
"Zo ka zauna kaci abinci."
"Toh" yace sannan ya matso kusa da Ya Adam hannu ya mik'a mishi suka gaisa sannan ya gaida ya Sadiq,
sannan ya juya zai k'arisa gaban Inna yazo dai-dai gaban Ummul khairi dake zaune kan hannun kujera sai ya tsaya ganin yadda ta karya wuya ta tsura mishi ido tana murmushi gaban ta ya matso dai-dai lokacin Nenne da Aliyu kuma suka shigo parlour,
ita kuwa Ummul kai ta k'ara d'agowa cikin koikoiyar muryar Ruk'ayya budurwar Nuru tace.
"Ya Usman ina son ka."
Murmushi yayi tare da k'ara matso ta ya tura k'afa d'aya gaba d'aya kuma ya maida shi baya ya d'an rink'a sonkuyowa kanta sannan ya koikoiyi muryar abokinshi Nuru yace.
"Allah d'aiyiba ."
Gaba d'aya su Nenne da ya Adam da ya Sadiq kam sai dariya suke Aliyu harda rik'e ciki Hajjajo kuwa sai binsu tayi da ido tana murmushi dan tasan shek'iyan cin Usman yawa ne dashi.
Shi kuwa Usman ko a jikin sa sai tea d'in shi yaci gaba da sha,
Itama Ummul sai murmushi takeyi ta zauna gefen shi tana sa mishi abinci.
dai-dai lokacin Dr Umar Faruoq kuma yayi sallama duk da yana jin yadda suke ta dariya,
yana shiga ya gaida Nenne ya Adam da Sadiq kuwa suka gaida shi,
gefen Hajjajo yaje ya zauna tare da tonk'oshe k'afafun shi kanshi a sunkuye yace.
"Hajjajo an tashi lfy."
Juyowa tayi tana fuskan tarshi tare da zubawa kekkyawar fuskar sa ido,
shi kuwa bai bita kan ta amsa mishi gaisuwar ba ya sunkuyar da kai yana b'allo magungunan Usman d'in.
Ido Hajjajo ta lumshe cikin k'aunar jikan nata da takeji tamkar ranta donko ya kasan ce shine jikanta na forko da ta fara mallaka uwa uba ga tsananin kamar da ya keyi da mahaifin shi gashi takwaran mijin tane hakan yasa take masa wani irin so mai tarin yawa gashi da halaiyar girma Doctor Umar Ibrahim Umar shuwa kenan.
Cikin kula tace.
"Umaru sanda kafi mata yanga Umaru kafi k'arfin kab'i mace sai dai ta bik'a Ummaru sanda mai k'amshin al'miski sanda babuga mai taimakon na gida da woje ,
Ummaru tsiyar ka rigima da mishkilanci ko maganar ka tsada gareta."
Kanshi a k'asa ya d'an lumshe ido har ga Allah shi wannan halin nashi halittar sa ce haka Allah yayishi bai san ya zaiyi ya canza kanshi ba haka yake, a ranshi yace.
"Ya zanyi da Rubutaccen al'amari haka Allah ya halicceni bazan iya canza kaina ba".
Ita kuwa Ummul tuni ta tsuke fuska dan sam bata jin Hamma Umar Faruoq d'in nasu kamar jinin ta haka kuma ya samo asali ne da yanayin halin Faruoq baida shiga harkar da ba tasaba bayi da yawan magana baya kuma son raini da hayaniya yana da girmama na sama dashi har ranshi kuma yake jin son y'an uwanshi a ranshi yana kuma kula da yanayin tarbiyar k'annen shi a matsayin shi na babban yaya,
suma kuma suna son d'an uwansu sai Ummul ce da sam bata ko son su had'a inuwa d'aya da shi.
Tsuke fuska Ummul ta kuma yi jin yadda Hajjajo ke wani bashi kula ta musamman shiko ya wani shareta.
Su Adam da Sadiq da Aliyu da Usman sai murmushi sukeyi.
Shi kuwa yana gama b'allo maganin ya mik'awa Usman tare da bud'e mishi ruwan ya bashi yasha sannan ya had'a maganin wuri d'aya tare da mik'ewa ya fita a hankali yana zuwa bakin kofar woyarshi ta fara tsuwa cikin wani sautin wak'ar India kaal hoh nan hoh sautin ne da ya kasan ce ko ba,a ga Umar Faruoq a wurin ba matukar akaji sautin toh tabbas yana kusa da wurin sauti mai cike da sanyi da tausayi.
A hankali ya fito a barandar Hajjajo ya koma gefen baya kad'an tare da zauna wa kan kujerun dake jere a wurin.
Woyarshi ya zaro a hankali yayi picking ya fara magana a hankali.