Sashe 47
Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Bai kulashi ba sai bud'e mota yayi yasa Ummul d'in a ciki ya zagaya zai shiga kenan Abba ya matsoshi a hankali yace,
"Farouq kayi hak'uri".
girgiza kai yayi cikin sanyi da zubda k'ollah yace,
"a, a Abba raina nane ya b'aci kuma wallahi dazan iya tafiya da ita duk inda zanje da da ita zanje,
amman bazaiyuwu ko ina muje tareba anan kad'ai zan iya barinta amman sunk'i samamin konciyar hankali".
Sadik ne da Adam da Aliyu su kace,
"Hamma kayi hak'uri ka gafarcemu".
tsaki yaja ya bud'e motar zai shiga Kenan Usman ya ruggumeshi cikin kuka yace,
"in kayi fushi dani ya zanyi?".
shima ruggume Usman d'in yayi cikin rawan murya yace,
"Ba komai! ba komai! ba komai! Allah zai zama gatanta tunda dukanku kun tsaneta,
Kai kuma waya cema zan iya fushi da kai,
bani da kamarka fa duk duniya ina sonka d'an Uwana".
sai ya sakeshi ya shiga mota ya tafi yana juyowa yana kallon Usman shima Usman d'in binshi yayi da d'an sassarfa yana d'aga mai hannu alamar bye-bye tare da cemai,
"Hamma na ina sonka".
shima hannu ya d'aga mai yace,
"Usman ina sonka".
daga nan ya bar harabar gidan ya dauk'i hanyar damaturu,
suna isa
kai tsaye hospital ya wuce da ita yana zuwa shida kanshi ya duba lafiyarta a cikin asibitin sukayi sallah sannan ya dauketa suka wuce Restaurant abinci suka ci
suka sha sannan ya wuce gida da ita.
Bayan sun isane ya wuce d'akin shi yayi wonka ya fito kenan ita kuma Ummul ta shigo daga dukkan alamu itama tayi wonka,
a hankali ta tako tazo gabanshi cikin sanyi ta fad'a jikin shi murya can kasa tace,
"Hamma Umar ina son k..........
*By*
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL, AMARI*
Page 2⃣8⃣
*Na*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*A* hankali tayi taku cikin sanyi ta matsoshi ta fad'a jikin shi tayi lub a k'irjin yayin da ta manna kanta a kafad'arshi ido ta lumshe cikin yanayin sanyin zazzab'in,
shi ko Hamma Umar hannu yasa ya ruggumeta tsam a jikin shi sai ajiyan numfashi yake sauk'ewa ya lumshe idon shi yayi shiru yana jin bugun zuciyarta na harbawa kan nashi sai ya k'ara tallabo ta tare da shafa fuskarta,
lumshe ido tayi a hankali tace,
"Hamma Umar ina son kak'ira ya Usman ka lallasheshi,
ka ganifa yana kuka muka barshi,
Hamma kayi hak'uri karkayi fushi da ya Usman".
jawota yayi suka zauna tsakiyar gadon nashi sannan ya zauna ya d'an jingina da jikin kan gadon ita kuma ya jawota jikin shi sannan ya d'an sunkuyo kanta yana kallon fuskarta kallo mai cike da wasu yanayin a hankali ya fara magana cikin lumshe ido yace,
"Usman wani sashi ne na jikin Umar Usman rabin jiki nane Usman d'an uwanane da bani da madadin shi Usman aboki nane kuma amini nane kuma shak'ik'ina ne Usman wani babban jigone a rayuwa ta,
Ummul kin tab'a ganin mutun yayi fushi da d'an uwanshi Ummul indai zanyi fushi da Usman toh zanyi fushi da karan kaina kenan Ummul ba fushi nayi da Usman ba a a hannun ka mai sanda nayi mishi".
shiru tayi tana jin wani irin yanayi daya bak'onci rayuwarta tun sanda taga Hamma Umar d'in na kuka a gaban su Abba yana kuma yiwa su ya Adam fad'a,
haka kawai ta tsinci kanta da k'ara ruggume shi sai kuma tayi luf a jikin shi kamar maiyin bacci,
shima shirun yayi a haka har zuwa wani lokaci sannan ta d'an d'ago kanta ta kalleshi a hankali tace,
"Hamma ka kira ya Usman kaji kayi hak'ari shifa ya Usman baimin duka ba".
baiyi magana ba sai hannu yasa yajawo wayarshi dake kan dressing mirror sannan ya kira Usman d'in tare da sa amsa kuwa,
shiru sukayi suna jin yadda woyar ke ruri bai d'agaba,
a gida Kuwa su Hamma Umar d'in na fita Abba yayi tayiwa su Adam fad'a,
Hajjajo Kuwa gaba d'aya mamakin Umar take,
shiko Usman suna watsewa,
kai tsaye d'akin su ya nufa yana zuwa kan gado ya fad'a cikin tarin k'uncin zuciya da zafi haushin kanshi da kanshi yakeji tunda ya kasa samawa Hamman shi farin ciki mutumin da kullum burin rayuwarsa yasashi farin ciki amman shiko yau sai kuka yasa d'an Uwan nashi gaba d'aya sai yaji ya tsani kanshi da kanshi cikin kuka ya rink'a cewa, "Hamma na kayi hak'uri ka gafarceni Hamma na bazan sake yin abinda zai bata ma raiba insha Allah nima zan saka farin ciki".
yana cikin haka ne yaji woyarshi na suwa,
hannu yasa ya amsa kiran tare da manna woyar a kunnen shi, shiko Hamma yana jin a ya d'aga cikin sauk'e numfashi yace,
"B'iyaye na fushi kayi da nine?
toh kayi hak'uri kaji ko d'an uwana Usman ka gafarce ni."
kai Usman ya rink'a jujjuyawa tare dasa tafin hannun shi ya share hawayen shi murmushi yayi mai d'an sauti sannan yace,
"In dai zanyi fushi da Hamma na kenan zanyi fushi da mutanen duniya baki d'aya Hamma na ni zan nemi gafararka ba kai zaka nemi nawaba ka gafarce ni Hamma na karkayi fushi dani".
murmushi yayi jin dad'in Usman baiyi fushi dashi ba sannan yace,
"Ni bakayi komai ba na yafe maka kaima ka yafe min sannan ka samu Adam da Sadik da Aliyu kace su gafarceni nima na yafe musu".
dariya Usman yayi yace kai Hamma mune da laifi kuma mu za, a bawa hakuri har ka huce kenan".
murmushi yayi yace,
kai Usman da kana kusa dani da sai na rongwoshe ma kai na kuma matsema kunne tunda bakajin magana".
dariya Usman yayi sosai dan yaji dadin hucewar da Hamman shi yayi,
shiko Hamman a hankali yace,
"Usman inajin kunyar Nenne da Abba nayi ta fad'a a gaban su watak'il na b'ata musu rai,
dan Allah ka basu hak'uri kace su gafarceni".
da sauri Usman ya katseshi da cewa,
"Tab Abba fa da Nenne da katafi saida sukayi ta fad'a kamar su ari baki Abba harda marin Sadik,
sai kace badasu akayi wa Ummul d'in hukunci ba duk suka ware kansu laifi ya koma kan Sadik da Adam nima da Aliyu sai muka zille kanmu".
dariya sukayi baki d'aya sannan Ummul dake jinsu kuma tace,
"Ya Usman ba cin zalina kukayi ba duk kun tsaneni ba mai sona dan kunga Hammana baya nan kukamin halin yan ubanci".
dariya yayi yace,
"ai ked'in ce bakya jin magana".
ruggume Hamma Umar
d'in ta k'arayi da k'arfi sannan ta d'ago kai ta kalleshi baki ta d'an tura tare da cewa,
"ina jin magana mana ya Usman ka tabbayi Hamma shi yasan inajin magana".
sai ta kuma kalli Hamman a hankali tace,
"Hamma inada jin magana ai ko?".
ruggumeta shima yayi sannan yace,
"sosai ma kuwa Khairina tana da jin magana".
Murmushin jin dad'i tayi shiko Usman dariya yayi ya katse kiran,
ya kife kanshi cikin pillow numfashin sa na fuzga,
shiko Hamma Umar ganin yadda Ummul ke mak'ale dashi a hankali ya jawo blanket ya rufe musu jiki hannu yasa yana shafa cikin nata,
ita ko hannun ta ta kife kan kirjin shi tana d'an murza yatsarta a jikin shi,
a hankali yace,
"Khairi! Khairi! Khairi! ".
shiru bata amsa ba,
sunku yowa yayi ya lek'a fuskarta abin mamaki sai yaga tayi bacci tuntuni sai jikinta da ya k'ara zafi da zazzab'in haka yasa ya gyara mata kwanciyar ta a jikinshi sannan yayi musu addu'a ya shafa musu sannan ya d'auki woyarshi ya fara karatun qura'an,
a haka har bacci yayi awon gaba dashi.
washe gari lahadi da sassafe Hamman ya tashi kamar yadda ya saba ya kimtso komai sannan ya zauna da kanshi ya bata abinci Sauri-sauri dan duke da yau lahadi ne yauma zaije gidan govnr zai k'ara duba lafiyarsa,
9:20 Am ya gama komai ya fita kai tsaye gidan gomnatin jihar yana nufa.
"Farouq kayi hak'uri".
girgiza kai yayi cikin sanyi da zubda k'ollah yace,
"a, a Abba raina nane ya b'aci kuma wallahi dazan iya tafiya da ita duk inda zanje da da ita zanje,
amman bazaiyuwu ko ina muje tareba anan kad'ai zan iya barinta amman sunk'i samamin konciyar hankali".
Sadik ne da Adam da Aliyu su kace,
"Hamma kayi hak'uri ka gafarcemu".
tsaki yaja ya bud'e motar zai shiga Kenan Usman ya ruggumeshi cikin kuka yace,
"in kayi fushi dani ya zanyi?".
shima ruggume Usman d'in yayi cikin rawan murya yace,
"Ba komai! ba komai! ba komai! Allah zai zama gatanta tunda dukanku kun tsaneta,
Kai kuma waya cema zan iya fushi da kai,
bani da kamarka fa duk duniya ina sonka d'an Uwana".
sai ya sakeshi ya shiga mota ya tafi yana juyowa yana kallon Usman shima Usman d'in binshi yayi da d'an sassarfa yana d'aga mai hannu alamar bye-bye tare da cemai,
"Hamma na ina sonka".
shima hannu ya d'aga mai yace,
"Usman ina sonka".
daga nan ya bar harabar gidan ya dauk'i hanyar damaturu,
suna isa
kai tsaye hospital ya wuce da ita yana zuwa shida kanshi ya duba lafiyarta a cikin asibitin sukayi sallah sannan ya dauketa suka wuce Restaurant abinci suka ci
suka sha sannan ya wuce gida da ita.
Bayan sun isane ya wuce d'akin shi yayi wonka ya fito kenan ita kuma Ummul ta shigo daga dukkan alamu itama tayi wonka,
a hankali ta tako tazo gabanshi cikin sanyi ta fad'a jikin shi murya can kasa tace,
"Hamma Umar ina son k..........
*By*
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL, AMARI*
Page 2⃣8⃣
*Na*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*A* hankali tayi taku cikin sanyi ta matsoshi ta fad'a jikin shi tayi lub a k'irjin yayin da ta manna kanta a kafad'arshi ido ta lumshe cikin yanayin sanyin zazzab'in,
shi ko Hamma Umar hannu yasa ya ruggumeta tsam a jikin shi sai ajiyan numfashi yake sauk'ewa ya lumshe idon shi yayi shiru yana jin bugun zuciyarta na harbawa kan nashi sai ya k'ara tallabo ta tare da shafa fuskarta,
lumshe ido tayi a hankali tace,
"Hamma Umar ina son kak'ira ya Usman ka lallasheshi,
ka ganifa yana kuka muka barshi,
Hamma kayi hak'uri karkayi fushi da ya Usman".
jawota yayi suka zauna tsakiyar gadon nashi sannan ya zauna ya d'an jingina da jikin kan gadon ita kuma ya jawota jikin shi sannan ya d'an sunkuyo kanta yana kallon fuskarta kallo mai cike da wasu yanayin a hankali ya fara magana cikin lumshe ido yace,
"Usman wani sashi ne na jikin Umar Usman rabin jiki nane Usman d'an uwanane da bani da madadin shi Usman aboki nane kuma amini nane kuma shak'ik'ina ne Usman wani babban jigone a rayuwa ta,
Ummul kin tab'a ganin mutun yayi fushi da d'an uwanshi Ummul indai zanyi fushi da Usman toh zanyi fushi da karan kaina kenan Ummul ba fushi nayi da Usman ba a a hannun ka mai sanda nayi mishi".
shiru tayi tana jin wani irin yanayi daya bak'onci rayuwarta tun sanda taga Hamma Umar d'in na kuka a gaban su Abba yana kuma yiwa su ya Adam fad'a,
haka kawai ta tsinci kanta da k'ara ruggume shi sai kuma tayi luf a jikin shi kamar maiyin bacci,
shima shirun yayi a haka har zuwa wani lokaci sannan ta d'an d'ago kanta ta kalleshi a hankali tace,
"Hamma ka kira ya Usman kaji kayi hak'ari shifa ya Usman baimin duka ba".
baiyi magana ba sai hannu yasa yajawo wayarshi dake kan dressing mirror sannan ya kira Usman d'in tare da sa amsa kuwa,
shiru sukayi suna jin yadda woyar ke ruri bai d'agaba,
a gida Kuwa su Hamma Umar d'in na fita Abba yayi tayiwa su Adam fad'a,
Hajjajo Kuwa gaba d'aya mamakin Umar take,
shiko Usman suna watsewa,
kai tsaye d'akin su ya nufa yana zuwa kan gado ya fad'a cikin tarin k'uncin zuciya da zafi haushin kanshi da kanshi yakeji tunda ya kasa samawa Hamman shi farin ciki mutumin da kullum burin rayuwarsa yasashi farin ciki amman shiko yau sai kuka yasa d'an Uwan nashi gaba d'aya sai yaji ya tsani kanshi da kanshi cikin kuka ya rink'a cewa, "Hamma na kayi hak'uri ka gafarceni Hamma na bazan sake yin abinda zai bata ma raiba insha Allah nima zan saka farin ciki".
yana cikin haka ne yaji woyarshi na suwa,
hannu yasa ya amsa kiran tare da manna woyar a kunnen shi, shiko Hamma yana jin a ya d'aga cikin sauk'e numfashi yace,
"B'iyaye na fushi kayi da nine?
toh kayi hak'uri kaji ko d'an uwana Usman ka gafarce ni."
kai Usman ya rink'a jujjuyawa tare dasa tafin hannun shi ya share hawayen shi murmushi yayi mai d'an sauti sannan yace,
"In dai zanyi fushi da Hamma na kenan zanyi fushi da mutanen duniya baki d'aya Hamma na ni zan nemi gafararka ba kai zaka nemi nawaba ka gafarce ni Hamma na karkayi fushi dani".
murmushi yayi jin dad'in Usman baiyi fushi dashi ba sannan yace,
"Ni bakayi komai ba na yafe maka kaima ka yafe min sannan ka samu Adam da Sadik da Aliyu kace su gafarceni nima na yafe musu".
dariya Usman yayi yace kai Hamma mune da laifi kuma mu za, a bawa hakuri har ka huce kenan".
murmushi yayi yace,
kai Usman da kana kusa dani da sai na rongwoshe ma kai na kuma matsema kunne tunda bakajin magana".
dariya Usman yayi sosai dan yaji dadin hucewar da Hamman shi yayi,
shiko Hamman a hankali yace,
"Usman inajin kunyar Nenne da Abba nayi ta fad'a a gaban su watak'il na b'ata musu rai,
dan Allah ka basu hak'uri kace su gafarceni".
da sauri Usman ya katseshi da cewa,
"Tab Abba fa da Nenne da katafi saida sukayi ta fad'a kamar su ari baki Abba harda marin Sadik,
sai kace badasu akayi wa Ummul d'in hukunci ba duk suka ware kansu laifi ya koma kan Sadik da Adam nima da Aliyu sai muka zille kanmu".
dariya sukayi baki d'aya sannan Ummul dake jinsu kuma tace,
"Ya Usman ba cin zalina kukayi ba duk kun tsaneni ba mai sona dan kunga Hammana baya nan kukamin halin yan ubanci".
dariya yayi yace,
"ai ked'in ce bakya jin magana".
ruggume Hamma Umar
d'in ta k'arayi da k'arfi sannan ta d'ago kai ta kalleshi baki ta d'an tura tare da cewa,
"ina jin magana mana ya Usman ka tabbayi Hamma shi yasan inajin magana".
sai ta kuma kalli Hamman a hankali tace,
"Hamma inada jin magana ai ko?".
ruggumeta shima yayi sannan yace,
"sosai ma kuwa Khairina tana da jin magana".
Murmushin jin dad'i tayi shiko Usman dariya yayi ya katse kiran,
ya kife kanshi cikin pillow numfashin sa na fuzga,
shiko Hamma Umar ganin yadda Ummul ke mak'ale dashi a hankali ya jawo blanket ya rufe musu jiki hannu yasa yana shafa cikin nata,
ita ko hannun ta ta kife kan kirjin shi tana d'an murza yatsarta a jikin shi,
a hankali yace,
"Khairi! Khairi! Khairi! ".
shiru bata amsa ba,
sunku yowa yayi ya lek'a fuskarta abin mamaki sai yaga tayi bacci tuntuni sai jikinta da ya k'ara zafi da zazzab'in haka yasa ya gyara mata kwanciyar ta a jikinshi sannan yayi musu addu'a ya shafa musu sannan ya d'auki woyarshi ya fara karatun qura'an,
a haka har bacci yayi awon gaba dashi.
washe gari lahadi da sassafe Hamman ya tashi kamar yadda ya saba ya kimtso komai sannan ya zauna da kanshi ya bata abinci Sauri-sauri dan duke da yau lahadi ne yauma zaije gidan govnr zai k'ara duba lafiyarsa,
9:20 Am ya gama komai ya fita kai tsaye gidan gomnatin jihar yana nufa.