Sashe 18
Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Tafi da sowan da mutane keyi da al'k'awarin da Hamma Umar ya d'auka su suka kara cushe zuciyar Ummul dan ganin duk Hamma Umar ya saye zuk'atan mutanen wurin ita kuwa zuciyar ta tamkar ta fashe dan tsabar tsanar Hamma Umar d'in sai wani irin kuka ta saki mai cin rai,
shi kuwa Hamma Umar ba abin da ya fad'o mishi a ranshi sai tunanin mahaifinshi dan al'adarta su ana gamawa aggo zai wuce gun maihaifin shine dan ya samishi albarka da addu'ar Allah ya tayashi rik'o,
tunanin shi a yanzu shi gashi yayi al'k'awarin Amman bayida mahaifi a duniya bare ya samishi albarka ya kuma tayashi Addu'ar Allah ya taya shi rik'o,
tuno hakan ne yasa rauni a zuciyar Hamma Umar ta yadda lokaci d'aya hawaye ya b'allo a fuskarsa hawaye ne ke zuba cur-cur dan tuno mahaifinshi ,
zuba hawaye suke har kan k'afafun Ummul dake kan guiwowin sa,
kuka yake cikin raunin sautin da ba wanda ke jinshi sai ita Ummul d'in da yake zaune a gabanta sai kuma Ya Usman da ya haggo hawaye na bin fuskar B'iyayen nashi,
Ammi ma dake zaune gefen a lokacin tunanin mijinta ya dawo mata yau gashi ana bikin babban dansu amman ba mahaifin su Allah bai nuna mishi ba sai ita kad'ai,
itama sai kuka,
Ya Adam kuwa dake tsaye gefen Hamma Umar ya fara jin sheshshek'ar Hamman nasu tuni shima hawaye ya fara bin fuskarsa,
Abokan Hamma Umar kuwa tasowa sukayi suka rink'a yi mishi liki,
Ya Usman kuwa tuni zuciyar shi take harbawa hakan yasa ya sake hannun Nuru ya nufi gun Hamma Umar d'in nashi,
shiko Nuru da sauri ya mik'e yabi bayan Usman din yana.
"Usman anya kuwa yau kasha maganin ka kuwa? jikin ka ko?
Usman kana wasa da lafiyar ka fa wato yau Hamma Umar yana cikin baki bai samu ya baka maganin kaba shine kai kuma bazaka iya shaba sai ya baka?."
cikin rawan murya fuska cike da k'ollah Ya Usman yace.
"A a Nuru a,a Hamma na ya bani maganin nasha ,
Hama Umar baya manta bani maganin duk hidamar da yake ciki,
Nuru kalli Hamma Umar na yana kuka da hawaye Nuru sake ni naje kusa da B'iyaye na,
Nuru Hamma Umar baya barin hawaye ya zuba a idanuna ,.Nuru ya za'ayi niko na k'asa tsaida nashi hawaye ?."
cikin tausayin su Nuru ya sake mishi hannun shi,
shi kuwa Usman kutsawa yayi cikin mutane yana zuwa ya durk'usa gefen Hamma Umar d'in daketa kuka hannun Usman yasa ya rik'o na Umar d'in cikin kuka yace.
"Kai tona Hamma Umar kaito na tunda ina raye ban iya k'anwar da duk wani abu da zai saka kuka a rana mafi daraja a gare kaba."
jin muryar d'an uwanshi yasa ya juyo ya rugume k'anin nashi,
suka rugume juna cikin rauni Hamma Umar yace.
"Usman Abban mu na tuna yau gashi ina bid'ar addu'arsa gashi kuma baya raye."
ganin yadda suke kukan ne jikin kowa yayi sanyi haka yasa Ya Adam ya jagoranci abokan Hamma Umar din suka koma cikin gida a gefen baki Anty Shuwa kuwa taja k'awayen Amarya suka tafi,
Anty Halima kuwa cikin kuka ta kamo hannun Ummul dake kuka kamar ranta zai fita sukayi cikin gida,
haka aka watse taron,
Ammi kuwa dama tuni tayi cikin gida kai tsaye d'akin Hajjajo ta wuce tana wani irin kuka mai karya zuciyar mutane,
Hamma Umar kuwa shida Usman suna tashi suma suka wuce d'akin Hajjajo, suna zuwa suka zauna gaban Ammin su ita kuwa Ammin ta k'asa magana sai kuka,
Hamma Umar ne ya matsota kanshi ya d'ora kan cinyarta cikin kuka da rauni ya jawo Usman kuma jikin shi ya rugume shi baki na rawa yace.
"Am! Ammi! Ammeee! ki dena kuka Ammi ki samin al'barka kimin Addu'a Allah ya bani ikon cika al'k'awarin dana d'aukar wa kaina,
bani da mai tayani Addu'a bayan ke da d'an uwana Ammi kibar kuka karki sa Usman a rud'ani."
Hannunta ta dafe kanshi...
*Kuyi hak'uri da Wannan Yau bak'in ciki kamar na d'aki kaina na gama typing 1 page mai Reed more 7 wlh garin gyara nayi delete nashi da ker nayi wannan*
By
*GARKUWA FULAni*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL,AMARI*
Page 1⃣3⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*K*anshi ta dafe cikin muryar kuka tace.
"Farouq Allah yayi muku albarka kai da d'an uwanka Allahu rabbi ya jibanci lamuran ka hak'ik'a yau ina al'fahari da kai,
kuma na tabbatar yau da mahaifinku na raye zaiyi al'fahari da kai ,
domin ka cika d'a na gari d'a na hallas tabbas yau kasa farin ciki a zuk'atan iyayen rik'onku kai da d'an uwanka domin wannan abin da kayi zai sama musu nitsuwa a zuk'atan su ta yadda zasu samu k'arfin guiwar cewa ko bayan ransu zaka kula musu da y'ar su bisa amana da gaskiya,
naji dad'i da samun yara nagari Umar Farouq da Usmanu shehu Allah ya muku al'barka ya k'ara muku k'aunar juna Allah ya sanya al'khairi a rayuwar Ku."
Murmushi suka rink'a yi zuk'atan su cike da farin ciki da aminci jin irin addu'oin da mahaifi yarsu ke musu,
Hamma Umar kuwa k'ara jawo Usman yayi jikin shi ,
shi kuma kanshi ya kara kontarwa kan cinyar Ammin sun,
Hajjajo da Inna ma Addu'a sukayi tayi musu da sanya al'khairi da sa musu al'barka.
Anty Halima kuwa tunda ta kamo hannun Ummul suka koma cikin gida kai tsaye d'akin Nenne ta wuce da ita,
tana shiga ta saki hannun Ummul taje bak'in gado ta kifa guiwowin ta a k'asa kanta ta kife kan cinyar Nenne cikin kuka mai cike da tausayi murya a raunane baki na rawa tace.
"Nenne Hamma Umar ya bani tausayi Nenne kiga irin al'k'awarin da Hamma Umar ya d'auka a kan Ummul Nenne sai kinga yadda Hamma Umar yake kuka cur-cur da hawayen shi ya rugume ya Usman suna ta kuka sun bani tausayi Nenne sun tuno Abban su."
sai ta kuma d'ago kanta cikin zubda k'ollah ta kalli Ummul dake ta kuka tamkar zata amayo da ranta cikin sanyi tace.
"Ummul ke kukan dad'i kikayi naki kukan najin dad'i ne iyayen ki na raye gaba da baya,
bawan Allah Hamma Umar shiko kukan rashin uba yakeyi domin shi yasan zafin rashin Uba dan shi kam ya Usman Hamma Umar d'in ya meye mai gurbin mahaifin su,
Hamma Umar bawan Allah maraya duk da tarin k'iyeyyar da kike nuna masa bai hanashi yin al'k'awarin zai rike da amana ba."
shi kuwa Hamma Umar ba abin da ya fad'o mishi a ranshi sai tunanin mahaifinshi dan al'adarta su ana gamawa aggo zai wuce gun maihaifin shine dan ya samishi albarka da addu'ar Allah ya tayashi rik'o,
tunanin shi a yanzu shi gashi yayi al'k'awarin Amman bayida mahaifi a duniya bare ya samishi albarka ya kuma tayashi Addu'ar Allah ya taya shi rik'o,
tuno hakan ne yasa rauni a zuciyar Hamma Umar ta yadda lokaci d'aya hawaye ya b'allo a fuskarsa hawaye ne ke zuba cur-cur dan tuno mahaifinshi ,
zuba hawaye suke har kan k'afafun Ummul dake kan guiwowin sa,
kuka yake cikin raunin sautin da ba wanda ke jinshi sai ita Ummul d'in da yake zaune a gabanta sai kuma Ya Usman da ya haggo hawaye na bin fuskar B'iyayen nashi,
Ammi ma dake zaune gefen a lokacin tunanin mijinta ya dawo mata yau gashi ana bikin babban dansu amman ba mahaifin su Allah bai nuna mishi ba sai ita kad'ai,
itama sai kuka,
Ya Adam kuwa dake tsaye gefen Hamma Umar ya fara jin sheshshek'ar Hamman nasu tuni shima hawaye ya fara bin fuskarsa,
Abokan Hamma Umar kuwa tasowa sukayi suka rink'a yi mishi liki,
Ya Usman kuwa tuni zuciyar shi take harbawa hakan yasa ya sake hannun Nuru ya nufi gun Hamma Umar d'in nashi,
shiko Nuru da sauri ya mik'e yabi bayan Usman din yana.
"Usman anya kuwa yau kasha maganin ka kuwa? jikin ka ko?
Usman kana wasa da lafiyar ka fa wato yau Hamma Umar yana cikin baki bai samu ya baka maganin kaba shine kai kuma bazaka iya shaba sai ya baka?."
cikin rawan murya fuska cike da k'ollah Ya Usman yace.
"A a Nuru a,a Hamma na ya bani maganin nasha ,
Hama Umar baya manta bani maganin duk hidamar da yake ciki,
Nuru kalli Hamma Umar na yana kuka da hawaye Nuru sake ni naje kusa da B'iyaye na,
Nuru Hamma Umar baya barin hawaye ya zuba a idanuna ,.Nuru ya za'ayi niko na k'asa tsaida nashi hawaye ?."
cikin tausayin su Nuru ya sake mishi hannun shi,
shi kuwa Usman kutsawa yayi cikin mutane yana zuwa ya durk'usa gefen Hamma Umar d'in daketa kuka hannun Usman yasa ya rik'o na Umar d'in cikin kuka yace.
"Kai tona Hamma Umar kaito na tunda ina raye ban iya k'anwar da duk wani abu da zai saka kuka a rana mafi daraja a gare kaba."
jin muryar d'an uwanshi yasa ya juyo ya rugume k'anin nashi,
suka rugume juna cikin rauni Hamma Umar yace.
"Usman Abban mu na tuna yau gashi ina bid'ar addu'arsa gashi kuma baya raye."
ganin yadda suke kukan ne jikin kowa yayi sanyi haka yasa Ya Adam ya jagoranci abokan Hamma Umar din suka koma cikin gida a gefen baki Anty Shuwa kuwa taja k'awayen Amarya suka tafi,
Anty Halima kuwa cikin kuka ta kamo hannun Ummul dake kuka kamar ranta zai fita sukayi cikin gida,
haka aka watse taron,
Ammi kuwa dama tuni tayi cikin gida kai tsaye d'akin Hajjajo ta wuce tana wani irin kuka mai karya zuciyar mutane,
Hamma Umar kuwa shida Usman suna tashi suma suka wuce d'akin Hajjajo, suna zuwa suka zauna gaban Ammin su ita kuwa Ammin ta k'asa magana sai kuka,
Hamma Umar ne ya matsota kanshi ya d'ora kan cinyarta cikin kuka da rauni ya jawo Usman kuma jikin shi ya rugume shi baki na rawa yace.
"Am! Ammi! Ammeee! ki dena kuka Ammi ki samin al'barka kimin Addu'a Allah ya bani ikon cika al'k'awarin dana d'aukar wa kaina,
bani da mai tayani Addu'a bayan ke da d'an uwana Ammi kibar kuka karki sa Usman a rud'ani."
Hannunta ta dafe kanshi...
*Kuyi hak'uri da Wannan Yau bak'in ciki kamar na d'aki kaina na gama typing 1 page mai Reed more 7 wlh garin gyara nayi delete nashi da ker nayi wannan*
By
*GARKUWA FULAni*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL,AMARI*
Page 1⃣3⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*K*anshi ta dafe cikin muryar kuka tace.
"Farouq Allah yayi muku albarka kai da d'an uwanka Allahu rabbi ya jibanci lamuran ka hak'ik'a yau ina al'fahari da kai,
kuma na tabbatar yau da mahaifinku na raye zaiyi al'fahari da kai ,
domin ka cika d'a na gari d'a na hallas tabbas yau kasa farin ciki a zuk'atan iyayen rik'onku kai da d'an uwanka domin wannan abin da kayi zai sama musu nitsuwa a zuk'atan su ta yadda zasu samu k'arfin guiwar cewa ko bayan ransu zaka kula musu da y'ar su bisa amana da gaskiya,
naji dad'i da samun yara nagari Umar Farouq da Usmanu shehu Allah ya muku al'barka ya k'ara muku k'aunar juna Allah ya sanya al'khairi a rayuwar Ku."
Murmushi suka rink'a yi zuk'atan su cike da farin ciki da aminci jin irin addu'oin da mahaifi yarsu ke musu,
Hamma Umar kuwa k'ara jawo Usman yayi jikin shi ,
shi kuma kanshi ya kara kontarwa kan cinyar Ammin sun,
Hajjajo da Inna ma Addu'a sukayi tayi musu da sanya al'khairi da sa musu al'barka.
Anty Halima kuwa tunda ta kamo hannun Ummul suka koma cikin gida kai tsaye d'akin Nenne ta wuce da ita,
tana shiga ta saki hannun Ummul taje bak'in gado ta kifa guiwowin ta a k'asa kanta ta kife kan cinyar Nenne cikin kuka mai cike da tausayi murya a raunane baki na rawa tace.
"Nenne Hamma Umar ya bani tausayi Nenne kiga irin al'k'awarin da Hamma Umar ya d'auka a kan Ummul Nenne sai kinga yadda Hamma Umar yake kuka cur-cur da hawayen shi ya rugume ya Usman suna ta kuka sun bani tausayi Nenne sun tuno Abban su."
sai ta kuma d'ago kanta cikin zubda k'ollah ta kalli Ummul dake ta kuka tamkar zata amayo da ranta cikin sanyi tace.
"Ummul ke kukan dad'i kikayi naki kukan najin dad'i ne iyayen ki na raye gaba da baya,
bawan Allah Hamma Umar shiko kukan rashin uba yakeyi domin shi yasan zafin rashin Uba dan shi kam ya Usman Hamma Umar d'in ya meye mai gurbin mahaifin su,
Hamma Umar bawan Allah maraya duk da tarin k'iyeyyar da kike nuna masa bai hanashi yin al'k'awarin zai rike da amana ba."