← Book details Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 52 OF 77

Sashe 52

Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Haka kuwa akayi kai tsaye suka wuce g Government house dasu,
ana shiga dasu kai tsaye har parlour Alhj Ibrahim gaidam suka wuce,
mutuwar da ta girgiza illahirin mutanen gidan domin ko kwana biyu baiyi ba da zuwanshi,
kuka cur-cur suka rink'ayi anan cikin gidan govnr kuwa akwai abokin Mustapha ganin Ummul yasa ya kira Mustapha ya shaida mishi,
suna nan a zaune Ummul bata gane komai tasa gawan Hamman ta a gaba bata kallon kowa,
Shi kuwa Mustapha lokacin da aka gaya mishi rasuwar yana gidan mahaifinshi dake bayan government house d'in cikin kid'ima ya d'auko Umman shi suka taho tare,
suna shiga parlour Umman Mustapha ta matso jikin Ummul a hankali ta kamota,
ita kuwa Ummul bata kalleta ba sai k'ara rik'e hannu Hamman nata tayi,
a hakan taji muryar Mustapha tabbas taji muryarsa amman bata gane me yake fad'i ba,
daga gidan govnr Alhj Ibrahim Gaidam d'in ya bada umarni a d'auki gawar Umar d'in a kaita gidan sarkin garin nasu wato Mai martaba Alhj Umar Bubaram ibin Wuriwa Bauya,
haka kuwa akayi aka kwashesu aka nufi gidan sarkin dasu inda suna zuwa aka shigar da gawar sannan aka d'auki motacin sojoji guda 5 aka had'asu da motor Mustapha wanda Umman shi ke zaune a baya tana ruggume da Ummul wacce ta zazzaro ido tun sanda aka kwace gawar a hannun ta,
a haka suka nufi patiskum bayan sun biya asibiti sun sanar nan ma Dr bashir da sauran abokansu suka mara musu baya a zaton su a can za, a sallaceshi, suna isa cikin pataskum d'in kai tsaye gidan su Abba suka nufa.

A gidan kuwa tunda gari ya waye basu da wani nitsuwa kowa jiki a mace,
har zuwa 11 na rana Adam dake konce a parlour Hajjajo cikin kasala ya mik'e ya fita ba tare da yayi mata magana ba,
itama Hajjajo tana ganin shi amman batayi mishi magana ba,
shiko Adam parlour Nenne ya lek'a inda ya samu Sadik na konce kan 3str Aliyu na zaune gefen Nenne amman su duk sunyi shiru,
koda ya l'ek'a sun ganshi ya gansu amman ba wanda yayi magana,
parlour su ya wuce yana zuwa ya samu Usman na zaune a tsakiyar parlour sai rawan sanyi yake,
da sauri ya matso gaban shi baki na rawa yace,
"Hah Usman baka tafi damaturun bane? baka da lafiya ne?".
cikin rawan sanyi da mutuwar jiki yace,
"Adam ban tafiba Adam bazan iya tuk'iba sanyi nakeji har cikin hanjina zuciyata na bugawa".
cikin fargaba yace,
"Usman baka da lafiya ne?".
kai ya rink'a juya mishi a hankali yace,
"Lafiyata lau amman bana jin dad'in yanayin yau kuma sanyi nakeji ina son inje gum Hamma na dan Allah Adam muje ka tuk'a motor muje gun Hamma".
ba musu yace,
" toh biri in d'auko hula mu tafi".
"Yauwa to kayi sauri mu tafi".
"To" yace sannan ya shiga cikin d'akin da nufin d'auko hular,

A dai-dai lokacin kuma motacin sojojin suka tsaya a k'ofar gidan,
suna tsayuwa Umman Mustapha ta kamo Ummul sukayi cikin gida,
suma sojojin sukabi bayan su amman su sai suka tsaya a harabar gidan gamida cewa Ummun Mustapha in sun shiga tace ana sallama da mai gidan,
shiko Mustapha gidan Ammin su Hamma Umar ya wuce dan yasan gidan nata.

Ummun Mustapha na tallab'e da Ummul suka shiga cikin gidan a tsakiyar gidan ta tsaya a hankali tace,
"Assalamu alaikum ".
sai kuma tayi shiru
a parlour Nenne Kuwa cikin bugawar zuciya Nenne ta amsa mata tare da cewa,
" ku iso".
Sadik Kuma da Aliyu mik'ewa sukayi da nufin zasu fita su basu wuri,
Aliyu ne a gaba yana fita Sadik na binshi a baya,
Umman Mustaphan kuwa kallon Ummul tayi a hankali tace,
"Mu shiga ko Ummul".
jin sunan Ummul ne Aliyu ya juyo da sauri,
sai kuma ya zaro ido cikin rawan jiki ganin gaba d'aya rigar jikin Ummul d'in tana jik'e jilak da jini ,
a razane yayi wani irin k'ara,
sai gashi ya fad'a k'asa a sume,
k'aran da Aliyu yayi ne yaja hankalin mutanen gidan baki d'aya a guje suka firfito,
Abba na fitowa ya kalli Aliyu a sume sannan yaga Ummul a tsaye jini na d'iga shima sai ya fad'i k'asa a sume,
Adam kuwa yana fitowa Abban yaje ya kamoshi dan shi baima lura da Ummul d'in ba,
Nenne Kuwa gaba d'aya jikin ta rawa yake kar-kar kamar mazari sai zufa ke zubo mata,
Ya Sadik kuwa tsayuwa yayi tamkar an dasashi,
ita kuwa Ummul sai yanzu ta d'ago kanta ta kalli ya Sadik d'in nata a hankali tayi taku taje gaban shi tana zuwa ta fad'a jikin shi,
Sadik daya gama sakewa shima sai zamewa yayi ya zauna k'asa dirsham yana tallabe da ita,
ita kuwa Ummul kifuwa tayi jikin ya Sadik din tana jizon lips d'inta da zuwa yanzu sun kuburo sintim sintim,
cikin karfin hali Nenne tace,
"Baiwar Allah make faruwa ina Umar?".
shiru Umman tayi sannan ta kamo hannun Nenne suka zauna a kan kujerun dake wurin sannan ta kalli Sadik a hankali tace,
"Sadik kawo Ummul nan".
kai ya juya cikin kuka yace,
"bazan iya ba".
kukan Sadik yasa Nenne ma ta kife Kai ta fara kuka Adam ma kukan ya fara cikin tashin hankali yace,
"Dan Allah ki gaya mana meke faruwa Ummul ina Hamma Umar ?".
cikin sanyi Umman Mustapha tace,
"Kullu nafsin za'ikatil maut".
sannan ta dafa kafad'un Nenne taci gaba da cewa,
"Lallai Umar namune amman Allah ne ya bamushi kuma ya fimu sonshi yau kuma ya kira Umar,
Umar ya amsa kiran mahaliccin mu".
gaba d'aya a tare suka mik'e cikin razani da kad'uwa,
Usman kuma dake tsaye gefen Adam,
kai ya rink'a juyawa da k'arfi sai kuma ya kalli Ummul dake jik'e da jini gabanta yaje ya durk'usa cikin razani yace,
"Ummul gaya min inji a bakinki shi zaisa na yarda Ummul jinin waye a jikin ki?
Ummul gaya min ina kika barmi d'an Uwana Ummul wannan jinin waye a jikin ki? ".
Ba magana sai zamowa tayi daga jikin Ya Sadik ta fad'a jikin Usman d'in a hankali tasa hannu ta shafo jinin a hankali ta gyada mishi kai,

cikin wani irin yanayi Usman ya mik'e tsaye sai kuma ya,........

*By*
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*RUBUTACCEN AL,AMARI*

Page 3⃣0⃣

*Na*
*AYSHA ALI GARKUWA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*Wannan littafi nawa gaba d'ayan shi sadaukarwane wa Hamma Umar, Dr Umar Ibrahim Umar shuwa Allah ya jik'anka da rahama😭😭😭*

*Alhamdulillah Da forko zanyi amfani da wannan damar na mik'a sak'on godiya ta a gareku yan uwana Musulmai bayan na godewa mahaliccina tabbas lallai musulmi dan uwan musulmi ne kuma akwai soyayya da tausayin juna da k'auna a tsakanin mu musulmai hak'ik'a naga hakan kuma lallai in abu mara dadi ya samu dayanmu kamar ya samemu ne baki d'aya kamar yadda mutuwar Hamma Umar ta ratsa zuk'atanmu baki d'aya nida kaina Aysha ban san adadin addu'oin da bawan Allah nan ya samuba a cikin kwana biyun nan fatana Allah ya amsa addu'oinku gareshi Usman Ammi da Ummul suna godiya a gareku Ummul kuma tana neman addu'arku dan tun shekaran jiya bata da lafiya saka makon abun da ya zame mata sabo Ummu na Allah ya baki lfy🤝😍😘*

*Abu na biyu ina baiwa masoya na hak'uri daga jiya da daddare zasuga suna magana bana amsa musu to na canza number ne sakamon yawan da Jama,a sukamin duk ta inda na lek'a kafafen yanar gizo-gizo sai naga sak'on ni bila adadin hakan yasa dole na canza number dan samun sauk'i toh dan Allah duk wacce taga tayi mgn ba amsa toh na canza number ne ngd matuka Allah bar zumunci da k'auna sisters bada ku na gajiba da bada amsa na gaji amman ku kam ana mugun tare domin kun zamani na zamma ku na godewa Allah daya bani ku masoyana tabbas jama'a rahamace Allah ne yamin wannan rahamar kuma ngdwa Allah na Alhamdulillah*

*Y*a rink'a juya kai yana b'ari kar-kar kamar mai farfad'iya wani irin zufa ya keto mai daga tsakiyar kanshi har kan d'an babbar yatsar k'afarshi hatta cikin gashin kanshi sai d'igowa yake tol-tol,
Hajjajo kuwa wacce tun ihun da Aliyu yayi ta fito amman ganin Abba a sume Aliyu a sume ga Ummul jiki duk jini,
a take sai jijiyoyin ta suka sassake k'afafun ta suka kasa rik'e ta jiri ya rufeta cikin tashin hankali ta fad'i k'asa dirsham hawaye na bin fuskarta ta kasa tashi sai yanzu ta mik'e da kyar ganin halin da Usman ya shiga,
tana xuwa ta kamo hannun shi tana k'ok'arin zaunar dashi amman ina sai taji jikin shi kamar an dasashi ganin haka cikin muryar kuka tace,
"Usmanu! Usmanu! Usmanu ! ka ambaci Allah shi zai kawo mana agaji Usmanu kar kabar zuciyarka ta mance da All�x
��i�2�B5�x���
F�]��a_A�` �G�_�\�>H��������#��L�Z��
8�em�;A�(��vX�)(��Cg��v�.�_x�ݶv��v�
��)Z�}�p
���
d��L����o7��M��@2"��ʖ�w?ܥ���8��F턾��� �+
p"�X �R$ `���� ;yP0�g}T�ScH�&�?�W똡����W�Q+ӌ�匃�,�<x�@�T�n׵$��!R��(_�PKŚ����8�^[X����
V���
�6�X1,
�fl�eX����
(��"�7j��Qs������e�E Vd]y���ʰ0�;ie�������f�0[��"ڀ=C:��\70��dQQ�7,����j�*D�M�s�E���
H�wx3�%�����7͒�t��=�m
��$ �m���x���g����i/P_$Dn4�)%���@Ycq�o9��/(_# �r�T����mD�@X][���q���Jl���@����s��d

�^���� ��!)
xWd�ܖ�T^ڎڌGZ���ӴR�]���?^�6����_x�z@�S�OE
����^u�L0�T#��4�ƴ.:����yq��<U���rgb���2���s���X
��
Ӊ�
C��������s�/ᔵ�A��<��ռ��:�L��>
���a��h���x
���r
�
m�,\0�7�nw7Df��Q���1:\���`>�?Y�aW�A�y��z��,��E~�T1���@�叹�M�{Q��8�)^w�"6��<�y5ḡ�ח��@.K��f��Df�5-
1����(��IݖkF�}-X�Ł�����O
�AH0�8��U���ͧ:��N�
א�ًSu�i�~B
Š�p�*���f(9C�C#���Xg{;�x��l�&�6,��Tf��ߥ\�
,��)A:-v-��j�yI�3L��M�:0��'P,<�E�Y����WD`�,�Mor���ܨ��qDP��6\��j�qN"ő�/����̔mghu���"b\~cl*W;�F�������aWB)7C�kj�G f^�����7/���v��*��3d�{Ұ'�am6��
d��Z�UD��"6�[�n�8Dd��;��4��Y�֭g}{������G�}b�s���H�%�����D*P�Wl�*_*�ۺtX��*L���m�"�r���*V��ն�
��*��C'1H%G}8�W�O�U7���ا�(�,RWg
���,��y��.}U<�WaW�P�+;մ7Gx���c�B/��E�ߟWJ��܃z6�0�?��N�f��V�ʿ�����w� ���H[��r���nr�.��Z�dpgU�欼����X�wy���oNu�B1�7{��#�� �Ƙ�l�D��W@3!�n^����7��5��*��,(OPK'VF
Ш��Î�V��(�yXE���QO �R.F�@p��S�~�����׋ �{r����h�e��"�#4R6T __�
p�� �W���#wD�!;,Th$��,J�+
��H�{��(�
L��t�_Z-����91!�n������G�n:9��|�l���~t j��HC�j~)^~��9�}����PGB�쪘
�M�^h,&^�ȡ�d�#=&�
��^^ �
�a�
����T!1��\�Qj�fܧ�ڊ�����7��F���
'�~l��*�]H���D(�8����dGL��$-���{�P1 ����X����
SzX��6��,
6�NtΎ���tF����|���_�Ȇ�9P\�
���AE;�V��jX2��
B��*f����@T���hn�6��q�
��J���-$(��#Պx+��Dz�~N�%�/qn���W:�Qg;�@�ؖ^j��r[fM��F���{b!��M+�W���� n�/"P
yD��^NPr��7�`�ť��Wb��$��j���O��ԅfҏ��2�����FW=V�o�r�.k���NDa��[�u
軝�=��I���0�J��,�!��G16�<�S�<�)���V+���{�/�jl��{{(��U6��!Wsz�QW���ϯU���e]����uc�tt%�?c�R���/3J� �Yޕ��Z8���LF
�Rp7��T����I�MnI3)\ѽ��Tؑ�/7�7�eFWy�cc{Q��G�
���<��h�F�������̋N
\�Պ����e
S�VP��&k*��狭k���t��Y�r���Ji���9�9���kQ󚍮����:@s���n�Y�Yڇ�"��;�n�����^,j�P�-��b{I^`Z��
u2CW�������
g8�N\8,]NoG�����"-��yq�ʮL*�:*e�A�(�,����m�$��2�]n�z&�-�^��\p���4_�\sQ������
*E������z�ǜ�p�E��
���Y�"1ÄHm
R*�_��£���ʡ*.�#��qpa-|ƥXO��Р%

��Ǔx�f77�NN��ј0R5���n��7ެ����0��AA�/��e��R7�%��:j9z'�
�{�8��.*��aA�q��[����N�,
��1����kʸ�#kp�����8��^�x����~ԭ9ʃ�^S��\�3��
!�#�Z{\V�~��{�q���*�7�u���
��q�`Ϝ{
@�\
���Å�n��A��IhH�����7��R��Bz�Ɣ���6d6.��ش���A���Ho�MѸI��Zh��H��j
Өc8�ݤ�,
'2ϵ {���j��`��8ϙ�
�ˉ�
"
��
j�6��Z�� rv�֯
x�V����
��_�G�]~𢌩(��6DD���JP"��G ��eџ(,��%�C�;:��AȂ�J����9p�&^I��)LX}_�)�@չ�11*�+��[���|�n(�
r�@uP�'��H;h�߱�lkV~/}�
���lS���m��#�F�vy���
�易Ss�˷K2E�R��/Ms��0�!&2��+ ��Iz��ؽ��i�v�`0�b���,��/p���V�i�g'���[���8����:�b2��u��r���+�
����:��!r06ex�1e;�S(>����z�;�Qϧ�������.un�"Lp
ܓ�,�1�d
��lWGI�T���j��-V�� >3��
Chapter 52 · 0% Book details