← Book details Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 34 OF 77

Sashe 34

Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

"Toh ina yake?."
hanun shi ya cusa cikin jikin ta tare da lumshe ido yace.
"D'umin jikin kine kawai zai cire min wannan sanyin inba hakaba zai sani zazzab'i."
tureshi tayi ta mik'e sai kuma ta d'an yi k'ara jin yadda yake murza hannun shi a kan k'irjin ta,
murmushi yayi ya mik'a hannun kan gado ya jawo blanket sannan ya jawota jikin shi kan carpet d'in ya kuma rufesu da blanket d'in,
hannun shi yasa yana shafa cikin ta a hankali yace.
"Ina son Baby daga gareni Khairi kiyi Addu'a Allah yasa yau nayi ajiya a nan."
tureshi takeyi shiko sai murzata yakeyi a hankali yace.
"Kiyi hak'uri in kasance dake."
Cikin fad'a tace.
"Bana so."
da sauri yace.
"Karya ne kina so kam."
hawaye ta fara zubdawa tana jin yadda yake murzata da juyata,
ita kuwa,
tureshi take d'an yi duk da yau yana binta a hankali ba zafi sosai,
amman sai kuka takeyi cikin raki tana cewa.
"Bana sonka na tsaneka."
duk da yana cikin duniyar nitsuwa Amman yaji zafin kalamta gare shi,
a ranshi yake fad'in.
"Ko cikin yanayin da ma'aurata suke ruggume juna dayin musayan kalaman soyayya shi a cikin yanayin ma Ummul tureshi take a madadin ta mak'ale shi sannan kalaman k'iyeyya take fad'a mishi a madadin na soyayya kuma kuka take na jin tsanarshi a madadin tayi kukan gamsuwa,
haka ya zame jikin shi ya konta gefe sannan ya jawota ya ruggume ta da k'arfi yana fidda nannauyan numfashin a hankali yace.
" wata rana zaki soni Khairi ,
fatana Allah yasa jinin na ya gauraye da naki,
ki haifarmin d'ana nasan shi kam zai soni."
manne wa tayi a jikin shi dan ya gajiyar da ita ga kasala daya k'ara rufeta numfashi ta rink'a maidawa a hankali,
cikin ranta kuwa fad'i take.
"Tabbas in nayi garaje Hamma Umar zai d'irka min ciki ya barni da matsala."
a haka da wannan tunanin tayi bacci a jikin shi,
shi kuwa ruggume ta yayi har saida yaji baccin ta yayi nisa sannan ya mai data kan gado shi kuma ya gyara wurin yaje yayi wonka yayi al'wala yazo yayi ta nafilfilin daya saba da karatu qura'an,
sai k'arfe 2:30 ya konta ruggume da ita.

Washe gari da safe bayan ya gaba komai ya shirya ya fita,
yana fita itama ta fita kai tsaye kemis na bayan layinsu taje k'wayoyin family planning ta seyo tazo ta boye wanda kullum sai tasha,
acewarta bazata haihu dashiba in yana son haihuwa ya saketa ya auro wata.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum sai tasha maganin a boye duk da ba wani bashi kanta takeyi ba,
bayan ta fara shan maganin da kwana goma kawai ranan ya shiga ya samu tasha maganin kenan tana rik'e da sachet d'in,
sosai Ummul taji tsoro da mamakin yadda Hamma Umar d'in ya birkice mata tamkar zaiyi hauka bata tab'a ganin baccin ranshi kamar na wannan ranar ba,
ya rink'a surface mata fad'a daga karshe ya kwashesu yace zai kai ya nunawa Abba ,
ganin haka tayi ta kuka tana bashi hak'uri tare da cewa bazata sake shaba,
ganin yadda ta nuna bazata kuma ba yaji dad'i ya yarda ya barta bayan yayi ta mata nasiha.

Toh fa bayan sunyi haka da kwana biyu ta lallab'a taje wani prvt hospital ta shirga k'ariyar ta kan cewa da yardar mijin ta suko tunda aikin kud'i ne ba wani dogon bincike suka sa mata y'ar robarnan da ake tsawa a hannu suka d'inke mata,
suka amshi kud'insu ko a jikin su,
koda ta dawo haka tayi ta wasan b'uya da Hamma Umar d'in har saida wurin d'inkin ya worke ras ta yadda bazai ganeba,
shi kuwa kullum addu'ar shi Allah ya bawa Ummul d'in ciki yanaga duk abin nata zai ragu inta fara haihuwa dashi.

Yau Saturday tun safe Hamma Umar baije ko inaba yana gida ko parlour bai fitoba yana d'akin shi ,
dan ya fara gajiya da azabtar dashi da Ummul keyi,
ita kuwa Ummul tun safe ta shirya a nufinta in taga ya fito zai tafi potaskum zatace zata bishi,
ganin shiru-shiru bai fito bane har bayan sallan la'asar saita fito a hankali ta nufi d'akin nashi,
a hankali tayi sallama tare da tura k'ofar ta shiga,
kan gadon ta hoggoshi yana kwance yayi rigingine ida nunshi a lumshe ba komai a jikin shi sai towel dake d'aure a k'ugunshi alamun daga wonka ya fito,
shiru bai amsa sallamar taba,
shigowa tayi cikin d'aga k'afafun ta a hankali bak'in gadon taje ta tsaya tana son ta tasheshi ta rasa ya zatayi ta tasheshin gashi gaba d'aya ganin surar jikin shi na bata tsoro,
a hankali ta durk'usa a bakin gadon cikin kauda fuska ta fara magana.
"Hamma! Hamma! Hamma ka tashi mana."
yana jinta yayi shiru kamar maiyin bacci a ranshi kuwa farin ciki yake da shigowar ta d'akin nashi,
ita kuwa tashi tayi ta zauna gefen shi a bakin gadon a hankali tace.
"Hamma yau bazaki je gida bane? Hama weekand d'in ma baza'a fitaba ni ina son zuwa inga Nenne na."
murmushi ya d'an yi gano yawo take son fita shiyasa take wani yin ladabin kura ga mai akuya,
mik'a yayi a hankali sannan yasa hannu ya jawota kan k'irjin shi hannun shi yasa ya rink'a shafa bayan ta a hankali yace.
"Zamuje mana in kina so."
Mutsumutsu ta rink'a yi cikin had'e fuska tace.
"Ehh ina so mana ka tashi mu tafi."
towel d'in nashi ya rink'a murzawa tare da jawo blanket ya rufe su sannan ya k'ara jawota jikin shi a hankali yace.
"Bazan iya tuk'in ba sai an bani maganin."
hannu tasa tana ture hannu shi da yaketa b'alle boturan gaban rigar ta mai dogon hannu wai duk dan ta boye tabon abin family planning d'in ne,
shi kuwa ido a rufe ya zare rigar tata,
sannan ya kuma rink'a shafa wutanta ido a lumshe a hankali har ya isa kan damtsen hannun ta da akasawa robar,
ido ya bud'e jin kamar d'an k'urji a cikin hannun nata gashi da alamun kamar tabo,
da sauri ya tashi zaune cikin hamzari ya d'ago ta ya manna ta a k'irjin shi sannan yasa hannu ya kamo hannun nata ya d'an daga,
da sauri ya tureta cikin wani irin yanayi ya kafa mata.

By
*GARKUWAR FULANI*
📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*RUBUTACCEN AL,AMARI*

Page 2⃣1⃣

*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇

*I*do ya tsura mata yana k'ok'arin k'ara jawo hannun nata,
ita kuwa da sauri ta janye hannun gaba d'aya har jikin ta na rawa sai ta konta a kife ta cusa hannayen nata k'asan k'irjinta ta konta kan hannayen tayi luf tana d'an mai da numfashi,
shi kuwa k'ara matsota yayi cikin yanayin tabbaya yace,
"Khairi me a hannun ki?"
bata kula shiba sai d'an mirgino wa tayi jikin shi cikin yanayin yaudara ta d'an konta kan k'irjin shi hannun tasa ta cusa a bayan shi,
Ido ta lumshe tare dasa hannun tana shafa sajen shi har zuwa kan k'irjin shi tanayi tana lumshe ido,
shi kuwa gaba d'aya ta zuba mishi kasala duk jijiyoyin jikin shi sun mace,
ganin haka sai ta sake konta wa ta juya mishi baya ta kifu,
shi kuwa sunkuyowa yayi ya rink'a kissing na tsakiyar bayan ta yanayi yana murzata gaba d'aya ya gigice ya gigitata a haka ya samu abinda yafi kwana 12 bai samuba,
ita kuwa abinda ta saba fad'a mai shi take furta mai,
"Bana sonka ni na tsaneka".
hakan ya tunzura shi ya murzata har saida yaji ya huce ya kuma gamsu,
sannan ya juya mata baya cikin maida numfashi yace,
" Sai ki nemo wanda kike son yazo ya kaiki gidan ko".
rai a b'ace ta jawo blanket d'in ta hard'eshi a jikin ta ta mik'e tana jan shi tana,
"Sai Allah ya saka min tunda saida kayi tayin pakala iya son ranka sannan yanzu kace bazaka kaini ba".
tana fad'in haka tana k'ok'arin fita d'akin,
shi kuwa har cikin ranshi yake jin dad'i dan ya samu gamsuwa da ita kuma ta d'an sake mishi,
abinda bai saniba boye laifinta take sonyi,
itako har taje bakin k'ofar fita tace,
" Ni kuwa bazan sake zuwa d'akin nan ba kuma mutun ko yazo min d'aki rufewa zanyi".
Murmushi kawai yayi ya bita da ido,
dan sakarcin Ummul yarin tane a ciki,
ba gashi yanzu buk'atar tace ta kawota ba har ya samu shima tasa buk'atar ta biya so yasan gaban ma hakane.

Haka rayuwa tayi ta tafiya,
Usman kuwa a gefen shi ciwo ba sauk'i kullum sai gaba gaba yakeyi.
Chapter 34 · 0% Book details