Sashe 6
Rubutaccen Alamari Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shi kuwa Hamma Umar a hankali yayi sallama,
a bak'in k'ofar ya tsaya jin ba'a amsa sallama ba sai sheshek'an kukanta da yake ji,
haka yasa ya kutsa kanshi cikin d'akin kan gado ya hoggota konce sai murk'ususu takeyi hanna yenta rik'e da mararta kuka takeyi sosai cikin wahala gaba d'aya ta birki ce,
A hankali ya matso bak'in gadon murya can k'asa yace.
"Ke me haka? shin baki iya Addu'a bane sai kuka? ki nitsu ki gaya min meke damun ki?."
Ido ta k'ara rumtsewa cikin wahala ta d'an mirgino tayi rigingine tare da cewa.
"Wayyo Allah na! cikana! marana!."
Fuska a tsuke ya sunkuye kanta kanshi ya kawar tare da rumtse ido a hankali ya tura hannun shi cikin rigar ta kan mararta yasa yatsunshi ya matse tare da danne matar tata.
Mik'a tayi tare da sakin wani irin kuka cike da azaba a gigice ta yunk'uro cikin rawan jiki ta sa hannu ta dam k'o....
By
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL'AMARI*
Page 5⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*Wannan shafi naki ne k'awata ta gari Ngd da k'aunar ki gareni Hauwa Halliru (Mmn khairat) Allah bar zumunci da k'aunar Ngd Ngd Ngd ðŸ¤ðŸ˜˜ðŸ˜*
Hannun shi cikin wahala da gala baita ta ture hannun taci gaba da murk'ususu tana yarfa hannu da juya kai,
duk da sanyin a/c dake ratsa d'akin ita zuface keta tsatstsafo mata duk ta inda hudan gashin jikin ta yake,
tsayuwa yayi tare da tsuke fuska kai ya jinjina ya fice abin shi,
Parlour Hajjajo ya nufa,
sallama yayi tare da shiga gefen Abba ya zauna kanshi a sunkuye yace.
"Abba tak'i ta tsaya in dubata sai kuka take yi."
Nenne ta kalli Abba tare da cewa
"Toh ai kunji ko mara lafiya da gardama,
yoh ba sai abarta da ciwon taba,
ai bai dameta bane da ita zata nemi maganin".
Daddy ne ya mik'e tare da Hajjajo Ya Usman da Ya Adam na biye da su a baya har sunje bak'in k'afar Daddy ya juyo ya kalli Dr Umar Farouq d'in cikin murmushi dan yasan Umar ya hatsala ne,
murmushi yayi kumayi sannan yace.
" Farouq zo muje ka dubata ko."
Kai ya kuma sunkuyar wa cikin yana yinshi na girmamawa ya mik'e yabi bayan su,
Nenne ma da Abba da Aliyu biyosu sukayi.
Suna zuwa Parlour Nenne Daddy ya zauna tare da d'an d'aga murya yace.
"Ummul kizo nan,
taso kizo ko mamana,
kizo Hamman ku ya dubaki."
Jin muryar Daddy ne yasa ta k'ara sakin kuka dan tasan Daddy yana matuk'ar k'aunar ta da lallab'ata,
Jin ta fashe da kukan ne Hamma Umar ya zauna kan carpet a gefen Daddy a hankali yayi tsaki,
Usman kuwa da Hajjajo cikin bedroom d'in suka wuce suna zuwa,
Hajjajo ta zauna gefen ta cikin sauri ganin yadda take kuka da juyi gaba d'aya fuskarta tayi jazazir sai zuba da ya mik'a jikinta kab sai numfashi take a wahalce,
da sauri ta rik'o ta cikin kid'ima take kiranta.
"Subahannalhai Ummul me yake damun ki haka? yaushe ya fara miki wannan ciwon ?."
Kanta ta kuma kifewa kam pillow cikin cije lips d'in ta ta junk'ura ta zauna gaba d'aya jikinta rawa yakeyi hannu ta rink'a damk'e wa baki na rawa tace.
"Marata zata b'alle jiri nakeji cikina k'uguna yana sarawa."
A kid'ime Hajjajo ta kamota tsayar da ita tayi tare da talla beta cikin tattaro k'arfinta tace.
"wannan wanne irin ciwone kamar maiyin nak'uda."
A haka suka nufi parlour Usman kuwa na biye dasu a baya gaba d'aya tausayin ta ya cika shi ya kasa komai sai.
sannu yake ce mata.
Kan 3 str Hajjajo ta kontar da ita .
Nenne kuwa gaba d'aya jikin ta sai ya kama rawa ganin yadda yartata ta birkice.
gaba d'aya sai sannu suke ce mata,
abu kamar nak'uda duk ta galabai ta,
Abba ne ya kalli Hamma Umar d'in tare da cewa.
"Farouq me haka kuma? meke damun ta.?"
Juyawa yayi gaban ta ya d'an taso ya tirk'usa kan giiwarsa sannan ya kalleta cikin tsura mata ido yace.
"Ki nitsu ki gaya min ina ke miki ciwo."
Kai ta jinjina a wahalce.
Shi kuwa kai ya d'an sunkuyar sannan yace.
"Meke damun ki?."
"Cikina da marata."
"Yaushe ya fara miki ciwon?."
"Tunda yamma."
Kallon ta ya d'an yi sannan yace.
"Cikin da matar kad'ai ne ke ciwon?."
Dafe k'ugunta tayi murya na rawa tace.
"Harda k'uguna yana sarawa kamar zai b'alle."
Harararta yayi k'asa-k'asa tare da tsuke fuska yace.
"Karki cika min kunne da kuka in zaki magana kimin yadda zan gane kin sani sarai bana son hayaniya."
Usman ne ya d'an matso tare dasa d'an kwalinta ya goge mata zufan ya kuma d'an kalli Hamman nashi a hankali yace.
"Hamma meke damun ta?."
Ya fad'a shima kamar zaiyi kuka
Shi kuwa fuska ya kuma tsukewa yace.
"Dama kina irin wannan ciwon ne?."
Kai ta gyad'a alamar ehh.
Juyawa ya d'an yi kanta sannan yace.
"Bak'in ki bazai iya magana bane? ko kuma kin zama kurma?."
"Ehh dama yana min."
Ta fad'a a hankali.
"Sau nawa ya tab'a yi miki hakan?."
Ido ta rumtse cikin jin kunya tace.
"Ko wanne wata sai yamin haka."
Baki ya tab'e dan gano matsalar ta,
Hajjajo ma da Nenne sun gano abin da ke sata hakan shiyasa sukayi shiru suna kallon ta.
Shi kuwa Hamma Umar kamar cikin mugunta yace.
"Allurai 3 za ayi miki."
Jin allurai har 3 yasa ta zaro ido woje cikin rawan murya tace.
"Ni dai a barni da ciwona zuwa gobe zai bari,
dan Allah Hamma kar kamin allura."
Daddy kuwa da Abba Umar suka ni da ido cikin yana yin tabbaya suka tsareshi da tabbayarki me yake sata ciwon .
Shi kuwa Hamma Umar mutun ne mai tsananin kunya hakan yasa gaba d'aya sai ya resa ya zaiyi musu baya min ciwon nata.
Sai ya kalli Ummul d'in cikin lumshe ido yace.
"Ke me yake saki ciwon? kinaji ana tabbaya kinyi shiru,
ko kina jiran ni zan amsa miki ne?."
Kai ta sunkuyar cikin tsananin kunya da wahala sai hawaye car-car a fuskarta.
Shi kuwa Hamma Umar ganin su Abba sun maida hankalin su kanta,
yasa yayi maza ya zille ya fita.
Part d'in su ya nufa yana zuwa ya had'a alluran da zai mata sannan ya ajiye cikin firij woyarshi ya zaro tare da kiran Nenne tana d'agawa yace.
"Nenne Ummul d'in tazo zan mata allurar,
tazo da sauri dan akwai masu jirana a woje zan fita gunsu."
toh Nenne tace.
sannan tasa Ummul d'in ta mik'e ta fita badon ta soba.
Shi kuwa zama yayi ya d'an jirata,
ganin shiru bata shigoba ya mik'e ya shiga toilet wonka yayi sannan ya fito daure da towel a k'ugunshi,
parlour ya fito da nufin ya d'aukam woyarshi ya sake kiran Nenne.
Ita kuwa Ummul a daddafe ta shigo parlour tana shiga yana shigowa shima.
Ganin ta a tsaye ya sashi juyawa da sauri ya koma cikin bedroom d'in,
tsaki yaja sannan ya kimtsa tare da fesa turare a jikin shi.
Parlour ya dawo yana watsa mata harara,
ita kuwa Ummul batama ganshi ba lokacin da ya fito d'in haka yasa bayan san abinda yakewa harara da tsakin ba.
Bayan ta ya zagaya rigar ta ya d'an nad'e sannan ya d'an yi k'asa da zanin ta,
ba tare da ya ture farin ondawunyan ta da pan d'in tabaya dire bakin alluran a kansu,
dan shi haka yake matukar zai yiwa mutun allura mace ko namiji ba tab'a yarfa ya kalli fatar jikin mutun dai-dai yayi alluran a kan gajeron wonddon mutun inko mave ce kan siket d da pan d'in yake d'aura allurar.
Tana jin yana murza bak'in alluran sai kuma ya tsaya cikin fad'a yace.
"Ke ki sake jikin ki uwar tsoro allurace ba mashi ba kike wani Kane jikin ki,
kuma d'aga yau karki sake shigo min d'aki tunda baki iya sallama ba,
ki bari sai randa kika koti sallama."
Ita dai kai kawai take gyad'awa da rumtse tafin hannun ta.
K'ara ta d'an saki tare dasa hannun ta ta baya ta kamo k'ugunshi ta rik'e da k'arfi ido ta rumtse jin yadda ya zirnik'a mata allurar,
k'ara damk'e shi tayi dan yadda taji zafin yadda ruwan allurar ke shiga jikin ta.
Shiko Hamma Umar da sauri ya zare allurar sannan ya janye hannun ta dake kan k'ugunshi kan mazaunanta ya dire mata hannayen nata sannan ya tura ta murya a fad'ace yace.
"B'acemin da gani,
sokuwa kawai ba abinda kika iya sai koke-koke banza kawai duk kin cika min kunne."
Ita kam Ummul tuni ta koma gefen ta jingina da jikin kujera dan jiri take ji ga wani irin suka da taji k'ugunta nayi lokaci d'aya kuma taji d'umin jini na bin k'afafun ta.
Ido Hamma Umar ya zaro mata tare da buga mata tsawa fuska a yatsine yace.
"Fice min a d'aki kina tsaya har saidakika zubar min da k'azan tarki ,
ubanwa zai goge miki wannan abin."
Ya fad'a yana nuna jinin dake bin k'afafun ta a take kuma rumtse ido yana yamutsa fuska cikin fad'a yayi kanta.
Dai-dai lokacin Usman kuma ya shigo.
Da sauri yaje gaban ta cikin kula ya kamo hannun ta kai ya lok'osa a kafad'an shi cikin sanyi yace.
"Hamma kayi hak'uri ni zan gyara wurin."
tsaki yaja sannan ya fice yana cewa.
"Wallahi ka gyara wurin kafin na dawo ita kuma ta bar nan."
Yana fita Usman ya kalleta a hankali yace .
"Kije cikin gida."
A kunyace ta fice ta nufi parlour Nenne .
Shi kuwa Usman gyara wurin yayi tsab sannan ya feffesa turare.
Yana gama wa Hamma Umar d'in ya shigo rik'e da magungunan shi,
kan kujera ya zauna sannan ya bashi maganin,
d'aga nan kuma suka yita hirarsu tare da Ya Adam da Sadik da suka shigo.
Ita kuwa Ummul kai tsaye toilet ta shige wonka tayi ta kimtsa jikin ta sannan tazo ta konta kusa da Nenne ta,
a hankali Nenne tace.
"Ummul yanzu duk wata haka like gama da wannan ciwon cikin?."
"Ehh " tace mata tare da lumshe ido dan kunya takeji.
A khana a tashi haka rayuwa tayi ta juyawa shak'uwa tsakanin Usman da Ummul kullum k'aruwa yake yi
zuroyarsu cike da farin ciki.
a bak'in k'ofar ya tsaya jin ba'a amsa sallama ba sai sheshek'an kukanta da yake ji,
haka yasa ya kutsa kanshi cikin d'akin kan gado ya hoggota konce sai murk'ususu takeyi hanna yenta rik'e da mararta kuka takeyi sosai cikin wahala gaba d'aya ta birki ce,
A hankali ya matso bak'in gadon murya can k'asa yace.
"Ke me haka? shin baki iya Addu'a bane sai kuka? ki nitsu ki gaya min meke damun ki?."
Ido ta k'ara rumtsewa cikin wahala ta d'an mirgino tayi rigingine tare da cewa.
"Wayyo Allah na! cikana! marana!."
Fuska a tsuke ya sunkuye kanta kanshi ya kawar tare da rumtse ido a hankali ya tura hannun shi cikin rigar ta kan mararta yasa yatsunshi ya matse tare da danne matar tata.
Mik'a tayi tare da sakin wani irin kuka cike da azaba a gigice ta yunk'uro cikin rawan jiki ta sa hannu ta dam k'o....
By
*GARKUWAR FULANI*
ðŸ“ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*RUBUTACCEN AL'AMARI*
Page 5⃣
*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*
ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡ðŸ‡
*Wannan shafi naki ne k'awata ta gari Ngd da k'aunar ki gareni Hauwa Halliru (Mmn khairat) Allah bar zumunci da k'aunar Ngd Ngd Ngd ðŸ¤ðŸ˜˜ðŸ˜*
Hannun shi cikin wahala da gala baita ta ture hannun taci gaba da murk'ususu tana yarfa hannu da juya kai,
duk da sanyin a/c dake ratsa d'akin ita zuface keta tsatstsafo mata duk ta inda hudan gashin jikin ta yake,
tsayuwa yayi tare da tsuke fuska kai ya jinjina ya fice abin shi,
Parlour Hajjajo ya nufa,
sallama yayi tare da shiga gefen Abba ya zauna kanshi a sunkuye yace.
"Abba tak'i ta tsaya in dubata sai kuka take yi."
Nenne ta kalli Abba tare da cewa
"Toh ai kunji ko mara lafiya da gardama,
yoh ba sai abarta da ciwon taba,
ai bai dameta bane da ita zata nemi maganin".
Daddy ne ya mik'e tare da Hajjajo Ya Usman da Ya Adam na biye da su a baya har sunje bak'in k'afar Daddy ya juyo ya kalli Dr Umar Farouq d'in cikin murmushi dan yasan Umar ya hatsala ne,
murmushi yayi kumayi sannan yace.
" Farouq zo muje ka dubata ko."
Kai ya kuma sunkuyar wa cikin yana yinshi na girmamawa ya mik'e yabi bayan su,
Nenne ma da Abba da Aliyu biyosu sukayi.
Suna zuwa Parlour Nenne Daddy ya zauna tare da d'an d'aga murya yace.
"Ummul kizo nan,
taso kizo ko mamana,
kizo Hamman ku ya dubaki."
Jin muryar Daddy ne yasa ta k'ara sakin kuka dan tasan Daddy yana matuk'ar k'aunar ta da lallab'ata,
Jin ta fashe da kukan ne Hamma Umar ya zauna kan carpet a gefen Daddy a hankali yayi tsaki,
Usman kuwa da Hajjajo cikin bedroom d'in suka wuce suna zuwa,
Hajjajo ta zauna gefen ta cikin sauri ganin yadda take kuka da juyi gaba d'aya fuskarta tayi jazazir sai zuba da ya mik'a jikinta kab sai numfashi take a wahalce,
da sauri ta rik'o ta cikin kid'ima take kiranta.
"Subahannalhai Ummul me yake damun ki haka? yaushe ya fara miki wannan ciwon ?."
Kanta ta kuma kifewa kam pillow cikin cije lips d'in ta ta junk'ura ta zauna gaba d'aya jikinta rawa yakeyi hannu ta rink'a damk'e wa baki na rawa tace.
"Marata zata b'alle jiri nakeji cikina k'uguna yana sarawa."
A kid'ime Hajjajo ta kamota tsayar da ita tayi tare da talla beta cikin tattaro k'arfinta tace.
"wannan wanne irin ciwone kamar maiyin nak'uda."
A haka suka nufi parlour Usman kuwa na biye dasu a baya gaba d'aya tausayin ta ya cika shi ya kasa komai sai.
sannu yake ce mata.
Kan 3 str Hajjajo ta kontar da ita .
Nenne kuwa gaba d'aya jikin ta sai ya kama rawa ganin yadda yartata ta birkice.
gaba d'aya sai sannu suke ce mata,
abu kamar nak'uda duk ta galabai ta,
Abba ne ya kalli Hamma Umar d'in tare da cewa.
"Farouq me haka kuma? meke damun ta.?"
Juyawa yayi gaban ta ya d'an taso ya tirk'usa kan giiwarsa sannan ya kalleta cikin tsura mata ido yace.
"Ki nitsu ki gaya min ina ke miki ciwo."
Kai ta jinjina a wahalce.
Shi kuwa kai ya d'an sunkuyar sannan yace.
"Meke damun ki?."
"Cikina da marata."
"Yaushe ya fara miki ciwon?."
"Tunda yamma."
Kallon ta ya d'an yi sannan yace.
"Cikin da matar kad'ai ne ke ciwon?."
Dafe k'ugunta tayi murya na rawa tace.
"Harda k'uguna yana sarawa kamar zai b'alle."
Harararta yayi k'asa-k'asa tare da tsuke fuska yace.
"Karki cika min kunne da kuka in zaki magana kimin yadda zan gane kin sani sarai bana son hayaniya."
Usman ne ya d'an matso tare dasa d'an kwalinta ya goge mata zufan ya kuma d'an kalli Hamman nashi a hankali yace.
"Hamma meke damun ta?."
Ya fad'a shima kamar zaiyi kuka
Shi kuwa fuska ya kuma tsukewa yace.
"Dama kina irin wannan ciwon ne?."
Kai ta gyad'a alamar ehh.
Juyawa ya d'an yi kanta sannan yace.
"Bak'in ki bazai iya magana bane? ko kuma kin zama kurma?."
"Ehh dama yana min."
Ta fad'a a hankali.
"Sau nawa ya tab'a yi miki hakan?."
Ido ta rumtse cikin jin kunya tace.
"Ko wanne wata sai yamin haka."
Baki ya tab'e dan gano matsalar ta,
Hajjajo ma da Nenne sun gano abin da ke sata hakan shiyasa sukayi shiru suna kallon ta.
Shi kuwa Hamma Umar kamar cikin mugunta yace.
"Allurai 3 za ayi miki."
Jin allurai har 3 yasa ta zaro ido woje cikin rawan murya tace.
"Ni dai a barni da ciwona zuwa gobe zai bari,
dan Allah Hamma kar kamin allura."
Daddy kuwa da Abba Umar suka ni da ido cikin yana yin tabbaya suka tsareshi da tabbayarki me yake sata ciwon .
Shi kuwa Hamma Umar mutun ne mai tsananin kunya hakan yasa gaba d'aya sai ya resa ya zaiyi musu baya min ciwon nata.
Sai ya kalli Ummul d'in cikin lumshe ido yace.
"Ke me yake saki ciwon? kinaji ana tabbaya kinyi shiru,
ko kina jiran ni zan amsa miki ne?."
Kai ta sunkuyar cikin tsananin kunya da wahala sai hawaye car-car a fuskarta.
Shi kuwa Hamma Umar ganin su Abba sun maida hankalin su kanta,
yasa yayi maza ya zille ya fita.
Part d'in su ya nufa yana zuwa ya had'a alluran da zai mata sannan ya ajiye cikin firij woyarshi ya zaro tare da kiran Nenne tana d'agawa yace.
"Nenne Ummul d'in tazo zan mata allurar,
tazo da sauri dan akwai masu jirana a woje zan fita gunsu."
toh Nenne tace.
sannan tasa Ummul d'in ta mik'e ta fita badon ta soba.
Shi kuwa zama yayi ya d'an jirata,
ganin shiru bata shigoba ya mik'e ya shiga toilet wonka yayi sannan ya fito daure da towel a k'ugunshi,
parlour ya fito da nufin ya d'aukam woyarshi ya sake kiran Nenne.
Ita kuwa Ummul a daddafe ta shigo parlour tana shiga yana shigowa shima.
Ganin ta a tsaye ya sashi juyawa da sauri ya koma cikin bedroom d'in,
tsaki yaja sannan ya kimtsa tare da fesa turare a jikin shi.
Parlour ya dawo yana watsa mata harara,
ita kuwa Ummul batama ganshi ba lokacin da ya fito d'in haka yasa bayan san abinda yakewa harara da tsakin ba.
Bayan ta ya zagaya rigar ta ya d'an nad'e sannan ya d'an yi k'asa da zanin ta,
ba tare da ya ture farin ondawunyan ta da pan d'in tabaya dire bakin alluran a kansu,
dan shi haka yake matukar zai yiwa mutun allura mace ko namiji ba tab'a yarfa ya kalli fatar jikin mutun dai-dai yayi alluran a kan gajeron wonddon mutun inko mave ce kan siket d da pan d'in yake d'aura allurar.
Tana jin yana murza bak'in alluran sai kuma ya tsaya cikin fad'a yace.
"Ke ki sake jikin ki uwar tsoro allurace ba mashi ba kike wani Kane jikin ki,
kuma d'aga yau karki sake shigo min d'aki tunda baki iya sallama ba,
ki bari sai randa kika koti sallama."
Ita dai kai kawai take gyad'awa da rumtse tafin hannun ta.
K'ara ta d'an saki tare dasa hannun ta ta baya ta kamo k'ugunshi ta rik'e da k'arfi ido ta rumtse jin yadda ya zirnik'a mata allurar,
k'ara damk'e shi tayi dan yadda taji zafin yadda ruwan allurar ke shiga jikin ta.
Shiko Hamma Umar da sauri ya zare allurar sannan ya janye hannun ta dake kan k'ugunshi kan mazaunanta ya dire mata hannayen nata sannan ya tura ta murya a fad'ace yace.
"B'acemin da gani,
sokuwa kawai ba abinda kika iya sai koke-koke banza kawai duk kin cika min kunne."
Ita kam Ummul tuni ta koma gefen ta jingina da jikin kujera dan jiri take ji ga wani irin suka da taji k'ugunta nayi lokaci d'aya kuma taji d'umin jini na bin k'afafun ta.
Ido Hamma Umar ya zaro mata tare da buga mata tsawa fuska a yatsine yace.
"Fice min a d'aki kina tsaya har saidakika zubar min da k'azan tarki ,
ubanwa zai goge miki wannan abin."
Ya fad'a yana nuna jinin dake bin k'afafun ta a take kuma rumtse ido yana yamutsa fuska cikin fad'a yayi kanta.
Dai-dai lokacin Usman kuma ya shigo.
Da sauri yaje gaban ta cikin kula ya kamo hannun ta kai ya lok'osa a kafad'an shi cikin sanyi yace.
"Hamma kayi hak'uri ni zan gyara wurin."
tsaki yaja sannan ya fice yana cewa.
"Wallahi ka gyara wurin kafin na dawo ita kuma ta bar nan."
Yana fita Usman ya kalleta a hankali yace .
"Kije cikin gida."
A kunyace ta fice ta nufi parlour Nenne .
Shi kuwa Usman gyara wurin yayi tsab sannan ya feffesa turare.
Yana gama wa Hamma Umar d'in ya shigo rik'e da magungunan shi,
kan kujera ya zauna sannan ya bashi maganin,
d'aga nan kuma suka yita hirarsu tare da Ya Adam da Sadik da suka shigo.
Ita kuwa Ummul kai tsaye toilet ta shige wonka tayi ta kimtsa jikin ta sannan tazo ta konta kusa da Nenne ta,
a hankali Nenne tace.
"Ummul yanzu duk wata haka like gama da wannan ciwon cikin?."
"Ehh " tace mata tare da lumshe ido dan kunya takeji.
A khana a tashi haka rayuwa tayi ta juyawa shak'uwa tsakanin Usman da Ummul kullum k'aruwa yake yi
zuroyarsu cike da farin ciki.