← Book details Nakasa Ba Kasawa Bace Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 154 OF 154

Sashe 154

Nakasa Ba Kasawa Bace Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read

Yana katse ƙiran ya laluɓo numbern Ameena. Ita kuwa zuwa lokacin harta fara bacci, amma jin ana ƙiran wayanta yasa ta buɗe ido, ganin shine ke ƙiran yasa ta ɗaga da sauri, ganin fuskarta ya sashi sakin murmushi, cikin daddaɗan muryarsa yace.
"Amaryata." Murmushi tayi tare da ɗan kashe masa ido, cikin shauƙin sonsa tace.
"Kun isa lafiya."
"Lafiya ƙalau, ya gida ya Adeel ɗina yayi bacci ko." Kai ta jinjina masa, tare da cewa.
"Ya Ammin Adeel." Murmushi ya É—anyi asanyaye yace.
"Tana nan lafianta ƙalau."
kai ta jinjina cikin kulawa tace.
"Kai fa ya kake?."
Ɗan shagwaɓe fuska yayi, akasalance yace. "Ina nan lafiya sai kewarki kuma daya cikamin zuciya, kinyi missing ɗina kuwa?."
Cikin sanyi tace.
"Sosai ma kuwa, nayi kewarka Abban Adeel, musamman ma daddaɗan ƙamshinka da kuma lips ɗinka." idanunsa ya kashe mata, ahankali ya lashi laɓɓansa, cikin salonsa yace.
"Nasan ba iya ƙamshi da lips ɗina kikayi missing ba, gwamma ki faɗi abun dake zuciyarki, ko kinaso kicemin kin mata da abokinki ne, wanda yake saki ihu da kukan daɗi." Dariya tayi sosai tare da sa hannu ta rufe fuskarta, dan taji kunya ƙwarai, amma inda sabo yaci ace zuwa yanzu ta saba da halin Saifuddeen ɗin, dan shi babu abun daya dameshi, yanzu sai yasa mutum yaji kunya. Ganin tana dariya ne yasa shi cewa.
"Ko dai na ciro miki itane ku gaisa."
Da sauri ta girgiza kai, cikin son koransa tace. "A'a nagode ni bacci ma nakeji saida safe zamuyi waya, karka sani wankan dare."
Dariya yayi, itakuwa da sauri ta katse wayan.

Maida wayar tasa aljihu yayi, sannan ya fito daga ɗakin, direct ɗakin da suka sauƙa ya nufa.
Har zuwa lokacin kuwa Zaleeha na kwance, sai rawan sanyi takeyi. Kayan jikinsa ya cire, inda ya saura daga shi sai boxer, hawa saman gadon yayi, tare da buɗe blanket ɗin da ta rufa kanta dashi, ya shiga ciki, jin motsinsa yasa cikin kasalalliyar murya tace. "Helf me Hamma Saif sanyi nakeji sosai." Hannuwansa yasa ya ɗagota jikinsa, cikin nutsuwa ya soma ƙokarin cire mata kayan jikinta, sam bata hanashi ba, saida ya rabata da komai na jikinta, daga ita sai pant ya barta, idanunsa da suka sauƙa akan tsayayyun beautyfull brast ɗinta ya ɗan lumshe, dan har tsakiyan ƙafarsa yaji wani abu, ya tsarga mai, ita kuwa jin ya maida ita naked yasa ta shige cikin jikinsa, wani irin ƙatuwar ajiyar zuciya suka sauƙe atare, sakamakon wani irin ɗumin daɗi da sukaji ya ratsa su, ahankali ya sanya hannunsa ya tallafo fuskarta, hakan yasa numfashinsu gauraya waje ɗaya, idanunta da ke cike da mayen sonsa ta lumshe, dan ganin wani irin shu'umin kallo da yake binta dashi, harshensa ya zaro ahankali ya laso fatar wuyanta, tare da sakar mata wani zazzafan kiss wanda yasa numfashinta kusan ɗaukewa, dogon ajiyar zuciya taja tare da ɗan ɗaga kanta sama, hakanne ya bashi daman tura kansa acikin wuyanta, wani zazzafan kiss yake sakar mata wanda har saida kan nipples ɗinta suka tsuke, sosai yake yawo da harshensa akan wuyanta, wanda yasa lokaci ɗaya ta soma sakin numfashi, cikin matsanancin sha'awarsa dake taso mata da son nuna mishi zazzafa sonshi dake binne a ranta, ta ɗago fuskarta, asanyaye ta haɗe bakinta da nasa waje ɗaya, wani irin hot kiss suka bawa juna, inda ya zamana laɓɓanta na ƙasa na cikin bakinsa, shi kuma lip ɗinsa na sama na cikin nata bakin, yanayin yanda suke sarrafa bakin juna ne yasa gaba ɗaya ta fara manta inda take, cikin yanayin son gigita mata lissafi, ya gangaro da hannunsa zuwa kan breast ɗinta, ahankali ya shiga shafa su da kuma murzasu, wani irin shishita tasoma yi masa, tare da ƙara kama lips ɗinsa tanayi masa tsotson lolli pop, wani yanayine takeji na ratsa gaba ɗaya jikinta, dan yanda yake murza breast dinta, yasa duk ta gigice, haka shiɗinma ya fara loosing controll ɗinsa, saboda tsotsan da takewa lips ɗinsa, sun isa zautar dashi. sama da mintuna 10 ya ɗauka yana murza breast ɗinta, ahankali yasomayin ƙasa da hannunsa, inda yake yi mata tafiyan tsutsa, har ya gangaro zuwa kan mararta, cikin ƙwarewa ya tura hannunsa acikin pant ɗinta, ahankali yake shafa saman mararta, cikin son ƙara zautar da ita, ya kai ƴar tsarsa dai-dai bakin pp ɗinta, slowly haka yake ɗan shafa wajen da tuni ya koma damina.
Wani irin zillo me cike da shauƙi Zaleeha tayi, dan hakan da yake yi mata baƙaramin gigita takeji ba.
Ahankali yake sake sarrafata , jin santsi da taushin wajen, ne yasa yaji tsikar jikinsa na tashi, ga kuma Saif ɗinsa dake ƙara hauhawa har wani zut zut takeyi masa, ahankali hankali yake sarrafa ta wani irin daddaɗan dumi yaji acikin jikin nata, ahankali yake lailaya tongue dinta dake cikin bakinsa, yayinda ɗaya hannunsa kuwa ke kan breast ɗinta yana murzawa.
Ya gigita Zaleeha, dan har wani irin kwaranya take, gaba ɗaya jikinta rawa yake, babu abun da take buri da fata, kaman tajisa sun kasance abu ɗaya, hannayenta ta cusa acikin gashin kansa, tana sakin wani irin gigitaccen numfashi, miƙar da ita yayi ahankali ya bude kyawawan ƙafafunta, tundaga kan tafin ƙafanta yake lasa da sumbata har ya kawo kan santala santalan cinyoyinta daketa sheƙi, pink lips ɗinsa ya ɗaura akan mararta yana ɗan gogawa, wani irin zubawa tsikar jikinta ya somayi, agigice ta ƙira sunansa cikin wata irin murya, dake ɗauke da zallan shauƙi.
Adai-dai wannan lokacin kuwa bazai iya amsa mata ba saboda shima ya gigice, harshensa ya kawo dai- dai saitin pp, cikin wani irin masifaffen shauƙi, ya ɗaura bakinsa akan pp ɗin nata, ahankali yake zuƙe duk wani fitinar dake wajen, wani irin numfarfashi haɗi da zafafan nishi ta soma fitarwa, tuni ta gigice ta kuma fita hayyacinta, wasu irin sambatu take masa, wanda ita kanta bata san me take faɗa ba, Saifuddeen kam jinsa yake asararin samaniya, dan haɗuwan taushin bakinsa da kuma na privet part ɗinta, yasa duk ya zauce, sam bayajin me Zaleehan ke faɗa, wanda ayanzu har kuka ta sakar masa saboda shiɗewa.
Jin kaman zata sume masa ne, yasa shi sanya hannayensa ya É—an É—agota, faÉ—awa jikinsa tayi tana sakin wani irin nishi, hanneyenta dake rawa tasa ta kamo Saif dinsa, dake neman mafaka, bakinta ta É—aura akan Saif É—in tana goga harshenta akai, wani irin zazzafan numfashi yake fitarwa, me haÉ—e da nishi.
Sosai take sucking Saif É—insa, wanda ta sake gigitashi.
Ganin suna neman sumar da kansune ya sashi kwantar da ita ahankali ya mata ƙawanya, bakinsu ya haɗe waje ɗaya, tare da haɗesu suka zame abu ɗaya a wuri ɗaya alokaci ɗaya suka sake wani irin gurnani, sakamakon wani irin abu daya game duk jikinsu, agigice ya saki wani irin ƙara haɗi da sambatu, saboda wani irin dumin da Saif ɗinsa ta samu kanta aciki, lokacina da Saif ɗinsa ya gama samun mazauni, wawan ajiyar zuciya suka sauƙe, Saboda wani irin gigitaccen dadi daya ratsasu, kukan daɗi ta saka masa, tana sakar masa sambatu, shikansa baya cikin nutsuwarsa, sambatu yake mata haɗi da guranani me kama da kuka, ji yake kaman saif ɗinsa zata fita daga jikinsa tsabar dadin daya samu kansa aciki, haka yakejin kansa kaman yana iyo acikin kogin zuma, surutai yake tayi yana zuba mata wasu haɗaɗɗun kalamai da kuma sambatu, dake nuna zallan fitar hayyacinsa, daga ita har shi babu wanda yasan aduniyar da suke.
GIGITAN yayi gigita wa Hamma Saif ya mance yana ɓoyewa Zaleeha warakarshi na ji da magana ya mance yanata zanga surutu da rakaɗi, wanda ita kuwa Zaleeha can cikin yanayin da takeɗin take tsinkayo muryarsa....!

By
*GARKUWAR FULANI*
Chapter 154 · 0% Book details