Sashe 103
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Baba Malam kuwa shida kanshi ya É—auki Ziyada da Ya Ameenu da Ayman É—an Adam Maryam ya kaisu gida.
Sosai ya zauna yayi musu nasiha mai ratsa jiki da zuciya,
gaba ɗayansu kuka sukeyi sabida al'amarin ubangiji ya wuce wasa ko a zato ko a mafarki basu taɓa zatawa kansu zama mata da mijiba inba mutuwaba mai zai raba Adda Maryam da Ya Ameenu har ya aureta.
Bayan tafiyan Baba Malam ne, ya Ameenu ya ari jarumtar dole dan kukan da Ziyada keyi ya tsananta dole ya fara rarrashinta da nuna mata suyi haƙuri ƙaddar suce haka kums kowa da irin tasa.
Sai bayan sallan magrib Saifuddeen ya dawo shida Sule dan É—aukan Zaleeha su koma gida,
nan kuma ya Ahmad yasa dole suka zauna suci abinci ruwa kawai Saifuddeen yasha don yaci abinci a gidansu ishaq ita dai Zaleeha taci da Aunty Lubna tayi haniƙan dan yau tana cikin farin ciki.
Kafin su gama kuwa an kira sallan isha'a dole sukayi salla kafin Zaleeha ta fito suka tafi gida.
A can gidansu Saifuddeen kuwa tun ƙarfe shida Ameena ta dawo aiki,
tayi mmkin ganin Zaleeha bata gidan ita da Adeel, hakama Saifuddeen baya nan,
Hayatuddeen ta samu a falo bayan taje ta gaida Ummi cikin gajiya tace.
"Autan Ummi Ina Adeel da Amminshi?".
ruwan daya kurɓa ya haɗiye tukun kana yace.
"Sunje anguwa".
Murmushi ta É—anyi tare da cewa.
"Ayyah".
Har ta nufi bakin ƙofar fita sai kuma tace.
"Hamma Saifuddeen fa ya fita ne?".
Hankalinshi na kan wayarshi yace.
"Tare suka fita."
Wani irin malolo taji ya daki ƙirjinta wani zazzafan kishi ya taso mata,
sai kuma tayi ƙarfin halin dannewa murya a daburce tace.
"Okay". Kana ta juya ta fita tana yaƙi da zuciyarta da kuma shaiɗan dake son ɓata mata daren yau ɗin bayan jiyama haka ta kwana tana fushi da mijinta ya nuna yanada buƙatar haƙƙinshima ta hanashi still yau kuma shaiɗan naso ingizata a fili tace.
"A'uzubillah menene dan ya fita da marsa kuma da É—ana".
A haka taje tayi wonka tayi al'wala kana tazo ta kabbarta sallan magriba dan lokaci yayi.
Bata tashi bisa sallayanba saida tayi sallan isha kana ta can-canÉ—a ado cikin wani dandatsestsen boyel mai azabar kyau sosai tayi kyau sihirtaccen kyanta ya baiyana.
Koda tazo falon Ummi dai-dai lokacin su Zaleeha ma suka dawo,
su Ummi duk sunata farin cikin musulunta dasu Solomo sukayi wanda Zaleeha ne ta gaya musu,
tana shiga Hayatuddeen ya kalleta tare da cewa.
"Wow Anty Ameena kinyi kyau wannan gayu haka".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Ngd".
Sai kuma ta kalli Zaleeha dake juyo kan Adeel tana cewa.
"Papy kalli Momy, oyoyo Momy! oyoyo Momy!!".
ai kuwa Adeel na ganinta ya fara kaÉ—a hannu alamun oyoyo, kana Zaleeha na tayashi,
shi kuwa yaro sai dariya yake yana miƙa hannu alamun ta ƙarɓeshi yakeso,
hannu ta miƙo mishi tana kallon yadda Zaleeha ta biye mishi,
tana karɓanshi ya fara wawure-wawure so yake a bashi nono.
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"ÆŠan nema mai yawan ciye-ciye kalli yadda yake kokuwan a bashi nono kamar ya shekara bai shaba".
Dariya sukayi baki É—aya dan duk hankalinsu ya dawo kan Adeel da Momynshi.
Zaleeha ce ta É—anyi murmushi tace.
"Allah ko Ummi Autanki ne ya ɓata min papy na da yawanci, shi ya gado".
Tura baki Hayatuddeen yayi tare da cewa.
"To wai waye baya cine da kuka tasoni gaba mijinku ma cine dashi kamar gara, amman da yake shi nakune bakwa faÉ—a".
Dariya Zaleeha tayi tare da cewa.
"A a kam Hamma Saif baida irin cinka, ko Ummi?".
Ta ƙarishe mgnar tana murmushi, wani irin daɗi ne ya rufe Ummi ikon Allah yau Zaleeha ke suffanta Saifuddeen da mijinta har tana kareshi,
Shima Saifuddeen ido ya É—an zuba mata a fakaice.
Shi kuwa Adeel zuƙan nono yake harda kamo ƙafarshi ɗaya, har wata zufa yake haɗawa,
shafa kanshi Saifuddeen yayi cikin son yaron da ganin darajar da kumar Uwarshi,
ya juya zai fita kenan Ummi tace.
"Saifuddeen zo muci abinci tukun".
Kanshi ya É—an jujjuya tare da mata alamar.
"Ummi kuci na ƙoshi".
Murmushi Zaleeya tayi tare da cewa.
"Autan Ummi ka gani ko".
Tura baki Hayatuddeen yayi tare da cewa.
"Waya san me kuka ciyo a woje".
Dai-dai lokacin Raliya tace.
"Dan Allah kuzo muje muci abinci ni yunwa nakeji".
Miƙewa Zaleeha tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah wlh a ƙoshe nake, yau a gajiye ma nake zan konta da wuri".
Cikin wani irin yanayin tuhuma da zato da zargi Ameena ta bita da lallo tana fita.
A ranta tace.
"Okay duk sun ƙoshi bazasu ciba, to me suka ciyo? Ina sukaje? Me suka wuni yi da tace a gajiye take?".
Take shaidan ya fara haÉ—a mata zato da zargi ya kuma zauna ras dan komai da hujja yake bata.
Abincin da itama bata iya ci ba kenan dan sai ruwa tayi tasha koda Ummi ta matsamata kan taci sai tace a ƙoshe take ƙawarta Samira ce ta kai musu awara shi sukaci shine sai ruwa suke tasha.
Koda suka gama ta saɓa ɗanta a kafaɗa ta nufi side ɗin.
Zaleeha kuwa dama kai tsaye É—akinta ta wuce, rege kayan jikinta tayi kana ta shiga wonka,
tana fita tayi shirin baccinta sannan ta konta.
Shi kuwa Saifuddeen aiki ya ɗanyi a system ɗinshi, inda ya ƙara samun damar bin diddigin Dalla dan ya dawo da niyar, rarake yan mata huɗu da yayi al'ƙawarin dan dama ya tafine dan badda sawu,
wannan dalilin yasa Saifuddeen bai bari direba ya kai Zaleeha ita É—aya ba ko É—aukota.
Koda ya gama aikinshi wonka mai rai da lafiya yayi dan Allah ya sani yana begen cingam ɗinshi, ya rigada ta saba mishi ko yaushe tana liƙe dashi kuma hakan na mishi daɗi yanzu tunda ya rigada ya saba.
Bayan ya gama kimtsa wa ne sai zuba ƙamshi yake,
ya nufi side É—in Zaleeha ganin tayi bacci sui ne yasa bai tada itaba rigarta ya ja ya É—an gyara mata a hankali ya fice ya tafi.
Ita kuwa Ameena da bata da niyar neman shi so take ya mata laifi kaɗan ta samu na ƙorafi,
haka yasa ta konta tasa É—anta a gaba.
Sosai ya zauna yayi musu nasiha mai ratsa jiki da zuciya,
gaba ɗayansu kuka sukeyi sabida al'amarin ubangiji ya wuce wasa ko a zato ko a mafarki basu taɓa zatawa kansu zama mata da mijiba inba mutuwaba mai zai raba Adda Maryam da Ya Ameenu har ya aureta.
Bayan tafiyan Baba Malam ne, ya Ameenu ya ari jarumtar dole dan kukan da Ziyada keyi ya tsananta dole ya fara rarrashinta da nuna mata suyi haƙuri ƙaddar suce haka kums kowa da irin tasa.
Sai bayan sallan magrib Saifuddeen ya dawo shida Sule dan É—aukan Zaleeha su koma gida,
nan kuma ya Ahmad yasa dole suka zauna suci abinci ruwa kawai Saifuddeen yasha don yaci abinci a gidansu ishaq ita dai Zaleeha taci da Aunty Lubna tayi haniƙan dan yau tana cikin farin ciki.
Kafin su gama kuwa an kira sallan isha'a dole sukayi salla kafin Zaleeha ta fito suka tafi gida.
A can gidansu Saifuddeen kuwa tun ƙarfe shida Ameena ta dawo aiki,
tayi mmkin ganin Zaleeha bata gidan ita da Adeel, hakama Saifuddeen baya nan,
Hayatuddeen ta samu a falo bayan taje ta gaida Ummi cikin gajiya tace.
"Autan Ummi Ina Adeel da Amminshi?".
ruwan daya kurɓa ya haɗiye tukun kana yace.
"Sunje anguwa".
Murmushi ta É—anyi tare da cewa.
"Ayyah".
Har ta nufi bakin ƙofar fita sai kuma tace.
"Hamma Saifuddeen fa ya fita ne?".
Hankalinshi na kan wayarshi yace.
"Tare suka fita."
Wani irin malolo taji ya daki ƙirjinta wani zazzafan kishi ya taso mata,
sai kuma tayi ƙarfin halin dannewa murya a daburce tace.
"Okay". Kana ta juya ta fita tana yaƙi da zuciyarta da kuma shaiɗan dake son ɓata mata daren yau ɗin bayan jiyama haka ta kwana tana fushi da mijinta ya nuna yanada buƙatar haƙƙinshima ta hanashi still yau kuma shaiɗan naso ingizata a fili tace.
"A'uzubillah menene dan ya fita da marsa kuma da É—ana".
A haka taje tayi wonka tayi al'wala kana tazo ta kabbarta sallan magriba dan lokaci yayi.
Bata tashi bisa sallayanba saida tayi sallan isha kana ta can-canÉ—a ado cikin wani dandatsestsen boyel mai azabar kyau sosai tayi kyau sihirtaccen kyanta ya baiyana.
Koda tazo falon Ummi dai-dai lokacin su Zaleeha ma suka dawo,
su Ummi duk sunata farin cikin musulunta dasu Solomo sukayi wanda Zaleeha ne ta gaya musu,
tana shiga Hayatuddeen ya kalleta tare da cewa.
"Wow Anty Ameena kinyi kyau wannan gayu haka".
Murmushi tayi tare da cewa.
"Ngd".
Sai kuma ta kalli Zaleeha dake juyo kan Adeel tana cewa.
"Papy kalli Momy, oyoyo Momy! oyoyo Momy!!".
ai kuwa Adeel na ganinta ya fara kaÉ—a hannu alamun oyoyo, kana Zaleeha na tayashi,
shi kuwa yaro sai dariya yake yana miƙa hannu alamun ta ƙarɓeshi yakeso,
hannu ta miƙo mishi tana kallon yadda Zaleeha ta biye mishi,
tana karɓanshi ya fara wawure-wawure so yake a bashi nono.
Dariya Ummi tayi tare da cewa.
"ÆŠan nema mai yawan ciye-ciye kalli yadda yake kokuwan a bashi nono kamar ya shekara bai shaba".
Dariya sukayi baki É—aya dan duk hankalinsu ya dawo kan Adeel da Momynshi.
Zaleeha ce ta É—anyi murmushi tace.
"Allah ko Ummi Autanki ne ya ɓata min papy na da yawanci, shi ya gado".
Tura baki Hayatuddeen yayi tare da cewa.
"To wai waye baya cine da kuka tasoni gaba mijinku ma cine dashi kamar gara, amman da yake shi nakune bakwa faÉ—a".
Dariya Zaleeha tayi tare da cewa.
"A a kam Hamma Saif baida irin cinka, ko Ummi?".
Ta ƙarishe mgnar tana murmushi, wani irin daɗi ne ya rufe Ummi ikon Allah yau Zaleeha ke suffanta Saifuddeen da mijinta har tana kareshi,
Shima Saifuddeen ido ya É—an zuba mata a fakaice.
Shi kuwa Adeel zuƙan nono yake harda kamo ƙafarshi ɗaya, har wata zufa yake haɗawa,
shafa kanshi Saifuddeen yayi cikin son yaron da ganin darajar da kumar Uwarshi,
ya juya zai fita kenan Ummi tace.
"Saifuddeen zo muci abinci tukun".
Kanshi ya É—an jujjuya tare da mata alamar.
"Ummi kuci na ƙoshi".
Murmushi Zaleeya tayi tare da cewa.
"Autan Ummi ka gani ko".
Tura baki Hayatuddeen yayi tare da cewa.
"Waya san me kuka ciyo a woje".
Dai-dai lokacin Raliya tace.
"Dan Allah kuzo muje muci abinci ni yunwa nakeji".
Miƙewa Zaleeha tayi tare da cewa.
"Alhamdulillah wlh a ƙoshe nake, yau a gajiye ma nake zan konta da wuri".
Cikin wani irin yanayin tuhuma da zato da zargi Ameena ta bita da lallo tana fita.
A ranta tace.
"Okay duk sun ƙoshi bazasu ciba, to me suka ciyo? Ina sukaje? Me suka wuni yi da tace a gajiye take?".
Take shaidan ya fara haÉ—a mata zato da zargi ya kuma zauna ras dan komai da hujja yake bata.
Abincin da itama bata iya ci ba kenan dan sai ruwa tayi tasha koda Ummi ta matsamata kan taci sai tace a ƙoshe take ƙawarta Samira ce ta kai musu awara shi sukaci shine sai ruwa suke tasha.
Koda suka gama ta saɓa ɗanta a kafaɗa ta nufi side ɗin.
Zaleeha kuwa dama kai tsaye É—akinta ta wuce, rege kayan jikinta tayi kana ta shiga wonka,
tana fita tayi shirin baccinta sannan ta konta.
Shi kuwa Saifuddeen aiki ya ɗanyi a system ɗinshi, inda ya ƙara samun damar bin diddigin Dalla dan ya dawo da niyar, rarake yan mata huɗu da yayi al'ƙawarin dan dama ya tafine dan badda sawu,
wannan dalilin yasa Saifuddeen bai bari direba ya kai Zaleeha ita É—aya ba ko É—aukota.
Koda ya gama aikinshi wonka mai rai da lafiya yayi dan Allah ya sani yana begen cingam ɗinshi, ya rigada ta saba mishi ko yaushe tana liƙe dashi kuma hakan na mishi daɗi yanzu tunda ya rigada ya saba.
Bayan ya gama kimtsa wa ne sai zuba ƙamshi yake,
ya nufi side É—in Zaleeha ganin tayi bacci sui ne yasa bai tada itaba rigarta ya ja ya É—an gyara mata a hankali ya fice ya tafi.
Ita kuwa Ameena da bata da niyar neman shi so take ya mata laifi kaɗan ta samu na ƙorafi,
haka yasa ta konta tasa É—anta a gaba.