Sashe 106
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
A darena na forko da Ya Amir bai ɗaga min ƙafa bai sahir taminba,
haka yayi ta caccakata kamar ba gobe,
na wahala sosai a wurinsa, washe gari da safe, Mommo da kanta ta gyarani naji dama-dama ta kula dani sosai sanadin haka na ɗanji sauƙi dan mommo da zuciya ɗaya take sona,
still a dare na biyuma haka Ya Amir yayi ta caccakata,
abu kamar wasa ya maidani kamar abinci, rana ta uku nace ni kam na gaji bazan iyaba,
mafarin matsalar kena, dan wlh ido da ido yace min.
"Tunda bazaki iyaba bari in kira Dina tazo ta taimaka min".
Wlh ni na É—auka wasane, dina sakatariyar shi ce kuma arniya ce,
in taƙaice miki a gabana ya kirata yace su haɗu a hotel,
Shine ma farin kishina, dan ji nayi kamar zan mutu,
duk da dare yayi naje na sanarwa Mommo ranta yayi masifar ɓaci ta kirashi baya ɗagawa, koda ta gayawa Daddy yaji baƙin cikinda bazai misaltuba yayi ta faɗa yacewa Mommo.
"Wlh da nasan Amir mazinaci ne da bazan haɗashi da ƴar ɗan uwanaba, ƴarinya da ta kame kanta in haɗata da fasiƙi".
Sosai mommo taita kuka.
Ranan a side É—inta na kwana washe gari daya dawo suka solleshi soso da sabulu,
abin ta kaici sai yayi ta kuka wai to a ƙara mishi wata matar in munyi biyu zamu iya da buƙa tunshi, niko jin zai ƙara aurene tun satin forkoma bai ƙareba nace na yarda ni zan iya dashi".
ÆŠan rage gudun motarta tayi kana ta É—an kali Samira da ta zuba mata ido cikin sanyi taci gaba da cewa.
"Yanajin haka yace to shike nan in sha Allah ya dena bin mata, ke da haka muka koma side É—inmu dake yana hutun amarci,
ranar tare muka wuni yana ta bidirinshi dani,
tun ina jin zafi har na dena ji, kamar wasa cikin kwanaki biyar, muka zama kamar tib da taya,
dan nima na tsumu da mugunguna da yake bani kuma shiyasa nake jin daɗi in muna sex sosai Ya Amir ya liƙe min nima kuma na fahimci ina ɗaya daga cikin mata masu buƙata matsalar da aka samu, rashin sabo da kuma zafin amsar budurci yasa nake ɗan gajiya,
randa mukayi kwana biyar ɗin ne ya wuni liƙe dani koda dare yayi na gaji yayi yayi in bashi kaina na gaza nace ya bari saida safe, ina fir yaƙi, nan na gane ya Amir Harijine,
gashi dare yayi,
ganin zai matsamin yasa na gudu na koma É—aya É—akinmu,
ashe ya kira Dina tazo har cikin gidanmu a É—akinmu na sunna akan gadona,
sukayi masha'arsu tun dare har asuba.
koda na dawo na samu Dina a É—akina,
na kusan kasheta dan da keret aka kwace a hannuna, kuma ina ihu da hargowa har Dady da Mommo sukazo suka samemu a nan da keret Dady ya kwace a hannuna gudun kar inyi kisan kai.
To nan take Dady yasa Ya Amir ya sakeni.
Haka kuwa yamin daɗi dan gaba ɗaya Ya Amir ya fice min a rai na tsanesa sabida Allah ya sani ina ƙyawar zina da mazinatan.
Koda Baba na yaji yaso ya meda auren Dady yaƙi,
daga nan na koma sashin Mommo kamar da mukaci gaba da zamanmu tana sona.
To matsalar forko dana samu itace yawan sha'awa ina yawan shiga damuwa, in begen sex ya dawo min domin gaba É—aya Ya Amir ya dawo dani irinsa cikin sati É—ayan nan da mukayi, ga magungunan daya É—uÉ—É—ura min sun kamani sosai.
Allah ya sani Samira daga nan na zama jarabebbiya, ina tajin tsoro kar naje na samu lusarin miji in boni domin a zaman da nayi dole azumi na yawaita yi shiyake rage min kaifin fitinar da Ya Amir ya raɓa min.
Randa kuma na fara ganin Abban Adeel naji tsoron wani abu da nagani, dan ya zarta ya Amir nesa ba kusaba,
koda na koma gida wlh sai naita mafarki dashi muna sex,
raina da zuciyata sun Æ´ardarmin shine irin mijin da zai iya magance min matsalata, na sani bazan iya jure zama da lusarin mijiba,
shiyasa kikeji ina ce miki bana son Abban Adeel yayi nesa dani, Alhamdulillah kuma shima É—in ba tayan baya bane".
Ta ƙarishe maganar cikin jin kunya,
ita kuwa Samira dariya tayi sosoi kana tace.
"Wato ya Amir ne ya maida min ke fitinenniya".
Murmushi kawai tayi,
tare da karya konan shiga layinsu Samira.
Ita kuwa samira cikin kula tace.
"Yanzu ya Amir É—in yayi aurene?".
Da sauri ta gyaÉ—a kanta tare da cewa.
"Ya musuluntar da Dina tayi istibira'i ya aureta dan itama harijace irinsa, yanzu yaransu biyu yamin takwara da yarshi ta biyun Amina sai É—an farinsu Hisham ita kuma Dina yanzu sunanta Fatima".
Cikin jin daÉ—i Samira tace.
"Alhamdulillah kinga wani hanin ga Allah baiwace,
yanzu dai ni bance kada ki liƙe mijinkiba amman ki dena kishin Zaleeha dan itafa matarsa ce ba karuwarsa bace kamar Dina da ya Amir so dan Allah ki sawa ranki salama, ki fauwalawa Allah lamarinki kamar forko, shi zai ɗaga daraja da kimarki a wurin mijinki wlh Abban Adeel yana sonki".
Dai-dai lokacin suka isa ƙofar gidan Samira, cikin sanyi Ameena tace.
"In sha Allah zan kula dan wlh ni kaina nasan Abban Adeel yana son farin cikina".
Kai Samira ta jinjina tare da cewa.
"Yauwa ƙawata ki kula gudun kada ki ɓarar da damarki sai gobe in mun haɗu zamu ƙara tattaunawar zan baki shawarwarin yadda zaki samu sauƙin kishin kuma ki yarda yana sonki."
Cikin jin daÉ—i Ameena tace.
"To Allah ya kaimu gashi yauma itace dashi gobema itace sai ran monday zan ƙarɓeshi kuma kinga ran monday ɗin munada off zan wuni a gida kusa da Mijina da ɗana, Allah dai ya bani ƙarfin hali irin naki, amman in sha Allah bazan sake tayar da hankali naba".
Amin Amin Samira tace lokacin data fita,
Kai tsaye cikin gidanta ta wuce, ita kuma Ameena taja motarta ta koma gida.
Koda Ameena ta dawo nono ta bawa Adeeli take kuwa yayi shiru kamar ba shine ya wuni koke-koke ba.
Anan sashin Ummin tayi magriba, tana idarwa kuwa ta tattara komanta ta wuce sashinta, dan yau ba itace da girki ba Zaleeha ce, shiyasa gaba ɗaya komai keneman dawo mata sabo donma tayi dace da shawarwari Samira aminiya ta gari mai imani ta nusar da ita ta koyi kauda ido kan miji da kishiyarta kada ta tsananta binciken cewar sai ta gano waya fi so a cikinsu ta kuma cire zargi, to Alhamdulillah kuma ta gamsu da shawarwarin Samira tasirin ƙawa ta gari kenan.
Zaleeha kuwa koda ta idar da sallan isha, wani haÉ—aÉ—É—en riga da wando me taushin gaske tasa, rigan irin mai hannun vest É—innan ne, tabi gaba É—aya surar jikinta ta lafe, har takai ga ana iya hango shatin nipples É—inta, dan batasa bra ba, wandon kuwa meÉ—an faÉ—i ne, amma duk da haka bai hana mayataccen hips É—inta bayyana ba, dogon gashinta ta tubke sannan ta feshe gaba É—aya jikinta da turare, wani irin kasala haÉ—i da bacci takeji, saboda hakane ma yasa batajin zata koma sashin Ummi, hayewa saman gadonta tayi, tare da jawo hand bag É—inta, diary milk ta É—auko, tare da É“arewa, kwanciya tayi tana É—an gutsuransa kaÉ—an kaÉ—an, wayarta ce ahannunta tana É—an kallon hotuna a IG wanda duk hotunan Hamma Saif ne take gani wanda Hayatuddeen ke sakasu kamar ba gobe ta rasa me take ji a kanshi a haka ko mintuna 15 batayi ahaka ba, bacci ya É—auketa, da diary milk riÆ™e ahannunta, takarasa akusa da bakinta, wayarta kuwa tabar data akunne saÆ™onni sai shigowa suke. Æangaren Saifuddeen kuwa saida akayi sallan isha kafun yake shigowa cikin gidan, sashin Umminsa yaje suka É—an taÉ“a hira dasu Ahmad, sai wajen Æ™arfe 9 ya nufo part É—in nasu, kaitsaye É—akinsa ya wuce, wanka yayi tare da shirya kansa cikin wasu kayan bacci masu taushi, sun kuwa yi masa kyau sosai, turarensa maidaÉ—in Æ™amshi ya fesa, sannan ya nufi É“angaren Ameena. Ahankali ya murÉ—a Æ™ofar É—akin ya shiga, tana nan zaune akan gado, ko kayan bacci bata saba, ta zuba uban tagumi, ga kuma idanunta da suka cika da Æ™walla, gaba É—aya komai bayayi mata daÉ—i, sam arayuwarta bata Æ™aunar taga ranan girkin Zaleeha ya zagayo, saboda batason abun dazai nesanta ta da Saifuddeen ko kaÉ—an. Ganin yanda tayi tagumi ne yasashi Æ™arasowa cikin É—akin, hannun da tayi tagumin dashi ya sauÆ™e Æ™asa tare da É—an shafa gefen fuskarta, cikin body language É—insa ya dubeta, tare dayi mata alaman cewa. "Meke damunta?" Kallo É—aya tayi masa ta kawar da kanta gefe, zuciyarta duk ba daÉ—i, sanin cewa idan ya matsa mata da tambaya, zata sake bayyana kishinta Æ™arara, yasashi É—an Æ™arasawa ya sakarwa Adeel kiss agoshinsa, hannunta ya kamo, tare da É—an lumshe idanunsa, alama yayi mata kan cewar saida safe, sannan ya juya akalan kekensa, tana kallonsa ya fice daga cikin É—akin.
Samun kanta tayi da danne kishinta, kan gado ta faÉ—a tare da jawo pillow ta rungume tana fidda zazzafan numfashi.
haka yayi ta caccakata kamar ba gobe,
na wahala sosai a wurinsa, washe gari da safe, Mommo da kanta ta gyarani naji dama-dama ta kula dani sosai sanadin haka na ɗanji sauƙi dan mommo da zuciya ɗaya take sona,
still a dare na biyuma haka Ya Amir yayi ta caccakata,
abu kamar wasa ya maidani kamar abinci, rana ta uku nace ni kam na gaji bazan iyaba,
mafarin matsalar kena, dan wlh ido da ido yace min.
"Tunda bazaki iyaba bari in kira Dina tazo ta taimaka min".
Wlh ni na É—auka wasane, dina sakatariyar shi ce kuma arniya ce,
in taƙaice miki a gabana ya kirata yace su haɗu a hotel,
Shine ma farin kishina, dan ji nayi kamar zan mutu,
duk da dare yayi naje na sanarwa Mommo ranta yayi masifar ɓaci ta kirashi baya ɗagawa, koda ta gayawa Daddy yaji baƙin cikinda bazai misaltuba yayi ta faɗa yacewa Mommo.
"Wlh da nasan Amir mazinaci ne da bazan haɗashi da ƴar ɗan uwanaba, ƴarinya da ta kame kanta in haɗata da fasiƙi".
Sosai mommo taita kuka.
Ranan a side É—inta na kwana washe gari daya dawo suka solleshi soso da sabulu,
abin ta kaici sai yayi ta kuka wai to a ƙara mishi wata matar in munyi biyu zamu iya da buƙa tunshi, niko jin zai ƙara aurene tun satin forkoma bai ƙareba nace na yarda ni zan iya dashi".
ÆŠan rage gudun motarta tayi kana ta É—an kali Samira da ta zuba mata ido cikin sanyi taci gaba da cewa.
"Yanajin haka yace to shike nan in sha Allah ya dena bin mata, ke da haka muka koma side É—inmu dake yana hutun amarci,
ranar tare muka wuni yana ta bidirinshi dani,
tun ina jin zafi har na dena ji, kamar wasa cikin kwanaki biyar, muka zama kamar tib da taya,
dan nima na tsumu da mugunguna da yake bani kuma shiyasa nake jin daɗi in muna sex sosai Ya Amir ya liƙe min nima kuma na fahimci ina ɗaya daga cikin mata masu buƙata matsalar da aka samu, rashin sabo da kuma zafin amsar budurci yasa nake ɗan gajiya,
randa mukayi kwana biyar ɗin ne ya wuni liƙe dani koda dare yayi na gaji yayi yayi in bashi kaina na gaza nace ya bari saida safe, ina fir yaƙi, nan na gane ya Amir Harijine,
gashi dare yayi,
ganin zai matsamin yasa na gudu na koma É—aya É—akinmu,
ashe ya kira Dina tazo har cikin gidanmu a É—akinmu na sunna akan gadona,
sukayi masha'arsu tun dare har asuba.
koda na dawo na samu Dina a É—akina,
na kusan kasheta dan da keret aka kwace a hannuna, kuma ina ihu da hargowa har Dady da Mommo sukazo suka samemu a nan da keret Dady ya kwace a hannuna gudun kar inyi kisan kai.
To nan take Dady yasa Ya Amir ya sakeni.
Haka kuwa yamin daɗi dan gaba ɗaya Ya Amir ya fice min a rai na tsanesa sabida Allah ya sani ina ƙyawar zina da mazinatan.
Koda Baba na yaji yaso ya meda auren Dady yaƙi,
daga nan na koma sashin Mommo kamar da mukaci gaba da zamanmu tana sona.
To matsalar forko dana samu itace yawan sha'awa ina yawan shiga damuwa, in begen sex ya dawo min domin gaba É—aya Ya Amir ya dawo dani irinsa cikin sati É—ayan nan da mukayi, ga magungunan daya É—uÉ—É—ura min sun kamani sosai.
Allah ya sani Samira daga nan na zama jarabebbiya, ina tajin tsoro kar naje na samu lusarin miji in boni domin a zaman da nayi dole azumi na yawaita yi shiyake rage min kaifin fitinar da Ya Amir ya raɓa min.
Randa kuma na fara ganin Abban Adeel naji tsoron wani abu da nagani, dan ya zarta ya Amir nesa ba kusaba,
koda na koma gida wlh sai naita mafarki dashi muna sex,
raina da zuciyata sun Æ´ardarmin shine irin mijin da zai iya magance min matsalata, na sani bazan iya jure zama da lusarin mijiba,
shiyasa kikeji ina ce miki bana son Abban Adeel yayi nesa dani, Alhamdulillah kuma shima É—in ba tayan baya bane".
Ta ƙarishe maganar cikin jin kunya,
ita kuwa Samira dariya tayi sosoi kana tace.
"Wato ya Amir ne ya maida min ke fitinenniya".
Murmushi kawai tayi,
tare da karya konan shiga layinsu Samira.
Ita kuwa samira cikin kula tace.
"Yanzu ya Amir É—in yayi aurene?".
Da sauri ta gyaÉ—a kanta tare da cewa.
"Ya musuluntar da Dina tayi istibira'i ya aureta dan itama harijace irinsa, yanzu yaransu biyu yamin takwara da yarshi ta biyun Amina sai É—an farinsu Hisham ita kuma Dina yanzu sunanta Fatima".
Cikin jin daÉ—i Samira tace.
"Alhamdulillah kinga wani hanin ga Allah baiwace,
yanzu dai ni bance kada ki liƙe mijinkiba amman ki dena kishin Zaleeha dan itafa matarsa ce ba karuwarsa bace kamar Dina da ya Amir so dan Allah ki sawa ranki salama, ki fauwalawa Allah lamarinki kamar forko, shi zai ɗaga daraja da kimarki a wurin mijinki wlh Abban Adeel yana sonki".
Dai-dai lokacin suka isa ƙofar gidan Samira, cikin sanyi Ameena tace.
"In sha Allah zan kula dan wlh ni kaina nasan Abban Adeel yana son farin cikina".
Kai Samira ta jinjina tare da cewa.
"Yauwa ƙawata ki kula gudun kada ki ɓarar da damarki sai gobe in mun haɗu zamu ƙara tattaunawar zan baki shawarwarin yadda zaki samu sauƙin kishin kuma ki yarda yana sonki."
Cikin jin daÉ—i Ameena tace.
"To Allah ya kaimu gashi yauma itace dashi gobema itace sai ran monday zan ƙarɓeshi kuma kinga ran monday ɗin munada off zan wuni a gida kusa da Mijina da ɗana, Allah dai ya bani ƙarfin hali irin naki, amman in sha Allah bazan sake tayar da hankali naba".
Amin Amin Samira tace lokacin data fita,
Kai tsaye cikin gidanta ta wuce, ita kuma Ameena taja motarta ta koma gida.
Koda Ameena ta dawo nono ta bawa Adeeli take kuwa yayi shiru kamar ba shine ya wuni koke-koke ba.
Anan sashin Ummin tayi magriba, tana idarwa kuwa ta tattara komanta ta wuce sashinta, dan yau ba itace da girki ba Zaleeha ce, shiyasa gaba ɗaya komai keneman dawo mata sabo donma tayi dace da shawarwari Samira aminiya ta gari mai imani ta nusar da ita ta koyi kauda ido kan miji da kishiyarta kada ta tsananta binciken cewar sai ta gano waya fi so a cikinsu ta kuma cire zargi, to Alhamdulillah kuma ta gamsu da shawarwarin Samira tasirin ƙawa ta gari kenan.
Zaleeha kuwa koda ta idar da sallan isha, wani haÉ—aÉ—É—en riga da wando me taushin gaske tasa, rigan irin mai hannun vest É—innan ne, tabi gaba É—aya surar jikinta ta lafe, har takai ga ana iya hango shatin nipples É—inta, dan batasa bra ba, wandon kuwa meÉ—an faÉ—i ne, amma duk da haka bai hana mayataccen hips É—inta bayyana ba, dogon gashinta ta tubke sannan ta feshe gaba É—aya jikinta da turare, wani irin kasala haÉ—i da bacci takeji, saboda hakane ma yasa batajin zata koma sashin Ummi, hayewa saman gadonta tayi, tare da jawo hand bag É—inta, diary milk ta É—auko, tare da É“arewa, kwanciya tayi tana É—an gutsuransa kaÉ—an kaÉ—an, wayarta ce ahannunta tana É—an kallon hotuna a IG wanda duk hotunan Hamma Saif ne take gani wanda Hayatuddeen ke sakasu kamar ba gobe ta rasa me take ji a kanshi a haka ko mintuna 15 batayi ahaka ba, bacci ya É—auketa, da diary milk riÆ™e ahannunta, takarasa akusa da bakinta, wayarta kuwa tabar data akunne saÆ™onni sai shigowa suke. Æangaren Saifuddeen kuwa saida akayi sallan isha kafun yake shigowa cikin gidan, sashin Umminsa yaje suka É—an taÉ“a hira dasu Ahmad, sai wajen Æ™arfe 9 ya nufo part É—in nasu, kaitsaye É—akinsa ya wuce, wanka yayi tare da shirya kansa cikin wasu kayan bacci masu taushi, sun kuwa yi masa kyau sosai, turarensa maidaÉ—in Æ™amshi ya fesa, sannan ya nufi É“angaren Ameena. Ahankali ya murÉ—a Æ™ofar É—akin ya shiga, tana nan zaune akan gado, ko kayan bacci bata saba, ta zuba uban tagumi, ga kuma idanunta da suka cika da Æ™walla, gaba É—aya komai bayayi mata daÉ—i, sam arayuwarta bata Æ™aunar taga ranan girkin Zaleeha ya zagayo, saboda batason abun dazai nesanta ta da Saifuddeen ko kaÉ—an. Ganin yanda tayi tagumi ne yasashi Æ™arasowa cikin É—akin, hannun da tayi tagumin dashi ya sauÆ™e Æ™asa tare da É—an shafa gefen fuskarta, cikin body language É—insa ya dubeta, tare dayi mata alaman cewa. "Meke damunta?" Kallo É—aya tayi masa ta kawar da kanta gefe, zuciyarta duk ba daÉ—i, sanin cewa idan ya matsa mata da tambaya, zata sake bayyana kishinta Æ™arara, yasashi É—an Æ™arasawa ya sakarwa Adeel kiss agoshinsa, hannunta ya kamo, tare da É—an lumshe idanunsa, alama yayi mata kan cewar saida safe, sannan ya juya akalan kekensa, tana kallonsa ya fice daga cikin É—akin.
Samun kanta tayi da danne kishinta, kan gado ta faÉ—a tare da jawo pillow ta rungume tana fidda zazzafan numfashi.