Sashe 152
Nakasa Ba Kasawa Bace Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Cikin wani irin tsananin sauri da rawan jiki da wani irin sabon shauƙi ta faɗa jikinsa, wani irin zazzafan runguma tayi masa me ratsa jiki da zuciya,
azauce ta soma sakar masa wasu irin zazzafan kisa-kisai aduk fuskarsa harma da wuyansa, lips dinsa ta kamo tana tsotsa kana hannunta na shafa tsakiyar kanshi zuwa ƙeyanshi da kuma wuyanshi, duk ta zauce ji take kaman ta maidashi cikin jikinta, wasu irin hawayen farinciki ne suke kwaranyowa daga cikin idanunta, hannayenta tasa ta kamo kumatunsa, cikin wani irin mood da ɗaga murya tace.
"I love you Hamma Saif, I really love you, I love you so so much, i can't live without you, nd I love you forever nd ever...." Amatuƙar zauce ta ƙare maganar.
Wani irin kyakkyawan murmushi ya sakar mata, tare da zuba mata kyawawan idanunsa. Harshenta tasa ta lashi lips É—insa, cikin wani irin sanyi tace.
"Inasonka Hamma Saif, Inasonka Sosai da sosai, meyasa baka faɗamin ba? meyasa ka ɓoyemin? tsawon lokuta da yawa ina bege da jiran zuwanka, mutane da yawa sunyi mini kallon zautacciya kuma mahaukaciya akan ka, natsumayeka, na kuma soka tamkar raina, Inasonka jiya, yau, yanzu, dama gobe, da jibi, kuma zanci gaba da sonka har gaban abada, kaine rayuwata Hamma Saif, bugun numfashi da zuciyata, tana tafiya ne da naka, kaine gaba ɗaya duniyata Hamma Saaaaaiiiiffff!!". Yanayin yanda taja sunan nashi shiyasa yaji gaba ɗaya duk gaɓɓan jikinsa sun amsa, idanunsa ya lumshe, alokacin da yaji ta kamo harshensa tana succking, ga kuma hannunta da ta ɗaura akan ƙirjinsa, tana murza kan nipples ɗinsa, kasancewar rigar jikinsa irin me aninayen nan ne, ɗayan hannun nata kuwa cusa shi tayi acikin gashin kansa, wani irin hot romantic kiss takeyi masa, wanda yasa gaba ɗaya sassan jikinsa ya amsa, bayajin zai iya jure salon da Zaleehan keyi masa, hakan yasa shi ƙara mannata da jikinsa, azafafe cikin matsanancin shauƙi suke kissing ɗin juna, sama da 20 minute suka ɗauka ajikin juna, duk sun gigita kansu, wani irin romance sukayi me tsayawa arai, ya sha mamakin yanda ta ciresa a hayyacinsa ƙwarai, saida aka ƙira sallan magriba, sannan suka iya janye jikinsu, baƙaramin dauriya yayi ba, na hana kansa kusantarta, dan kuwa ta kaisa ƙololuwa, saidai sanin cewa ba itace da shi ba, yasa baiyi yu ƙurin yin sex da ita ba, saboda hakan dai-dai yake da shiga haƙƙin Ameena.
Ɗakinsa ya wuce dan dole saiya sake sabon wanka, dan ko tantama bayayi yanda suka murza juna yasan tuni sperm ya zo masa, ita ɗin ma Zaleeha hakanne ya kasance da ita, dan tuni ta jiƙe, saida tayi wanka sannan tayi alwala, cikin wani irin nishaɗi takejin kanta.
Koda tayi sallah godiya tayi tayiwa ugangiji, bata iya barin sai tayi sallan ishaba ta kira Aunty Lubna tana jin ta É—aga wayar cikin tsananin farin ciki tace.
"Alhamdulillah Aunty Lubna, yau na gano wanda ya taimakeni ya ceceni a hannun Æ´an iska".
Tsoro da mamaki Lubna tace.
"Innalillahi Zaleeha a ina kuma to me ruwanki dashi karfa ki mance ke matar aure ce".
Cikin zumuÉ—i tace.
"Mijina ne Aunty Lubna Hamma SAIF shine wanda ya taimakeni, shine naketa nema, ashe sanadin dukanshi da sukayi ya samu larurar nakasar tafiya My Aunty wlh I very very very love him, shine rayuwata".
Tana gama faÉ—in hakan, ta katse kiran, ta kira Ya Ahmad É—in ta, wanda yaketa dariya dan yana kusa da Lubna yaji duk magar da sukayi, jin yana dariya yana ce mata.
"Aha ƴar uwarta na tayaki murna kice abin nema ya samu matar ɗan sanda ta haifi kulki an gano ɓoyeyyen masoyi ko".
Da sauri ta katse kiran dan kunyarshi jin yadda yaketa mata dariya.
Daga nan ta kira Rashida ta gaya mata nan itama tai ta mata tsiya harda cewa,
"Allah ya sa dai yau kece dashi ki samu ki nuna mishi soyayyarki".
Dogon tsaki tai tare da cewa.
"Ke dai bari ai wlh kishiya bata haÉ—u ba".
Dariyar Ishaq da tajine yasa ta katse kiran da sauri.shiko Ishaq da yake gefen Rashida akan sallaya da alama salla sukayi,
dariya yayi sosai tare da cewa.
"Masha Allah, ashe yanzu kam ana kishin aminina bare yau an gano shine masoyin da ake nema."
Dariya sukayi baki É—ayansu.
Hayatuddeen kuwa tuni ya kira Zakariyya ya shafa mishi zancen,
shima Zakariyya jiki na ɓarin gulma ya shiga falon Baba Malam ya gaya musu,
Dariya sukayi tare da sanya al'khairi.
Saifudden kuwa tunda yaje sallan Magriba bai dawo gidan ba saida akayi sallan Isha.
Yana dawowa kuwa dukansu suka haɗe a falo danyin diner, hadda Ameena dan tun kafun magriba ta dawo, saidai ta tsaya a sashin Ummi, bata ƙaraso sashin su ba.
Koda suka zauna akan dinning ɗin Zaleeha ne tayi serving ɗinsu, gaba ɗaya jinta take awata duniyar farinciki, sam takasa ɗauke idanunta akan Saifuddeen, ji take kaman ta maidashi cikin jikinta, bataƙi ace su kasance tare ajikin juna ba, daga nan har zuwa ƙarshen rayuwarsu, shikansa yau kasa ɗauke idanunsa akanta yayi, dan shima yanajin kansa acikin nishaɗi, saboda yasan kome tayi masa abaya tayi ne abisa rashin sanin, cewa shi ne muradinta, tabbas yasan Zaleeha tayi masa wani irin mahaukacin so, wanda kuma ayanzu hakan ke bayyana acikin idanunta ƙarara, su Ummi kansu yau saida suka fahimci farincikin Zaleeha'n, dan ko abincin kirki bata iya ci ba. Haka dai suka kammala diner'n cikin nutsuwa, hira suka ɗan taɓa kaɗan kafun kowa ya nufi sashinsa, shida Ameena suka wuce part ɗinsa.
Ita kuwa Zaleeha ta wuce part ɗinta, yaune karon farko da taji cewa inama da ace ita kaɗaine awajensa, tabbas da ace yau aɗakinta yake, da ta shayar dashi wata madaran soyayya wanda bai taɓa jin irinta ba, zata nuna masa tattali, da kuma soyayya me tsada da kuma tsabta, zata mantar dashi duniyar da yake ciki, da ma kuma shi kansa, lallai tashirya masa wani abu na musamman wanda ta tabbatar zaiyi alfahari da hakan, koda ta kwanta akan gado, hannu tasa ta shafi cikinta, idanunta ta lumshe saboda wani irin tsabar daɗin da taji, haƙiƙa Allah Na sonta, ya bata Hamma Saif ɗinta, ya kuma bata ɓoyayyen masoyinta, sannan ya bata ciki dashi, Baba Malam ɗin ta kuma ya yafe mata kafurai da dama sun musulta sanadinta aduniya ta gama samun komai.
Can ɓangaren Saifuddeen da Ameena kuwa, a daren yau morewansu sukayi, dan sosai ya dage wajen bata haƙƙinta, bai barta ba kuwa saida ya zautar da ita, ya sata kuka da sambatun daɗi, dan har jin kanta take kaman ba'a duniya ba, lallai ta yarda Hamma Saifuddeen gwanine wajen iya sarrafa mace, lokaci guda yake gigita tunanin mutum.
Washe gari da sassafe kuwa misalin ƙarfe 6 flight ɗinsu ya ɗaga zuwa sararin samaniya zuwa garin Lagos, har aiport kuwa su Ummi suka rakasu, haka suka rabu cike da kewar juna.
Ci gaba da luluƙawa jirgin nasu yayi asararin samaniya, ahankali taɗan zame jikinta ta kwantar da kanta akan kafaɗansa, hannayensu kuwa dama sarƙafe suke acikin na juna, jin ta kwanta ajikinsa yashi ɗan shafa kanta, ahankali ta ɗago kanta, take kuwa idanunta suka sauƙa akan wata matashiyar budurwa da ta kafesu da ido, idanu Zaleehan ta zuba mata, tanason sanin inda tasan fuskar budurwan, take sunan budurwan ya faɗo mata wato Asma'u Ahmad Matawalle, ganin yanda Asma'un ke kallon Saifuddeen kaman zata cinyesa ɗanye ne, yasa taji wani irin zazzafan kishi ya cika zuciyarta, ƙasa-ƙasa ta harari Asma'u Ahmad Matawalle'n, ahankali ta ƙara shigewa jikin Saifuddeen ɗin, tare da juyo da fuskarsa gareta. Shikuwa sarai tun ɗazu ya lura da Asma'u Ahmad Matawalle'n, amma sai ya kawar da kansa, yayi kaman bai ganta ba, Zaleeha kuwa tayi hakanne saboda ta nunawa Asma'un cewa fa yana da mata, ga kuma tanan akusa dashi. Ganin hakane yasa Asma'un ɗauke idanunta daga kansu, dan kuwa sunyi masifar dacewa da junansu.
Cikin zuciyarta tace.
"Ikon Allah, yanzu kenan matansa biyu, ni dama tunda naji ance ya kara aure, na ciresa araina saboda najima da gane cewa, me aurensa sai me sa'a, bare irin wannan matar tasa gogaggiya wayayya, ga ta kyakkyawa, dole bazai kallemu ba, dan da dukkan alama balarabiya ce, dan wannan tsantsar kyaun ba abanza ba, me irin wannan macen ai bazai taɓa kallon wata mace ta burgeshi ba, dan duk wani kyau anƙaresa ajikin matarsa." Shi kuwa Saifuddeen ganin yanda Zaleeha ta lumshe idanunta ne, ya sashi ɗaura hannunsa akan cikinta, asanyaye ya hura mata iskan bakinsa me daɗin ƙamshi.
Jin sauƙan iskan bakinsa, akan fuskarta, yasa ta buɗe idanunta, wani kyakkyawan murmushi ta sakar masa, tare da ƙara rungume sa, shiɗin ma murmushi ya mata, tare da ɗaura kansa akanta, haka suka kasance manne da juna, har jirginsu ya sauƙa a babban Airport ɗin dake Lagos DAN International Airport Lagos.
Suna riƙe da juna suka fito daga cikin jirgin, already sun samu jirgin da zai kaisu ƙasar Turkey har zuwa garin Instanbull a ready, hakan yasa basu wani ɓata lokaci ba, suka shiga,
ciken jirgin, suna shiga cikin jirgin kuwa, bai wuce da 30 minute ba jirgin ya tashi zuwa sararin samaniya.
azauce ta soma sakar masa wasu irin zazzafan kisa-kisai aduk fuskarsa harma da wuyansa, lips dinsa ta kamo tana tsotsa kana hannunta na shafa tsakiyar kanshi zuwa ƙeyanshi da kuma wuyanshi, duk ta zauce ji take kaman ta maidashi cikin jikinta, wasu irin hawayen farinciki ne suke kwaranyowa daga cikin idanunta, hannayenta tasa ta kamo kumatunsa, cikin wani irin mood da ɗaga murya tace.
"I love you Hamma Saif, I really love you, I love you so so much, i can't live without you, nd I love you forever nd ever...." Amatuƙar zauce ta ƙare maganar.
Wani irin kyakkyawan murmushi ya sakar mata, tare da zuba mata kyawawan idanunsa. Harshenta tasa ta lashi lips É—insa, cikin wani irin sanyi tace.
"Inasonka Hamma Saif, Inasonka Sosai da sosai, meyasa baka faɗamin ba? meyasa ka ɓoyemin? tsawon lokuta da yawa ina bege da jiran zuwanka, mutane da yawa sunyi mini kallon zautacciya kuma mahaukaciya akan ka, natsumayeka, na kuma soka tamkar raina, Inasonka jiya, yau, yanzu, dama gobe, da jibi, kuma zanci gaba da sonka har gaban abada, kaine rayuwata Hamma Saif, bugun numfashi da zuciyata, tana tafiya ne da naka, kaine gaba ɗaya duniyata Hamma Saaaaaiiiiffff!!". Yanayin yanda taja sunan nashi shiyasa yaji gaba ɗaya duk gaɓɓan jikinsa sun amsa, idanunsa ya lumshe, alokacin da yaji ta kamo harshensa tana succking, ga kuma hannunta da ta ɗaura akan ƙirjinsa, tana murza kan nipples ɗinsa, kasancewar rigar jikinsa irin me aninayen nan ne, ɗayan hannun nata kuwa cusa shi tayi acikin gashin kansa, wani irin hot romantic kiss takeyi masa, wanda yasa gaba ɗaya sassan jikinsa ya amsa, bayajin zai iya jure salon da Zaleehan keyi masa, hakan yasa shi ƙara mannata da jikinsa, azafafe cikin matsanancin shauƙi suke kissing ɗin juna, sama da 20 minute suka ɗauka ajikin juna, duk sun gigita kansu, wani irin romance sukayi me tsayawa arai, ya sha mamakin yanda ta ciresa a hayyacinsa ƙwarai, saida aka ƙira sallan magriba, sannan suka iya janye jikinsu, baƙaramin dauriya yayi ba, na hana kansa kusantarta, dan kuwa ta kaisa ƙololuwa, saidai sanin cewa ba itace da shi ba, yasa baiyi yu ƙurin yin sex da ita ba, saboda hakan dai-dai yake da shiga haƙƙin Ameena.
Ɗakinsa ya wuce dan dole saiya sake sabon wanka, dan ko tantama bayayi yanda suka murza juna yasan tuni sperm ya zo masa, ita ɗin ma Zaleeha hakanne ya kasance da ita, dan tuni ta jiƙe, saida tayi wanka sannan tayi alwala, cikin wani irin nishaɗi takejin kanta.
Koda tayi sallah godiya tayi tayiwa ugangiji, bata iya barin sai tayi sallan ishaba ta kira Aunty Lubna tana jin ta É—aga wayar cikin tsananin farin ciki tace.
"Alhamdulillah Aunty Lubna, yau na gano wanda ya taimakeni ya ceceni a hannun Æ´an iska".
Tsoro da mamaki Lubna tace.
"Innalillahi Zaleeha a ina kuma to me ruwanki dashi karfa ki mance ke matar aure ce".
Cikin zumuÉ—i tace.
"Mijina ne Aunty Lubna Hamma SAIF shine wanda ya taimakeni, shine naketa nema, ashe sanadin dukanshi da sukayi ya samu larurar nakasar tafiya My Aunty wlh I very very very love him, shine rayuwata".
Tana gama faÉ—in hakan, ta katse kiran, ta kira Ya Ahmad É—in ta, wanda yaketa dariya dan yana kusa da Lubna yaji duk magar da sukayi, jin yana dariya yana ce mata.
"Aha ƴar uwarta na tayaki murna kice abin nema ya samu matar ɗan sanda ta haifi kulki an gano ɓoyeyyen masoyi ko".
Da sauri ta katse kiran dan kunyarshi jin yadda yaketa mata dariya.
Daga nan ta kira Rashida ta gaya mata nan itama tai ta mata tsiya harda cewa,
"Allah ya sa dai yau kece dashi ki samu ki nuna mishi soyayyarki".
Dogon tsaki tai tare da cewa.
"Ke dai bari ai wlh kishiya bata haÉ—u ba".
Dariyar Ishaq da tajine yasa ta katse kiran da sauri.shiko Ishaq da yake gefen Rashida akan sallaya da alama salla sukayi,
dariya yayi sosai tare da cewa.
"Masha Allah, ashe yanzu kam ana kishin aminina bare yau an gano shine masoyin da ake nema."
Dariya sukayi baki É—ayansu.
Hayatuddeen kuwa tuni ya kira Zakariyya ya shafa mishi zancen,
shima Zakariyya jiki na ɓarin gulma ya shiga falon Baba Malam ya gaya musu,
Dariya sukayi tare da sanya al'khairi.
Saifudden kuwa tunda yaje sallan Magriba bai dawo gidan ba saida akayi sallan Isha.
Yana dawowa kuwa dukansu suka haɗe a falo danyin diner, hadda Ameena dan tun kafun magriba ta dawo, saidai ta tsaya a sashin Ummi, bata ƙaraso sashin su ba.
Koda suka zauna akan dinning ɗin Zaleeha ne tayi serving ɗinsu, gaba ɗaya jinta take awata duniyar farinciki, sam takasa ɗauke idanunta akan Saifuddeen, ji take kaman ta maidashi cikin jikinta, bataƙi ace su kasance tare ajikin juna ba, daga nan har zuwa ƙarshen rayuwarsu, shikansa yau kasa ɗauke idanunsa akanta yayi, dan shima yanajin kansa acikin nishaɗi, saboda yasan kome tayi masa abaya tayi ne abisa rashin sanin, cewa shi ne muradinta, tabbas yasan Zaleeha tayi masa wani irin mahaukacin so, wanda kuma ayanzu hakan ke bayyana acikin idanunta ƙarara, su Ummi kansu yau saida suka fahimci farincikin Zaleeha'n, dan ko abincin kirki bata iya ci ba. Haka dai suka kammala diner'n cikin nutsuwa, hira suka ɗan taɓa kaɗan kafun kowa ya nufi sashinsa, shida Ameena suka wuce part ɗinsa.
Ita kuwa Zaleeha ta wuce part ɗinta, yaune karon farko da taji cewa inama da ace ita kaɗaine awajensa, tabbas da ace yau aɗakinta yake, da ta shayar dashi wata madaran soyayya wanda bai taɓa jin irinta ba, zata nuna masa tattali, da kuma soyayya me tsada da kuma tsabta, zata mantar dashi duniyar da yake ciki, da ma kuma shi kansa, lallai tashirya masa wani abu na musamman wanda ta tabbatar zaiyi alfahari da hakan, koda ta kwanta akan gado, hannu tasa ta shafi cikinta, idanunta ta lumshe saboda wani irin tsabar daɗin da taji, haƙiƙa Allah Na sonta, ya bata Hamma Saif ɗinta, ya kuma bata ɓoyayyen masoyinta, sannan ya bata ciki dashi, Baba Malam ɗin ta kuma ya yafe mata kafurai da dama sun musulta sanadinta aduniya ta gama samun komai.
Can ɓangaren Saifuddeen da Ameena kuwa, a daren yau morewansu sukayi, dan sosai ya dage wajen bata haƙƙinta, bai barta ba kuwa saida ya zautar da ita, ya sata kuka da sambatun daɗi, dan har jin kanta take kaman ba'a duniya ba, lallai ta yarda Hamma Saifuddeen gwanine wajen iya sarrafa mace, lokaci guda yake gigita tunanin mutum.
Washe gari da sassafe kuwa misalin ƙarfe 6 flight ɗinsu ya ɗaga zuwa sararin samaniya zuwa garin Lagos, har aiport kuwa su Ummi suka rakasu, haka suka rabu cike da kewar juna.
Ci gaba da luluƙawa jirgin nasu yayi asararin samaniya, ahankali taɗan zame jikinta ta kwantar da kanta akan kafaɗansa, hannayensu kuwa dama sarƙafe suke acikin na juna, jin ta kwanta ajikinsa yashi ɗan shafa kanta, ahankali ta ɗago kanta, take kuwa idanunta suka sauƙa akan wata matashiyar budurwa da ta kafesu da ido, idanu Zaleehan ta zuba mata, tanason sanin inda tasan fuskar budurwan, take sunan budurwan ya faɗo mata wato Asma'u Ahmad Matawalle, ganin yanda Asma'un ke kallon Saifuddeen kaman zata cinyesa ɗanye ne, yasa taji wani irin zazzafan kishi ya cika zuciyarta, ƙasa-ƙasa ta harari Asma'u Ahmad Matawalle'n, ahankali ta ƙara shigewa jikin Saifuddeen ɗin, tare da juyo da fuskarsa gareta. Shikuwa sarai tun ɗazu ya lura da Asma'u Ahmad Matawalle'n, amma sai ya kawar da kansa, yayi kaman bai ganta ba, Zaleeha kuwa tayi hakanne saboda ta nunawa Asma'un cewa fa yana da mata, ga kuma tanan akusa dashi. Ganin hakane yasa Asma'un ɗauke idanunta daga kansu, dan kuwa sunyi masifar dacewa da junansu.
Cikin zuciyarta tace.
"Ikon Allah, yanzu kenan matansa biyu, ni dama tunda naji ance ya kara aure, na ciresa araina saboda najima da gane cewa, me aurensa sai me sa'a, bare irin wannan matar tasa gogaggiya wayayya, ga ta kyakkyawa, dole bazai kallemu ba, dan da dukkan alama balarabiya ce, dan wannan tsantsar kyaun ba abanza ba, me irin wannan macen ai bazai taɓa kallon wata mace ta burgeshi ba, dan duk wani kyau anƙaresa ajikin matarsa." Shi kuwa Saifuddeen ganin yanda Zaleeha ta lumshe idanunta ne, ya sashi ɗaura hannunsa akan cikinta, asanyaye ya hura mata iskan bakinsa me daɗin ƙamshi.
Jin sauƙan iskan bakinsa, akan fuskarta, yasa ta buɗe idanunta, wani kyakkyawan murmushi ta sakar masa, tare da ƙara rungume sa, shiɗin ma murmushi ya mata, tare da ɗaura kansa akanta, haka suka kasance manne da juna, har jirginsu ya sauƙa a babban Airport ɗin dake Lagos DAN International Airport Lagos.
Suna riƙe da juna suka fito daga cikin jirgin, already sun samu jirgin da zai kaisu ƙasar Turkey har zuwa garin Instanbull a ready, hakan yasa basu wani ɓata lokaci ba, suka shiga,
ciken jirgin, suna shiga cikin jirgin kuwa, bai wuce da 30 minute ba jirgin ya tashi zuwa sararin samaniya.