Sashe 86
Mijin Malama Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Idanunsa rufe ya shigo cikin haɗaɗɗen parlourn gidan nasu, ya yi tsaye, magidanciyar matar dake zaune saman kujera da counter a hannunta ta kalli Akeeth a hankali ta ce "Baka sameta ba?" Ta faɗa a taushashe Akeeth ya yi saurin cillar da wayar hannunsa ya ƙarasa gaban Nenne ya zauna yana ɗora kansa a cinyarta ta shiga shafa kansa tana jin yana sauke ajiyar zuciya "Zaka haƙura yanzu dai ko? Ka tabbatar ba rabo tsakaninku?" Akeeth ya ɗago kai ya kalli mahaifiyarsa ya ce "Tayaya zan iya haƙura da ita Nene? Nida ita kamar ɓarin gyaɗa ne how can you imagine zan rayu without her eh?"
"Me kake so yanzu Akeeth?" A hankali ya ce "Your help, your support, and your prayer" Ta riƙe hannunsa ta ce "Addu'ata kullum tana zagaye da kai, ina yi ba ranar fashi"
Da sauri ya ce "Call Majeederh and ask her to love me, please Nene" Nene ta ce "Karka zama mai tsananin son kanka a cikin al'amarin rayuwa Akeeth, babu rabo tsakaninku tunda har bata kasance matarka ba, ka yarda cewa ba kai ne MIJIN MALAMA ba, Idan Rabo ya rantse ko babu ciwo dole a tafi, haka Idan Rabo ya rantse duk wahala duk ƙiyayya dole ta kasance matarka ka nutsu ka kwantar da hankalinka". A hankali idanunsa na cika da wasu hawaye masu zafi sosai ya ce "Nene!"
"Ka yi haƙuri" Ya damƙe hannunta sosai yana kifa kansa a cinyarta ya ce "Nene, zuciyata ba daɗi na yi kuskure" A hankali itama idanunta na cika da hawaye ta ce
"Babban kuskuren shi ne amfani da sunan Mr no name, da Akeeth ka sanya maybe da tasan da zamanka, kayiwa kanka uzuri kayiwa Majeederh uzuri idan da wacce ta cutar da rayuwarku bai huce Latifa Omar ba, ka yi addu'a ka manta" Ya yi shiru kawai, Nene ta shiga damuwa Akeeth kawai ta mallaka a duniya shi ɗin maraya ne ubansa ya mutu ya barshi da arziƙi kamar ba zasu ƙare ba, bashi da aiki sai na bata labarin Majeederh, ranar da aka ce Majeederh tayi cikin shege a sume suka nufi asibiti da shi, kuma shi ne wanda ya yi rubutu a media domin kare hak'ƙinta, tana ganin al'amarin shi kamar zaucewa irin na masu fama da shigar sabuwar Soyayya. Ta ce "Akeeth ga ƴar uwarka? Ga Rusul?" Ya girgiza kai kawai ya ce "ALLAH YANA GANI Idan har ban auri Majeederh ba to na haƙura da aure" Ta zare ido ta ce "Idan baka yi aure ba sai me? Ka rufa mini asiri kada Aljana ta aureka (ALLAH YANA GANI)". Bai furta komai ba ya miƙe ya nufi part ɗinsa idanunsa rufe yana jin wani irin zazzafan zazzaɓi na rufe masa jiki.
A can Ikot Ekpene Prisons Mr President ne zaune shi da Latifa Omar bayan ya samu kaÉ—aicewa da ita, ta hanyar wani Gandiroba mai bala'in son kuÉ—i ta kalle shi ta ce "Amma Sir Khalil ya tsaneka" Ya girgiza kai ya ce "I knew my son more than anything, nasan waye shi yana so na, nasan kalar son da yake mini I just need your help" A hankali ta ce "Name?"
"Ya yafe mini, na yi regretting komai bani da tabbacin zan bar gidan nan ko a'a, idan har na bari to tabbas zan dawo ga iyalina idan ban bari ba to zan zauna a nan har zuwa mutuwata" Latifa ta ce "Sir kun yarda zaku mutu kenan?" Ya kalleta da mamaki a fuskarsa sosai sai kuma ya ce "Mun sani, a littafinmu ai mun san mutuwa gaskiya ce duk wani wanda ki kaga yana aikata abu wanda yake ba daidai ba ya sani, son kuɗi ta rufe idona na banbanta kuɗi da iyalina, wanda a yanzu ba kuɗin kuma iyalin nawa nake buƙata su nake son gani, amma bani da confidence na zuwa inda suke bani da confidence na neman yafiyar su" Ya ɗan saurara sai kuma ya ce "Ina son Gimbiya so mai yawa, komai nata birgeni yake amma rashin kishi da masifar son kuɗi nake son sadaukar da ita ga wani? Wanne irin miji ne ni?" Ya runtse idanunsa a hankali hawaye masu zafi suka shiga gangaro masa kafin ya ce "I am ashamed, I have failed as a father" A hankali ya lumshe idanunsa tears running down his cheeks"I made a mistake and I regret doing all the things I did in the past, dama lokaci ya bani dama na tariyo bayana domin gyara goben da bani da tabbacin kyanta, duk da ban kasance musulmi ba, amma nasan abubuwa masu kyau wanda littafinmu ya zo da shi" A hankali Latifa Omar ta ce "Kana cikin lokacin ka Sir, zaka iya amsar shahada, idan ka yi believing da addininmu" Ya girgiza kai ya ce "Da alama bani da rabo, ban ji son hakan a raina ba, Musulunci bai cancanta dani ba"
"A'a Sir!" Latifa ta faɗa a ɗan gaggauce ta ce "Addinin Musulunci mai sauƙi ne, ga ma'abota soyayyar shi, baya da wariya wajen bambance wanda zai shige shi, kyakkyawar niyyar da tsarkakkiyar zuciya kawai ake buƙata, abu mafi wahalar shi ne da wacce kalar zuciya kake son musulunta? A nan kuma sai ka saurari zuciyarka abinda duk kayi imani da shi, to shi ne daidai kayi amfani da damarka domin baka da tabbacin kawai anjima ko gobe" Da sauri ya ce
"Ina son musulunta ƴata, tsoro ne kawai ya hanani ina ganin kamar addinin ba zai amshe ni" Murmushin jin daɗi Latifa tayi, ya yi alwala a wajen aka bashi kalmar shahada yana faɗa idanunsa na cika da hawaye duk duniya yanzu iyalansa yake buƙata, Gimbiya, Khalil, Clara, Zizi, Badi, da kuma Kiristi ko mutuwa ce ta ɗauke shi a cikin su, Latifa Omar ma kukan take sosai zuciyarta babu daɗi, envelope din daya bata ta ɗauka ta nufi part ɗinsu na mata a asirrince ba tare da ankarewar kowa ba. Cikin dare zuciyar Mr President ta buga ko motsawa bai ba Ubangiji ya zare ran shi a ranar daya karɓi shahada, daman haka ne idan kakan aikata aikin ƴan wuta, idan Ubangiji ya soka da rahama kana dab da mutuwa ka koma aikin ƴan aljanna, idan na ƴan aljanna kake kaso taɓewa sai ka koma na wuta, su Latifa na kwance aka dinga tashin su ana fita ta wata ƙofa har suka fice daga cikin prison aka sanya su a wata ƙatuwar mota tare da ɗaukan hanya da su.
"Sister ina za a kaimu?"
Latifa ta tambaya a tsorace, wacce ta tambaya ɗin ta ce "Haka ake mana duk sati ko duk wata, sunan an kawo mu nan da niyyar gyaran hali ko yanke mana hukuncin zaman gidan kaso gabaɗaya har mutuwa ko mu yi shekaru mu fita, amma an mayar damu saniyar tatsa" Latifa ta ce "Pardon! Ban fahimta ba" Ta ce "Ina nufin yanzu haka kaimu wajen wasu manyan gari za a yi su kwanta damu, bamu da wani option wanda ya a shige obey, yanzu hatta ƙwayoyin maye da ake karɓewa wajen mutane sune suke amsa, to da irin haka taya rayuwa zata gyaru? Wani ma laifinsa bai kai matsayin da za a kaisa prison har haka ba...," Ta kasa ci-gaba da maganar saboda kukan daya ƙwace mata... Saukar yamma duk Khalil sukai Majeederh tunda jirgi ya tashi ba taga Khalil ba sai yanzu da suka sakko, ya kasa haɗa Idanu da ita, kunyarta yake ji sosai bai san mene ya sanya ya kasa controlling kansa a lokacin ba, ya kama su twins Yaa K na tare da Majeederh daman already ta faɗawa Zaytoon zuwan nasu sai dai bata shaida mata da Khalil bane, motocin Palace a jere wajen biyar, a nutse Gimbiya ta fito daga motar tana sanye da wata milk ɗin alkyabba wacce ta amshi jikinta sosai, fuskarta a kame kamar kullum, sai Clara wacce take tsaye a gefenta ta saka baƙar abaya tare da zagaye fuskarta da veil, sai Rohaan, ɗaya motar Zainab da Badriyya ne suka fito gabaɗaya cikin abaya iri ɗaya, Zizi da Badi. A kusan lokaci ɗaya cikin daƙiƙa guda idanun Gimbiya dana Clara wacce itama ta musulunta ta koma Fatymerh ya sauka akan Khalil duk yadda Gimbiya ta kai ga jan ajinta da riƙe kanta kasawa tayi, ta saka hannu ta murje idanunta still Khalil take gani tsaye yana mata murmushi ga yaransa da matarsa zagaye dashi, Jee ta nuna kamar babu komai, Gimbiya komai nata ya tsaya ta kasa yarda ko gasgata abinda take gani da ɗan sauri cike da nutsuwa Khalil ya nufeta yana zuwa ya rungumeta, suka sauke ajiyar zuciya "Ummie" Ya furta a taushashe tana jin muryarsa mai cike da kamala ta rungumesa a jikinta tare da sakin wani irin raunataccen kuka tana cewa "Khalil? My son.....
[11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA*
*_Arewabook@Nimcyluv 106_*
"Me kake so yanzu Akeeth?" A hankali ya ce "Your help, your support, and your prayer" Ta riƙe hannunsa ta ce "Addu'ata kullum tana zagaye da kai, ina yi ba ranar fashi"
Da sauri ya ce "Call Majeederh and ask her to love me, please Nene" Nene ta ce "Karka zama mai tsananin son kanka a cikin al'amarin rayuwa Akeeth, babu rabo tsakaninku tunda har bata kasance matarka ba, ka yarda cewa ba kai ne MIJIN MALAMA ba, Idan Rabo ya rantse ko babu ciwo dole a tafi, haka Idan Rabo ya rantse duk wahala duk ƙiyayya dole ta kasance matarka ka nutsu ka kwantar da hankalinka". A hankali idanunsa na cika da wasu hawaye masu zafi sosai ya ce "Nene!"
"Ka yi haƙuri" Ya damƙe hannunta sosai yana kifa kansa a cinyarta ya ce "Nene, zuciyata ba daɗi na yi kuskure" A hankali itama idanunta na cika da hawaye ta ce
"Babban kuskuren shi ne amfani da sunan Mr no name, da Akeeth ka sanya maybe da tasan da zamanka, kayiwa kanka uzuri kayiwa Majeederh uzuri idan da wacce ta cutar da rayuwarku bai huce Latifa Omar ba, ka yi addu'a ka manta" Ya yi shiru kawai, Nene ta shiga damuwa Akeeth kawai ta mallaka a duniya shi ɗin maraya ne ubansa ya mutu ya barshi da arziƙi kamar ba zasu ƙare ba, bashi da aiki sai na bata labarin Majeederh, ranar da aka ce Majeederh tayi cikin shege a sume suka nufi asibiti da shi, kuma shi ne wanda ya yi rubutu a media domin kare hak'ƙinta, tana ganin al'amarin shi kamar zaucewa irin na masu fama da shigar sabuwar Soyayya. Ta ce "Akeeth ga ƴar uwarka? Ga Rusul?" Ya girgiza kai kawai ya ce "ALLAH YANA GANI Idan har ban auri Majeederh ba to na haƙura da aure" Ta zare ido ta ce "Idan baka yi aure ba sai me? Ka rufa mini asiri kada Aljana ta aureka (ALLAH YANA GANI)". Bai furta komai ba ya miƙe ya nufi part ɗinsa idanunsa rufe yana jin wani irin zazzafan zazzaɓi na rufe masa jiki.
A can Ikot Ekpene Prisons Mr President ne zaune shi da Latifa Omar bayan ya samu kaÉ—aicewa da ita, ta hanyar wani Gandiroba mai bala'in son kuÉ—i ta kalle shi ta ce "Amma Sir Khalil ya tsaneka" Ya girgiza kai ya ce "I knew my son more than anything, nasan waye shi yana so na, nasan kalar son da yake mini I just need your help" A hankali ta ce "Name?"
"Ya yafe mini, na yi regretting komai bani da tabbacin zan bar gidan nan ko a'a, idan har na bari to tabbas zan dawo ga iyalina idan ban bari ba to zan zauna a nan har zuwa mutuwata" Latifa ta ce "Sir kun yarda zaku mutu kenan?" Ya kalleta da mamaki a fuskarsa sosai sai kuma ya ce "Mun sani, a littafinmu ai mun san mutuwa gaskiya ce duk wani wanda ki kaga yana aikata abu wanda yake ba daidai ba ya sani, son kuɗi ta rufe idona na banbanta kuɗi da iyalina, wanda a yanzu ba kuɗin kuma iyalin nawa nake buƙata su nake son gani, amma bani da confidence na zuwa inda suke bani da confidence na neman yafiyar su" Ya ɗan saurara sai kuma ya ce "Ina son Gimbiya so mai yawa, komai nata birgeni yake amma rashin kishi da masifar son kuɗi nake son sadaukar da ita ga wani? Wanne irin miji ne ni?" Ya runtse idanunsa a hankali hawaye masu zafi suka shiga gangaro masa kafin ya ce "I am ashamed, I have failed as a father" A hankali ya lumshe idanunsa tears running down his cheeks"I made a mistake and I regret doing all the things I did in the past, dama lokaci ya bani dama na tariyo bayana domin gyara goben da bani da tabbacin kyanta, duk da ban kasance musulmi ba, amma nasan abubuwa masu kyau wanda littafinmu ya zo da shi" A hankali Latifa Omar ta ce "Kana cikin lokacin ka Sir, zaka iya amsar shahada, idan ka yi believing da addininmu" Ya girgiza kai ya ce "Da alama bani da rabo, ban ji son hakan a raina ba, Musulunci bai cancanta dani ba"
"A'a Sir!" Latifa ta faɗa a ɗan gaggauce ta ce "Addinin Musulunci mai sauƙi ne, ga ma'abota soyayyar shi, baya da wariya wajen bambance wanda zai shige shi, kyakkyawar niyyar da tsarkakkiyar zuciya kawai ake buƙata, abu mafi wahalar shi ne da wacce kalar zuciya kake son musulunta? A nan kuma sai ka saurari zuciyarka abinda duk kayi imani da shi, to shi ne daidai kayi amfani da damarka domin baka da tabbacin kawai anjima ko gobe" Da sauri ya ce
"Ina son musulunta ƴata, tsoro ne kawai ya hanani ina ganin kamar addinin ba zai amshe ni" Murmushin jin daɗi Latifa tayi, ya yi alwala a wajen aka bashi kalmar shahada yana faɗa idanunsa na cika da hawaye duk duniya yanzu iyalansa yake buƙata, Gimbiya, Khalil, Clara, Zizi, Badi, da kuma Kiristi ko mutuwa ce ta ɗauke shi a cikin su, Latifa Omar ma kukan take sosai zuciyarta babu daɗi, envelope din daya bata ta ɗauka ta nufi part ɗinsu na mata a asirrince ba tare da ankarewar kowa ba. Cikin dare zuciyar Mr President ta buga ko motsawa bai ba Ubangiji ya zare ran shi a ranar daya karɓi shahada, daman haka ne idan kakan aikata aikin ƴan wuta, idan Ubangiji ya soka da rahama kana dab da mutuwa ka koma aikin ƴan aljanna, idan na ƴan aljanna kake kaso taɓewa sai ka koma na wuta, su Latifa na kwance aka dinga tashin su ana fita ta wata ƙofa har suka fice daga cikin prison aka sanya su a wata ƙatuwar mota tare da ɗaukan hanya da su.
"Sister ina za a kaimu?"
Latifa ta tambaya a tsorace, wacce ta tambaya ɗin ta ce "Haka ake mana duk sati ko duk wata, sunan an kawo mu nan da niyyar gyaran hali ko yanke mana hukuncin zaman gidan kaso gabaɗaya har mutuwa ko mu yi shekaru mu fita, amma an mayar damu saniyar tatsa" Latifa ta ce "Pardon! Ban fahimta ba" Ta ce "Ina nufin yanzu haka kaimu wajen wasu manyan gari za a yi su kwanta damu, bamu da wani option wanda ya a shige obey, yanzu hatta ƙwayoyin maye da ake karɓewa wajen mutane sune suke amsa, to da irin haka taya rayuwa zata gyaru? Wani ma laifinsa bai kai matsayin da za a kaisa prison har haka ba...," Ta kasa ci-gaba da maganar saboda kukan daya ƙwace mata... Saukar yamma duk Khalil sukai Majeederh tunda jirgi ya tashi ba taga Khalil ba sai yanzu da suka sakko, ya kasa haɗa Idanu da ita, kunyarta yake ji sosai bai san mene ya sanya ya kasa controlling kansa a lokacin ba, ya kama su twins Yaa K na tare da Majeederh daman already ta faɗawa Zaytoon zuwan nasu sai dai bata shaida mata da Khalil bane, motocin Palace a jere wajen biyar, a nutse Gimbiya ta fito daga motar tana sanye da wata milk ɗin alkyabba wacce ta amshi jikinta sosai, fuskarta a kame kamar kullum, sai Clara wacce take tsaye a gefenta ta saka baƙar abaya tare da zagaye fuskarta da veil, sai Rohaan, ɗaya motar Zainab da Badriyya ne suka fito gabaɗaya cikin abaya iri ɗaya, Zizi da Badi. A kusan lokaci ɗaya cikin daƙiƙa guda idanun Gimbiya dana Clara wacce itama ta musulunta ta koma Fatymerh ya sauka akan Khalil duk yadda Gimbiya ta kai ga jan ajinta da riƙe kanta kasawa tayi, ta saka hannu ta murje idanunta still Khalil take gani tsaye yana mata murmushi ga yaransa da matarsa zagaye dashi, Jee ta nuna kamar babu komai, Gimbiya komai nata ya tsaya ta kasa yarda ko gasgata abinda take gani da ɗan sauri cike da nutsuwa Khalil ya nufeta yana zuwa ya rungumeta, suka sauke ajiyar zuciya "Ummie" Ya furta a taushashe tana jin muryarsa mai cike da kamala ta rungumesa a jikinta tare da sakin wani irin raunataccen kuka tana cewa "Khalil? My son.....
[11/2, 20:11] Ummu: *MIJIN MALAMA*
*_Arewabook@Nimcyluv 106_*