Sashe 31
Mijin Malama Part 2 Complete Hausa Novel · about 4 min read
ba as fer as i am alive, baki san waye Aliyu ba all this year's da muke tare kada ki sake na nuna miki the other side of me understand?" Latifa da idanunta ya kumbura sosai ta ce "Ni matarka ka mara?" Ya ce "Sai nayi miki bugun mahaukaciya naga wanda ya isa ya tsaya miki, da kike magana Majeederh sai me? Noting changed about the love, i love her, i do love her i still loving her da wannan son zan musu kin fahimta al'Æ™awarin zuciyata ne wannan, nayi believing mutum baya auren first love nashi shi yasa ban aureta ba, Æ™azamar banza da wofi mrs zero empty head" Yana faÉ—in hakan ya nufi upstairs sai da ya je Æ™arshe ya ce "Ina sake faÉ—a miki zan Æ™ara aure" Majeederh dake tsaye bakin Æ™ofar shiga cikin gidan ta tsaya tana salati a ranta a fili ta ce “_Why always me?_†saukar su kenan taga Khalil ya yo Lodge Road da ita, ta kasa shiga gidansu gudun haÉ—uwa da Abbu ga wasu jami'an tsaro da take gani everywhere a unguwar dama cikin garin Kanon bakiÉ—aya kamar ana shirin yin yaÆ™i, Khalil dake tsaye fuska a haÉ—e tamau ya saka wani sunglasses yana kallon yadda few daga cikin sojojin suna kallon shi, tunanin abinda suke a wajan kawai yake, ya jingina da mota hannunsa zube cikin Aljihu the young Rich man kenan, zafin zuciya, taurin kai, naci, i don't care, mr arrogant duk Ibrahimul-khalil Abraham bad boy ne. Majeederh ta dawo da sauri tana É—an É—in gishi ya matsa yana kama hannunta ya ce "What?" Ta girgiza masa kai da sauri ta ce "Plx take me off zuwa gidan Uncle Isma'il" Khalil ya zare idanu ya ce "Tab, muna zuwa he most break my legs" Ta É“ata rai ya bata side hug ya ce "Mu gaida Abbu da Mami ko?" Tayi shiru ya langwaÉ“e kai ya ce "Ya kike so ayi?" Ta kama hannunsa ta ce "Gidan Yaya Bilkisu" Ya yi jim ya yi ta kallonta sai ya ce "You look like a pregnant woman" Ta haÉ—e fuska ya yi murmushi kawai ya kama hannunta zuwa cikin gidan Abbu, lokacin Aaliyyah na zaune a parlour ita da Raihana data jeme sai Ruma dake kwance idanunta rufe ta zama wata É—irkekiyya Aaliyyah ta saki ihu ta nufi kan Majeederh zata rungumeta Khalil ya yi saurin shiga tsakiya Aaliyyah ta ce "Haba Yaya Khalil ka matsa" daidai nan Mami da Abbu suka fito suna tsaye suna kallon ikon Allah ganin baÆ™in yamman da sukai, Abbu Majeederh kawai yake kallo Aaliyyah ta Æ™ara matsawa zata rungume Majeederh Khalil ya Æ™ara shiga tsakiya ya ce "Bafa zaki rungume mini matana ba, the space is mine" Ya É—aga kansa yana kwaÉ“e fuska ya ce "Abbu,Mami ku É—auke Æ´ar ku kada ta saka jee tayi É“ari she's pregnant" Da sauri Majeederh ta juya tabar parlourn Mami kunya kamar ta nutse daga Æ™arshe ya matsa ya nemi Æ™asan carpet ya zauna calmly ya ce "Mami Abbu evening" Mami ta ce "Sannu da zuwa Khalil tashi ka zauna mana" Ya zauna saman kujera Abbu ya zauna kallon Khalil kawai yake can ya ce "Ibrahim" Khalil ya kalli Abbu ya kasa amsawa Abbu ya ce "Ina kuka je?" Silently ya ce "Qatar" Abbu ya juya sai kuma ya ce "Come here" Khalil ya sauka ya matsa kusa da Æ™afafuwan Abbu yana zama Abbu ya saka hannu ya rankwashi kansa ya Æ™ara rankwasa ya ce "Idan zaka É—auki matarka haka ake?" Majeederh na fita waje tayi kunya ta cikata wai tana da ciki ko yaushe za taga wani ciki ohho burinta taga Baby Khalil É—inta taga ya É—anta yake, mota ce ta tsaya a gabanta taga Abuturab ya sauke Glasses tayi baya ya ce "Please Jiddo listen to me, Kinga akwai sojoji da yawa babu wanda ya san waye ni kada kika attention nasu magana É—aya zan faÉ—a miki" ta shiga gaban motar tana shiga idanunta ya sauka akan envelope haka kurum taji gabanta ya faÉ—i ya juya yana amsa wayar ta É—auke envelope É—in ta É“oye ya ce "Jiddo i made a mistake na rabuwa dake, a lokacin ban san meke faruwa dani ba, i don't know what comes over me nayi abu madly amma wlh wlh ina son ki i love you" Ta girgiza kai ta ce _“Why always me?â€_ Ta juya ya yi sauri zai kama hannunta cikin tsawa ta ce "Don't ever try, ina da aure ko bani da shi baka da hujjar taÉ“a ni" Ya ce "Don girman Allah don Annabi ki tausaya mini na son ai baki son wanda aka aura miki" Ta kalle shi da kyau ta ce "Ni na ce maka bana son mijina? Stay away from me Ur Excellency Abuturab AlÆ™asim" Tana faÉ—in hakan ta fita tana riÆ™e da envelope tana shiga gidan taga Khalil zaune kusa da Abbu yana masa magana Æ™asa Æ™asa kafin ta zauna Latifa Omar ta shigo cikin gidan a hargitse daga kuma jiniya ta cika ko'ina na unguwar......